Sashe 252
Cheaters Club Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ata dayan bangaren kuwa halisa da vicky har sun iso gidan security nakan musu gardama kenan saiga nan meenal ta iso, dake taje gidan halisa da niyyar zata kwana acan domin aiwatar da mission dinta Na deban ruwan wanka sai kuma akace mata sun zo gidan hadizan she decided ta biyosu itama.
Meenal tazo suka hadu suka bude musu ido aka barsu suka shigo ciki already ran vicky ya baci tanata masifa.
Kai tsaye suka shiga wajen duk ya dau shiru banda muryan Amal tanama hadixa masifa babu abunda sukeji aciki
Meenal ce tay tsaurin idon kaiwa gaba snn su halisa suka bi bayanta suka samu Hadiza na kwance tana kuka amal da likita suna famar tsorata da cewa zasu kasheta da wani allura..
Vicky na shigowa ta talla ma Amal Din wata hamshakyar mari sai data kife kasa ta rusa wani gigitaccn ihun daya saka shema garzayowa wajen da mahaukacin sauri.
nan halisa tay sauri ta riko hadiza, hadiza tana ganinsu ta ji kamar Allah ne ya aiko mata su tunda ta rungume halisa take kuka kamar ranta zai fita
Meenal ta rike wandon doctorn ganin zai gudu tafara masa ihu tana tambayarsa shi wayene bakaramin tsorata sukayi ba. Haka vicky ta rike Amal tsamo tsamo ta faffasa mata baki kafin shema tazo ta karbeta.
Nan wajen ya kacame da hayaniya, Shema ta fara nuna musu true colour dinta musmmn ma da hadiza ta fara gaya musu abunda ke faruwa cikin kuka.
Tsabar rikicewa tunda Halisa ta rungumeta suka dinga kuka bata iya cewa komi awajen ba kuma.
ata bangaren su meenal kuwa Wani hamshakin dambe ne ya kaure tsakanin shema da vicky da meenal din kamar basu taba kawance a tsakaninsu da shemaau ba haka suka hau kanta da duka da zagi na cin mutunci suka yayyaga mata kayan jikinta sukama kansu kaca kaca.
yau Shema tasha tsinuwa da zagin da tunda aka haifeta a duniya bata samu irinsa ba,ayayin da suke wann riikicin Amal ta sabule ta kira alhaj kyari ta giggina musu sharri awajen sa shikuma dama asirinsu ne yake ci akansa dan haka tasaka aka aiko da polisawa wai afitar dasu agidan agaggauce sann a musu iyaka da zuwa gidan tunda sudin ai ba yan uwan hadiza bane
Sam sukaki su amince su tafi haka aka bude wani sabon rikici da drama tsakaninsu da hukuma anata hayya hayya, face saida hadizan ta ce musu karsu damu ita tasan me takeyi suje kawai Inyaso sai suna zuwa suna dubata..it was agreed dat zasu sakama hadiza personal doctor and security, ahakama da kyar amal da shema suka amince.
Komi acikin salon makirci sukayi shema har ce musu take suyi duk abunda zasuyi itadin taci dubu sai ceto..
kowa saida ya gayawa shemu baqar magana me ciwo me kuma zafi amma halisa batace mata komi ba ko kallonta batay ba har suka ma hadiza alkwari zasu nema mata mafita.
haka polisawa suka fitar dasu dan tsabar rikici sai kusan karfe goma na dare suka bar gidan amma dake suna da kudi sosai, da kuma power, sai ba akai ga kaisu police station ba, Yau din kusan wata rana ce wanda dukansu bazasu taba iya mancewa dashi a rayuwarsu ba. Abune wanda yazo musu ba zata kuma yay musu mugun ciwo da zafi.
Vicky had to leave lagos with kayden the next day dan bazata iya zama ba zuciyarta na tafasa akan shemau sosai, yanxu haka tanaso ne taga ko kayden din zai iya amfani da influence din babansa domin a kama shemau snn a fitar da hadiza acikin wnn ukubar da suka sata aciki..
Wann case na shema shi ya dan jawo tsaiko wa meenal akan plans dinta datazo lagos dashi, dan ita kanta ta shiga damuwar ganin irin halinda hadiza take ciki, bata kuma yi tsammnin cewa shema zatay ma hadiza hakan ba. Gidan halisa kawai take iya zuwa sama sama gashi bata son ta bude wayarta face har sai ta samu ruwan wankan halisan ta kai ma mummynta.
hadiza was thrown into shackles. Dan Shema tana amfani da politcal power na alhaj kyari tana hana komi afkuwa ga munafurci ga makirci duk sun hana kowa daukar wani mataki kwawakkra
Meenal kuwa ce ma shema tay ta rubuta ta aje bazasu bar hadiza tay sati acikin wann ukubar ba wallh sai sun tona mata asiri ita da karuwar yar uwarta yanxu hakama tsinanniya ta dawo tana kiran shema dashii.
Amal kam ko ajikinta dakema alhaj kyarin yace musu in next two weeks yana dawowa xai aureta.
Shema kuwa tana jin dar dar sanin cewa tabbas tunda su halisan sunsan me taywa hadiza sun kuma san komi they can do sumting crazy abt it nan da bada jimawa ba.
gashi Dukan da su vicky suka mata bai gama warkewa ba tafara zuban jini, washe gari alhaj shafiu ya kira ta yace mata yazo nigeria yana hotel amma bata iya zuwa wajensa akan lkci sabida wann wahalar dukan su vickyn datasha.
CHAT 08060712446 TO PAYIna amare da manyan mata masu son sace zuciyar miji da qamshi💃🏾💃🏾💃🏾 *48hrs quranty longetivity,* nannaiyar qamshi mai kama mota, palo, daki, duk inda kika juya hajiyata kece uwar qamshi. Ku garzayo👇🏿
*RUKSCENTS PERFUME PALACE💃🏾💃🏾💃🏾*
@Dm0703 551 5283
SUNA KAWO OIL PERFUMES MASU SANYIN QAMSHI KAMAR HAKA..👇🏿
*RUKSCENT DESIRE*
*RUKSCENT ROMANCE*
*RUKSCENT MIDNITE OUD*
*RUKSCENT PLEASURE*
*mai qamshin vanilla, fresh amber da fruity💃🏾*
*RUKSCENT ROYALTY💃🏾Mai qamshin tropical, balmasic, powrdery sweet*
*RUKSCENT LUXURY💃🏾 OUD mai qamshin vanilla amber da sweet pwedry*
Bayan tafiyar vicky da kwana biyu Halisa ce take yin taurin kai ta zaga taje gidan tana dan duba jikin hadiza duk da bata cewa shema komi amma duk taje gidan sai tay kuka ta tayata hadiza jimami. Gashi ata fannin ustz ma haka ya dawo daga benue witout any result basuga kawu ba basusan labarin inda ya shiga ba, kawai dai ya baza musu mutane acan wanda zasu cigaba da musu bincike.
Yau kwana hudu kenan da faruwar komi kullum halisa ta sace jiki tazo gidan hadiza haka zata tsaftace ta tamata komi
Hadizar ce tace ma halisa karsu yi komi karsu kira kowa sabida sihiri shema u take amfani dashi, abun ba zallan na hukuma bane kuma batason a hada case din da iyayenta sabida kar mutuncin mijinta danata ya zuba dake ta gane cewa ba acikin hayycin shi yake aikata komi ba
a sanadiyar wnnan lamari shiriya me karfi ya shiga zuciyar hadiza ta gane cewa Allah kadai shine abun dogara ba boka ko malami ba, she truly learn the hard way, duk da bata iya tashi tsaye amma sallah ya dawo baya wuceta akan lkci, ga yawan azhkar da adduoui, ko halisa batazo akan lkci ba haka likitan da suka kama mata zata tayata tay sallahn a kwance.
Idan halisa tazo kuma itace take mata komi sanadiyar hadizan Halisa was able to see the beauty and outrageous peace of islam as a religion.
Haka hadiza zata dinga saka musu wa'azzika a tv suna kallon fadakarwan manyan malamai arnd the globe, ko suje you tube da wayar Halisa, the likes of sheik mufti menk, dr zakir naik, dr omar suleiman, sheik nauman ali khan, dr muhammd salah, Dr bilal philips and few other of the nigerian islamic scholars dake tafi kama tsohon channel da suke saka wa'azin marigayi sheikj jafar, dana Malam albani. Wayarta na wajen su shema amma in halisa tazo danata suke amfani suna kalle kalle.
Duk basusan me hadizan take shiryawa ba amma kuma ayanxu bata komi face neman kusanci da ubangijinta.
Haka ta dinga gayawa halisa maganganu masu nauyi game da addini da yadda tay wasa da shi, da yadda kuma take da yaqinin cewa Allah zai cireta acikin komi,despite evrtyhing she still trust that Allah zai yafe mata akan shirkan datayi abaya cos she is alwys seeking repentance da zuciyarta daya da kuma imaninta, iya karfin imanin hadizan saida yasaka zuciyar halisa shiga wani yanayin da bata taba shiga aciki akan addinin musulunci ba..
she just tot that islam is a whole way of life and the peace data ke gani hadiza tana samu intay sallah snn tay karatun qur'ani tay adua with hopes and trust is very pwerful kalan wanda bata taba gani a rayuwrta ba.
Tun daga wann lkcin halisa tafara jin matsatsin sha'awar taga itama ta samu wann irin zuciya da daraja mei tattare da kusanci da ubangiji.
Tun zuwanta na biyu data hadu da shema sai basu sake cin karo ba shiyasa yanxu take zuwa gidan batare da jin dar dar ba, dake Amal tana jin shakkar halisan kota zo bata iya mata komi sai dai taje daki suyi ta zage zage da saurayinta babban burinsu ayanxu shine su kashe hadizan ma kowa ya huta.
a ta fannin shema kuwa tana samun saukin jikinta taje hotel ta samu alhaj shafiu suka yi borin hayaniyarsu bai kuma boye mata komi na ya gaya mata duk abunda ya sameshi bayan rabuwarsu a uk har kullesa a prison da matarsa turai tay, yace yanxu ma baida komi dan beran masallaci ma yafishi arziki amma kuma yazo ne dan ya amshi cikin jikinta tunda yasan nashi ne, baikuma ce lallai saita dawo gare shi ba, shikuma ba a isa acire masa cikin dansa ba. shema ta fara masa gautsin baki musmmn ma dataji yanxu baida komi sai zaginsa take tana cewa shiya jawo mata asara, baice mata komi ba ya dau wani turare ya fetsa a dakin jim kadan shema ta fara tari aikuwa ya dauki ruwa ya bata tasha tunma bata shanye ba ta sulale kasa ta dauke bata kara motsi ba
daga nan bata farka ba har sai Washe gari ta ganta ita daya a hotel din akan gado an tubeta tsirara haihuwar uwarta batama iya hada kafafunta tsabar an caccakata kofar gindin ya dagargaje yay ratata, shema ta saka ihu tana kiran sunan alhaji shafiu, sai ga kirarsa ya shigo
Tana daukawa tafara dura masa ashariya yanajinta tana gamawa
yace mata toh ta nitsu taji me zai ce mata.
Meenal tazo suka hadu suka bude musu ido aka barsu suka shigo ciki already ran vicky ya baci tanata masifa.
Kai tsaye suka shiga wajen duk ya dau shiru banda muryan Amal tanama hadixa masifa babu abunda sukeji aciki
Meenal ce tay tsaurin idon kaiwa gaba snn su halisa suka bi bayanta suka samu Hadiza na kwance tana kuka amal da likita suna famar tsorata da cewa zasu kasheta da wani allura..
Vicky na shigowa ta talla ma Amal Din wata hamshakyar mari sai data kife kasa ta rusa wani gigitaccn ihun daya saka shema garzayowa wajen da mahaukacin sauri.
nan halisa tay sauri ta riko hadiza, hadiza tana ganinsu ta ji kamar Allah ne ya aiko mata su tunda ta rungume halisa take kuka kamar ranta zai fita
Meenal ta rike wandon doctorn ganin zai gudu tafara masa ihu tana tambayarsa shi wayene bakaramin tsorata sukayi ba. Haka vicky ta rike Amal tsamo tsamo ta faffasa mata baki kafin shema tazo ta karbeta.
Nan wajen ya kacame da hayaniya, Shema ta fara nuna musu true colour dinta musmmn ma da hadiza ta fara gaya musu abunda ke faruwa cikin kuka.
Tsabar rikicewa tunda Halisa ta rungumeta suka dinga kuka bata iya cewa komi awajen ba kuma.
ata bangaren su meenal kuwa Wani hamshakin dambe ne ya kaure tsakanin shema da vicky da meenal din kamar basu taba kawance a tsakaninsu da shemaau ba haka suka hau kanta da duka da zagi na cin mutunci suka yayyaga mata kayan jikinta sukama kansu kaca kaca.
yau Shema tasha tsinuwa da zagin da tunda aka haifeta a duniya bata samu irinsa ba,ayayin da suke wann riikicin Amal ta sabule ta kira alhaj kyari ta giggina musu sharri awajen sa shikuma dama asirinsu ne yake ci akansa dan haka tasaka aka aiko da polisawa wai afitar dasu agidan agaggauce sann a musu iyaka da zuwa gidan tunda sudin ai ba yan uwan hadiza bane
Sam sukaki su amince su tafi haka aka bude wani sabon rikici da drama tsakaninsu da hukuma anata hayya hayya, face saida hadizan ta ce musu karsu damu ita tasan me takeyi suje kawai Inyaso sai suna zuwa suna dubata..it was agreed dat zasu sakama hadiza personal doctor and security, ahakama da kyar amal da shema suka amince.
Komi acikin salon makirci sukayi shema har ce musu take suyi duk abunda zasuyi itadin taci dubu sai ceto..
kowa saida ya gayawa shemu baqar magana me ciwo me kuma zafi amma halisa batace mata komi ba ko kallonta batay ba har suka ma hadiza alkwari zasu nema mata mafita.
haka polisawa suka fitar dasu dan tsabar rikici sai kusan karfe goma na dare suka bar gidan amma dake suna da kudi sosai, da kuma power, sai ba akai ga kaisu police station ba, Yau din kusan wata rana ce wanda dukansu bazasu taba iya mancewa dashi a rayuwarsu ba. Abune wanda yazo musu ba zata kuma yay musu mugun ciwo da zafi.
Vicky had to leave lagos with kayden the next day dan bazata iya zama ba zuciyarta na tafasa akan shemau sosai, yanxu haka tanaso ne taga ko kayden din zai iya amfani da influence din babansa domin a kama shemau snn a fitar da hadiza acikin wnn ukubar da suka sata aciki..
Wann case na shema shi ya dan jawo tsaiko wa meenal akan plans dinta datazo lagos dashi, dan ita kanta ta shiga damuwar ganin irin halinda hadiza take ciki, bata kuma yi tsammnin cewa shema zatay ma hadiza hakan ba. Gidan halisa kawai take iya zuwa sama sama gashi bata son ta bude wayarta face har sai ta samu ruwan wankan halisan ta kai ma mummynta.
hadiza was thrown into shackles. Dan Shema tana amfani da politcal power na alhaj kyari tana hana komi afkuwa ga munafurci ga makirci duk sun hana kowa daukar wani mataki kwawakkra
Meenal kuwa ce ma shema tay ta rubuta ta aje bazasu bar hadiza tay sati acikin wann ukubar ba wallh sai sun tona mata asiri ita da karuwar yar uwarta yanxu hakama tsinanniya ta dawo tana kiran shema dashii.
Amal kam ko ajikinta dakema alhaj kyarin yace musu in next two weeks yana dawowa xai aureta.
Shema kuwa tana jin dar dar sanin cewa tabbas tunda su halisan sunsan me taywa hadiza sun kuma san komi they can do sumting crazy abt it nan da bada jimawa ba.
gashi Dukan da su vicky suka mata bai gama warkewa ba tafara zuban jini, washe gari alhaj shafiu ya kira ta yace mata yazo nigeria yana hotel amma bata iya zuwa wajensa akan lkci sabida wann wahalar dukan su vickyn datasha.
CHAT 08060712446 TO PAYIna amare da manyan mata masu son sace zuciyar miji da qamshi💃🏾💃🏾💃🏾 *48hrs quranty longetivity,* nannaiyar qamshi mai kama mota, palo, daki, duk inda kika juya hajiyata kece uwar qamshi. Ku garzayo👇🏿
*RUKSCENTS PERFUME PALACE💃🏾💃🏾💃🏾*
@Dm0703 551 5283
SUNA KAWO OIL PERFUMES MASU SANYIN QAMSHI KAMAR HAKA..👇🏿
*RUKSCENT DESIRE*
*RUKSCENT ROMANCE*
*RUKSCENT MIDNITE OUD*
*RUKSCENT PLEASURE*
*mai qamshin vanilla, fresh amber da fruity💃🏾*
*RUKSCENT ROYALTY💃🏾Mai qamshin tropical, balmasic, powrdery sweet*
*RUKSCENT LUXURY💃🏾 OUD mai qamshin vanilla amber da sweet pwedry*
Bayan tafiyar vicky da kwana biyu Halisa ce take yin taurin kai ta zaga taje gidan tana dan duba jikin hadiza duk da bata cewa shema komi amma duk taje gidan sai tay kuka ta tayata hadiza jimami. Gashi ata fannin ustz ma haka ya dawo daga benue witout any result basuga kawu ba basusan labarin inda ya shiga ba, kawai dai ya baza musu mutane acan wanda zasu cigaba da musu bincike.
Yau kwana hudu kenan da faruwar komi kullum halisa ta sace jiki tazo gidan hadiza haka zata tsaftace ta tamata komi
Hadizar ce tace ma halisa karsu yi komi karsu kira kowa sabida sihiri shema u take amfani dashi, abun ba zallan na hukuma bane kuma batason a hada case din da iyayenta sabida kar mutuncin mijinta danata ya zuba dake ta gane cewa ba acikin hayycin shi yake aikata komi ba
a sanadiyar wnnan lamari shiriya me karfi ya shiga zuciyar hadiza ta gane cewa Allah kadai shine abun dogara ba boka ko malami ba, she truly learn the hard way, duk da bata iya tashi tsaye amma sallah ya dawo baya wuceta akan lkci, ga yawan azhkar da adduoui, ko halisa batazo akan lkci ba haka likitan da suka kama mata zata tayata tay sallahn a kwance.
Idan halisa tazo kuma itace take mata komi sanadiyar hadizan Halisa was able to see the beauty and outrageous peace of islam as a religion.
Haka hadiza zata dinga saka musu wa'azzika a tv suna kallon fadakarwan manyan malamai arnd the globe, ko suje you tube da wayar Halisa, the likes of sheik mufti menk, dr zakir naik, dr omar suleiman, sheik nauman ali khan, dr muhammd salah, Dr bilal philips and few other of the nigerian islamic scholars dake tafi kama tsohon channel da suke saka wa'azin marigayi sheikj jafar, dana Malam albani. Wayarta na wajen su shema amma in halisa tazo danata suke amfani suna kalle kalle.
Duk basusan me hadizan take shiryawa ba amma kuma ayanxu bata komi face neman kusanci da ubangijinta.
Haka ta dinga gayawa halisa maganganu masu nauyi game da addini da yadda tay wasa da shi, da yadda kuma take da yaqinin cewa Allah zai cireta acikin komi,despite evrtyhing she still trust that Allah zai yafe mata akan shirkan datayi abaya cos she is alwys seeking repentance da zuciyarta daya da kuma imaninta, iya karfin imanin hadizan saida yasaka zuciyar halisa shiga wani yanayin da bata taba shiga aciki akan addinin musulunci ba..
she just tot that islam is a whole way of life and the peace data ke gani hadiza tana samu intay sallah snn tay karatun qur'ani tay adua with hopes and trust is very pwerful kalan wanda bata taba gani a rayuwrta ba.
Tun daga wann lkcin halisa tafara jin matsatsin sha'awar taga itama ta samu wann irin zuciya da daraja mei tattare da kusanci da ubangiji.
Tun zuwanta na biyu data hadu da shema sai basu sake cin karo ba shiyasa yanxu take zuwa gidan batare da jin dar dar ba, dake Amal tana jin shakkar halisan kota zo bata iya mata komi sai dai taje daki suyi ta zage zage da saurayinta babban burinsu ayanxu shine su kashe hadizan ma kowa ya huta.
a ta fannin shema kuwa tana samun saukin jikinta taje hotel ta samu alhaj shafiu suka yi borin hayaniyarsu bai kuma boye mata komi na ya gaya mata duk abunda ya sameshi bayan rabuwarsu a uk har kullesa a prison da matarsa turai tay, yace yanxu ma baida komi dan beran masallaci ma yafishi arziki amma kuma yazo ne dan ya amshi cikin jikinta tunda yasan nashi ne, baikuma ce lallai saita dawo gare shi ba, shikuma ba a isa acire masa cikin dansa ba. shema ta fara masa gautsin baki musmmn ma dataji yanxu baida komi sai zaginsa take tana cewa shiya jawo mata asara, baice mata komi ba ya dau wani turare ya fetsa a dakin jim kadan shema ta fara tari aikuwa ya dauki ruwa ya bata tasha tunma bata shanye ba ta sulale kasa ta dauke bata kara motsi ba
daga nan bata farka ba har sai Washe gari ta ganta ita daya a hotel din akan gado an tubeta tsirara haihuwar uwarta batama iya hada kafafunta tsabar an caccakata kofar gindin ya dagargaje yay ratata, shema ta saka ihu tana kiran sunan alhaji shafiu, sai ga kirarsa ya shigo
Tana daukawa tafara dura masa ashariya yanajinta tana gamawa
yace mata toh ta nitsu taji me zai ce mata.