← Book details Cheaters Club Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 6 OF 312

Sashe 6

Cheaters Club Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Cikin rawar jiki meenal ta zauna daf da ita tanamai cewa woww Wow mummy shine tintini baki gayamin wann zancen ba
Kudin da baba yabarmin a dayan bank acct dinsa na America is almost 2million dollars sai kawai na zubasu a harkan duka. Kuma kinga dama wacan jakar fadilar ta tara min aiki wallah tana tafiya dukan investors dinmu suka farajan baya sabida aiki baya sauri..nasan ina samun kudin nan dik zasu dawo jikina

Cikin katseta hjy nadiya
Tace 2mill dollar yay yawa Amina, but be careful kila wa kala ne
Idan asara tazo zakifi kowa jin zafin rashin kudin nan dan gumin mahaifinkine.

Tace karki damu mmy kawai ki hadani dasu.

Hjya nadiya tace naji amma saikin Amince munje wajen alfa ko da sau dayane ko irin wankan farinjini dana kore idon maqiyan nan amiki uhmm meenalyn mummy.

Rau rau da ido meenal tay dan tasan hjyrta akwai kafiya suna zuwa wajen zata mata wayo akan batun khaleel gashi ita she is not ready ta saukar masa dakanta musm yadda feminism ya shige jikinta sosai din nan..

Cikin karntarta tace mumy pls noo..inde akan khaleel kike so muje nayi miki alkwari zan gyara halina, zan yi irin rayuwar dakike so na aure. Cmon mumy Im a woman, zan iya jawo hanklinsa gareni basai na kaisa wajen boka ba. kede Kawai kisamar min harkan nan dat way i wont even feel like zai zo kusa dani a arziki kinga sai bazamu dinga fada bama..

Cikin sauke ajiyan zuciya
Hajy nadiya tace toh shikenan..amma aidacan cewa kike yana miki kaza yanamiki kaza..komi ma lefinsa ne ..ynxu harkin manta ko.

Tace hmm mummy just calm down nifa yanxu harkan samun kudin yafi damuna ba khaleel ba.

Hjy na shirin budar baki saiga sautin sallama daga kofar sashen.

Shiru dukansu sukayi har Saida akayi sallaman kamr sau uku kafin nan meenal taja wata arniyar Tsaki ta fito waje.

Sama da kasa ta karewa me gadin kallo kai kuma uwar me ya kawoka.

Kansa akasa yace Dama kinyi bakuwace a waje nace bari nazo na sanar dake..

Adan mamakance tace bakuwa kuma???

Meye sunanta???

Bai samu ya amsata ba saiga hjy nadiya ta fito dauke da iphone a hannunta yanata ringing tace Amina ur friend shemau is calling.

Share me gadin meenal tay ta amshi wayar cikin gaggawa tace helo yan mata..how far.. baki wuce Abujan bane?

Daga ta dayan bangaren muryan shemau wani iri tace meenal where are u dan Allah?

Meenal Tace ina gida mana..whats up

Da tashin hankli a muryan shemau tace meenal Kina gidan shine kika bar Halisa ta fita taje zata kashe kanta??

Tare da bugawar zuciya meenal tace mene?...Ke shema tsaya..wata halisar..halisa...is in the room sleeping, kuma dazun nan na dubata..

Rai abace shemau tacee Ohh my god meenal cam u just check online and see for urself Labari da dumi dumin sa ya baza ko ina...Can you just...

Meenal Bata karasa jin maganan ba ta katse wayar jikinta na wani irin ɓari ta kunna data straight taje poplr Twitter blog tana hawa taga post akan halisa mansa breaking news halisa mansa attempted suicide at mainland bridge ko minti biyar ba'ayi da sakawa ba.

Hannunta na bari dan Bata san sanda ta Jefar da wayar ba, da sauri ta nufi dakin da halisan take ciki tun daga ganin yadda kofar yake a wangale kirjinta ya soma dukan uku uku...ta fito a rikice kamar zaty kuka mummy na shiga uku dagaske ne...Halisa is not here, taje ta kashe kantan me dagaske..

Da sauri hjya nadiya ta karaso tana lekawa ganin dakin wayam yasa itama tace innalillahi wa inna ilaihi rajiun..

Kusan a rikice suka sauko ta dau wayarta hannunta na rawa raw tay dialling lambar shema dana hadiza baije ba saita kira vicky itace ta gaya mata cewa har yanzu ba asan inda aka kai halisan ba amma ance musu motar LUTH wato lagos state university teaching hospital ne ya dauketa

Duk da son gayun meenal yau bata tsayayi ba,abaya kawai ta jawo ta saka ajikinta duk ta rikice..

Mummy kije gida zamuje luth dani da vicky mu duba halisa acan.

Hajya nadiya tace no way baby am coming with you, jibi yadda hanklinki yabi ya tashi, baby are u alright? Wai..akan meye ne halisa zata dinga dagawa mutane hankli tana jawo musu fitina irin haka sai kace akanta aka soma rashin saurayi Mtchewww Kai yaah subhanalla dama haka fa arnan nan suke susam basu san meye tawakkali ba.

Meenal tace haba mummy this is serious abunda zaisaka halisa taji gara ta kashe kanta ai zai iya hallaka mutune dubu, nide in zagin ta zakiyi kawai kije gida banason problem mumy

Hajy nadia tace toh naji na dena Muje kawai nima inason insan meyasa ai nima agabana ta zauna in aka tashi gulman ai har suna na zai iya bullowa aciki.

Meenal batace mata komi ba suka kama hanya suka bar wajen..

A dede bakin gate dinta suka ci karo da motat jasmine lkcin tagama zaga koina neman Halisa bata sameta ba, da kyar ma ta danne zcyrtq tqso gidan meenal din, ganin fitowar motarsu datay yasaka ta sauko kasa tanata kkrin musu magana meenal din tay banza da ita taja motarta a fizge ta kama hanya izuwa babban asibiti batare da ta kulata ba.

Hatsalallen Tsaki jasmine taja cikin sauri sauri ta shiga motarta tana biye dasu a baya.

*******
Wajajen 10:45 aka shigo da halisa cikin Asibitin Nisa prmier hospital, kafin kace wani abu hanklin mutanen dake cikin wajen ya dawo kansu ana fito da halisa a sume wajen ya kaure da rade rade.

..khaleel dakansa ya jagorance komi tare da rescue team suka shigar da halisa can cikin private ward dake a sama kusa da babban office dinsa dayake duba VIP client...suna shiga ciki Immidietly ya aika da oder nacewa karda wani ya shigo wajen face saida cikakken izininsa

sauya kayansa izuwa na aiki yay snn ya kira senior nurses guda biyu mata da suka dan manyanta sukazo suna tayashi har aka sakata a ICU ya jona mata oxygen da drip saboda vitals dinta yana ta dropping kasa kasa kuma numfashinta na kkrin tafiya gabki daya.

Tun bai gama shiryata ba sai ga uztaz ya taho da mugun gudu hanklinsa atashe sunata rikici da security, khaleel din ne yace..abarshi yazo, jikinsa sai rawa yake yama kasa magana cos he cudnt belive the news shikansa panicking yakeyi numfashinsa ya kasa tsayawa waje guda..

Tun baice komi ba cikin saukin murya Khaleel yace masa pls calm down she will be fine..Go and make sure that u provide tite security dan We dont need anybody to come near her again.

Uztaz yana share hawayenshi ya juya agaggauce ya fita da sauri kusan arude yana mai cewa yes sir, atake ya ciro wayarsa daga aljihunsa ya kira comisioner of police direct suka yi requesting security da izinin hadiza maitama.

Duk da haka kafin kace wani abu labarin halisa ya fara bazuwa kamr an watsashi a iskar da kowa yake shaƙa saidai haryanzu jama'a basu san da cewa ba a luth din take kwnce ba.

Yan media Marasa jiran saita kwana har sun kai camera dinsu asobitin luth suna neman karin bayani kowa sai dube dube yake atacan.

Daga nan bangaren kuwa Kafin meenal su iso Asibiti her phone is almost bugging down saboda kirar hadiza dana shemau dayake shigowa akai akai duk sun gigitata da tambayoyi tarasa meke mata dadi.

Dake shema'un bata cikin gari da safen ta wuce airpot zataje Abuja
Suna sauka a abujan ko gidan su mahmud din bata sake taje ba, ta sake boading wani plane zata dawo lagos din kawai dan ji take bazaiyu ayi wann gurmin babu ita aciki ba, daga can ma sosai hadiza ta daga hanklinta tanason taji update akan lafyar Halisa. As usual already harta soma biyan kudi ma kamfanin sadarwa ta kasa anata kkrin limiting din Acct din masu yada labaran karya.

Suna isowa bakin Luth suka ci karo da motar vicky tana kkrin fitowa daga asibitin...

Da sauri suka tsareta Meenal na sauka jasmine ma ta sauko dukansu a rikice sukayo kanta suna masu ce mata what happen???

Vicky Tace musu she is not here..ynzu na kira uztaz yacemin suna Nisa premier hospital am heading der.

Jasmine batama karasa jin labarin ba ta koma motarta a fizge tabar wajen cos anytime she sees meenal ji take kamr jininta yana tafasa tsabr tsananta datakeji aynzu.

Duk da gudun da suke shararawa Kusan a lokci guda suka isa harabar Nisa hospital da aka sankamesa da tite security tun daga gate ake checking inka dace ka shiga sai abarka in baka dace ba kuma akoreka daganan.

Meenal dake jin cewa wajen aikin mijinta ne sai hura hanci kawai take yi tana cika.

Suna kammala parking
Acikin sauri sauri suka haura sama, as usual meenal sai nunawa take tafi kowa damuwa da halisa har abun nayi ma mahaifyrta ciwo bana wasa ba.

Itace agaba tana hura hanci tare da bankade security da kissinnyr murya tana cewa hellow excuse me, excuse me..guys move.my best friend is in der, excuse me...shift...vicky na gefenta batace komi ba sai addua takey ma halisa a zucyarta dan sosai jikinta yay sanyi sai kuma ta soma tunanin anya halisa ce taje kashe kanta koko zach ne ya murda case din ya aika akasheta dan agani ace suicide ne??? Sam vicky ta kasa aminta aranta cewa halisa zata yanke ma kanta wann hukuncin

jasmine bata kulasu ba tabi stairs dan ko kadan bata sonma ta hada hanya da meenal talba.

Ward din da aka aje halisan is soo private and quiet bakajin motsin komi sai karar Ac da few steps na nurse din da khaleel ya gayyato dan tunda aka shigar da halisa ciki observing dinta kawai sukeyi ana deban jininta domin test da sauran abubuwan daya umarce su suyi.

Waya yake da Dr asim a cikin offishinsa yaji hayaniyar mata na tashi daga waje.

Securityn dake kofar irin masu zafin nan ne, sunaji suna gani yay tsam akan kafarsa ya hanasu shiga ciki saida izinin likita.

Dan duk dama case din suicide dolene police suyi nasu investigating din dan su tabbatar da cewa ba hannun kowa aciki.
Chapter 6 · 0% Book details