Sashe 50
Cheaters Club Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tay kuka a dakin harta gaji tafarajin bazata iya daurewa ta zauna agidan tana kallon fuskarsa ba, deciding tay taje wani waje ta huta dan ta samu cikakken hutu da kuma nitsuwa, yau ko breafsat bataji shaawar ci ba tay baccinta mai nauyi Daga bisani ta farka ta karayin wanka snn ta tattara kayanta a yar jaka tabar masa note cewa zataje business trip a acan Abuja....DO NOT SHARE
#SURAYYAHMS.
PAID BOOK NE CHAT 08060712446 TO GET URS
*******
Yau ake cika kwana daya rak da wuni daya da dawowar Halisa daga asibiti bayan abunda ya faru da ita ayayinda shema'u marafa take famar cin dunuyarta tare da sabon sauranyinta alhaj shafiun tun jiya da safe data iso garin Abuja.
Tun isowarta da sukabar airpot da convoys dinsa suke murza yawukansu na shakatawa atare acikin garin Abuja.
Yakaita nan suje can duk ya gama makantar da ita da dumbin kayan duniyar sa masu yawa da matsanancin shagaltarwa.
Tsabar iya nunawa namiji nananniyar soyayya mai cike kwarewa a fagen makirci da karya bisa ga neman cikar babban burinta na duniya yasaka Alhaj shafiu ya haukace ya kasa iya rabuwa daita aranar da ta iso kowani motsi tay yana manne da ita.
Hakanan ta zaqe wajen shagalatar dashi da wasu sanyayar kalamai manya manya dake rufe da yaudararrun baitukan soyayya kuma nitsatsu masu cike da zakin tsantsar yaudara acikin su.
Babban burinta shine taga ta mallake zucyarsa gabaki daya ya zamo bai ganin kowacce ƴa mace da daraja face ita.
Alhaj shafiu jin kansa yake tamkar wani dan sarki idan shemau tana tarairayarsa tana kuma kalallame shi, dan haryau a budurwa mai ji dakanta yake kallonta daan bata taba nuna mai cewa itadin matar aure bace shima bai taba lura da hakan ba tsabar yadda ta sakar masa zucyarta baki daya tana rikita masa kai da tunani da zafafan kalaman so masu tasiri da kuma dadi.
Duk yadda taso ta isaga gidan su mahmud akan lkci abun saida yaci tura,
kwadayi da buri yasaka ta tabiyewa alhaj shafiun yau sunata yawonsu agari suna ziyartan manyan qaddorinsa na Abuja dan sabida ta dada tabbatar makanta cewa tabbas shidin ma yakai mijin hadiza kudi, anan suka bata lokaci suka kai har wani gaɓa suna hirararraki cikin jin dadin shakawtawa da soyewa.
Karshe ranar awani Babban Mansion quest house dinsa da bata taɓa ganin kyaunsa da irin girmansa ba ya saka aka ajeta to spend the nite tare da hadata da professional masu aiki su kusan goma wanda zasuna serving inta kamar sarauniya.
Dama can ta gaya masa cewa aikine ya kawo ta Abuja dan haka baisan da cewa tazo ta duba jikin mijinta mahmud bane danshi baima san tana da aure ba.
Zama yay agidan ya tayata hira, sai can Wajajen 10 na dare snn sukayi sallama da masoyinta alhaj shafiu Bayan nan She was alone in the house sai masu mata hidima wanda take treating dinsu tamkar bayi.
Hanklinta kwance dan alhajn ya riga dayace mata akan zaije Kasar waje acikin jet dinsa da daren nan, tasan bazasu hadu da safe ba dan haka shemau ta saki ranta acikin daularsa tana baza mulkin fir'auna tamkar ba ita ba.
Gabaki daya ta rikita masu aikin gidan da tsawa da tsiwa, ga cika da nuna isa.
Hatta sleepers din zata saka akafafunta sai ta kira mai aiki tazo tun daga kasa ta saka mata alafarta hakama idan zata cire sai dai ta kira.
Jin kanta a irin wann daula datayi yasa taji ta kara rikicewa da burin son ta kasance acikinsa.
He biggest goal bcom marrying this man, kai sai ma ta aureshi. Dan irin daular data gani yana dashi shine exctly abunda zucyarta yake so din sosai. At this point ji take kamar tarkonta ne ya kama mata babban ɓera. Tanajin inhar bata aure alhaj shafiu ba to hala mutuwa tayi.
A dede wann gabar har ji take koda ace jikinta ya nema bata jin kamar zata iya hanashi dan kawai ta mallake soyayyarsa.
Gidan daya ajetan quest house dinsa ne amma tamkar aljannar duniya haka yake ita kanta shemau saida ta kasa bacci aciki dan guest house din yafi gidan mijinta mahmud sau ashirin a kome da kome.
Aganinta inde wann quest house ne inaga in ankaita asalin main mansion? She cant wait to become the talk of town dan tasan dolene makiya suji haushi inta aure mutumin nan.
Ga masu aikin gidan suna mata wani irin hidima kamar matar sarki, jin kanta ta dingayi acikin wani irin yanayin da bazata iya fassarawa bama dan kuwa wann rayuwarce mafarkinta ba wanda takeyi ynzu agidan mahmud ba.
Akan wani lumtsatsen gadon mai fitinannen laushi tay bacinta har da minshari, Washe gari da safe bata tashi farkawa ba sai wajajen karfe 9:30 na safe, har saida tay wanka snn tay sallah sama sama agurguje, anan ma taga masu aiki sun mamayeta kamar bayi ko tsinke basu barta ta daga ba suka mata komi.
Sanda ta sha wayar soyayyarta me tsayi da alhaj shafiu snn ta mike daga kan couch ta sauko kasa domin karyawa.
Abinci kala kala taga an jera mata akan dinning din kamar ba asonsu.
Bayan ta kammala cin Breakfst dinta tay nak aka sake turowa da wata dunkulliyar jeep mai hade da security escort nan suka kama hanya izuwa gidan su mahmud suna hanya amma duk annurin fuskarta sai daya dauke cak inta tuna cewa auren sa kamar kashin kifi ne awuyanta ayanzu.
Ata dayan bangaren kuwa Washe gari da sassafe mahmud ya farka daga bacci dauke da sallati abakinshi bayan ya kammala karanto adduar sa dayajima yanayi bayan ya farka daga bacci.
.."subhanAllah wal hamdullahi wallahu Akbar kafa goma,yau yayi addua mai dumbin yawa wa iyayensa da matansa da dukkan sauran Ahalinsa, ya saba da musu addua ako wani moment dinsa ta farkawa daga bacci musamman ma irin wnn lkcin data kasance mustajaba baya iya mantawa da kowa.
Daddan Qamshin turaren humra daya tadasa a gajiyayyen baccin dayayi yasaka shi sakin wata kayatacciyar murmushi
saukowa yayi a gadon ya hau lekawa ta windown sanin cewa bazai wuce antynsa bace ta biyosa har nan har acikin ransa kewarta shima yakeyi sosai dan sai agidan su yake iya jin wnn kalar kwanciyar hanklin.
Ahnkli ya sauka yabar kan gadon ya nufi bathrum dinsa ya fada wanka within 40 minutes har ya fito ya shirya kansa tsaf cikin wata lallausar yadi da ake kirar sa mai laushi wanda ko makaho ne ya ratsa ta gaban sa tabbas yasan ansaka abu mai kyau da tsada, sky blue colour ne kalar kayan an masa dinkin jumfa data dedeta da dirin jikinshi sosai yasha adon kece ya dora da hular sa ta tandoran duk sanda yay dressing babu marabarsa da wani angon sai sanyin nitsuwar dake tafiyar dashi, turaren sa ta creed aventus ya shafa kadan qamshinta mai tsananin sanyi ta biye har jikinshi da numfashin sa inya shaka dantana da kama jiki sosai.
Direct sashen maman san ya nufa dan jiya basu wani samu daman ganawa da ita sosai ba sabida suna tare da yar uwarta akusan kowani lokci.
da nitsatsiyar sallamar sa ya kawo har bakin dakin sau uku yana nanatawa baiji an amsa sa ba saiya dan leko kansa taciki, gani da yy babu kowa a falonsu ya sashi karasowa har cikin sashen ya tsaya bai jima ba karar sautin taku yaji ata bayansa wanda yasaka shi saurin juyo da kai izuwa kan matakalar da ake takawa a nitse
Tun basu hade ido ba kirjinshi ta sauya bugu musmmn ma daya hango hafsat acikin wata shiga dauke da tray din Abinci sanyin kunyar dake tafe da takunta yasaka saida yaji wani maqudan sanyi ya ratsa shi ta ciki dan hatta yunwar datake makale acikinshi saida ta hargitso kusa.
kanta ta sauke can kasa tana dan fargaban ganinsa agabanta sede aranta tsabar farincikin ganinsan ne shimfide akan fuskarta shikuwa sai kallonta yake bai dauke kwayar idanun sa aknta ba sabida yadda yaga ta canza acikin peach colour lafayar da hajya binta ta bata tacr ta saka ajikintan gashi bakaramin dauke masa hankli kayan yayi ba dan kalar bakaramar amsar kalar fatar jikinta yayi ba.
Duk dama ya riga yasaba ganinta dukundukun a matsain me aikinsu amma koda yau ta sauya sutura sai yaga kamar watace daban ba hafsat dinba.
Tabbas Bahaushe yay gaskiya dayace sutura shine mutum.
har cikin falon ta karaso cikin sanyin nitsuwa ta rasa meyasa yau takejin kunyar sa fiye da kullum.
kodan ta fara saka shi araine oho halinka da zucyar yaro tun jiya da hajya bintan ta tusa ta agaba ta fara nuna mata cewa itama matarsa ce abun ya soma tsaya mata aranta da kuma tausayin shi datakeji na musamn a zucyarta sabida rashin lfyr dataga yayi.
Tun akan taimakon dayay mata taje gida taga mahaifyarta take bala'in ganin girmansa da kuma mutuncinsa a idanunta
Tsabar fargaba da nauyinshi data keji bata iya bari sun hade ido ba kusan Wuce shi tayi ta wuce har gaban wata kayatacciyn dinning table shi kuwa Kallonta ya cigaba dayi yana bibiyar duk wani kyakkwar motsi ta dayake yawan rudashi haryau ita kominta a nitse takeyin shi tamkar wacce bata da wani damuwa.
sanda ta kammala sauke manyan manyan warmers din akan table sannan ta dawo inda yake ta sameshi, acikin ladabtaciyar yanayi ta rusuna har kasa batare da ta kalle fuskarshi ba ta hau gaishesa cikin sanyin murya, bata iya furta sunansa a fili gashi ya hanata ce masa oga mahmud, kanta kasa duk ta rasa me zata kira shi dashi cikin snyin murya tace "ummm ina kwana, "ka tashi lafiya, ya jiki?
daga tsayen idanunshi kurr akanta ya amsata cikin nitsuwa da jin sanyi ajikinshi mai ratsa gangan jiki yace lafya hafsat jikina da sauki nagode, yana kan kallontan ahankli yace "fatan kema kin tashi lfya?.....
Kunya ne ya lullubeta ta sunkuyar dakanta can kasa Tay murmushi mai sanyi dayakusa narkar dashi ahankli tace lfya kalau nagode.
Shiru ne ya dan ratsa wajen cos hafsat is everything he want to see in shema'u, hankali, ladabi, tarbiya, kunya, nitsuwa uwa uba ga tsafta da girmama na gaba..
Murmushi yay mata snn ya nemi waje akan 3 seater dake kusa ya zauna a kasaitance fuskarsa dauke da alaman tambyar inda iyayen nasa sukei.
#SURAYYAHMS.
PAID BOOK NE CHAT 08060712446 TO GET URS
*******
Yau ake cika kwana daya rak da wuni daya da dawowar Halisa daga asibiti bayan abunda ya faru da ita ayayinda shema'u marafa take famar cin dunuyarta tare da sabon sauranyinta alhaj shafiun tun jiya da safe data iso garin Abuja.
Tun isowarta da sukabar airpot da convoys dinsa suke murza yawukansu na shakatawa atare acikin garin Abuja.
Yakaita nan suje can duk ya gama makantar da ita da dumbin kayan duniyar sa masu yawa da matsanancin shagaltarwa.
Tsabar iya nunawa namiji nananniyar soyayya mai cike kwarewa a fagen makirci da karya bisa ga neman cikar babban burinta na duniya yasaka Alhaj shafiu ya haukace ya kasa iya rabuwa daita aranar da ta iso kowani motsi tay yana manne da ita.
Hakanan ta zaqe wajen shagalatar dashi da wasu sanyayar kalamai manya manya dake rufe da yaudararrun baitukan soyayya kuma nitsatsu masu cike da zakin tsantsar yaudara acikin su.
Babban burinta shine taga ta mallake zucyarsa gabaki daya ya zamo bai ganin kowacce ƴa mace da daraja face ita.
Alhaj shafiu jin kansa yake tamkar wani dan sarki idan shemau tana tarairayarsa tana kuma kalallame shi, dan haryau a budurwa mai ji dakanta yake kallonta daan bata taba nuna mai cewa itadin matar aure bace shima bai taba lura da hakan ba tsabar yadda ta sakar masa zucyarta baki daya tana rikita masa kai da tunani da zafafan kalaman so masu tasiri da kuma dadi.
Duk yadda taso ta isaga gidan su mahmud akan lkci abun saida yaci tura,
kwadayi da buri yasaka ta tabiyewa alhaj shafiun yau sunata yawonsu agari suna ziyartan manyan qaddorinsa na Abuja dan sabida ta dada tabbatar makanta cewa tabbas shidin ma yakai mijin hadiza kudi, anan suka bata lokaci suka kai har wani gaɓa suna hirararraki cikin jin dadin shakawtawa da soyewa.
Karshe ranar awani Babban Mansion quest house dinsa da bata taɓa ganin kyaunsa da irin girmansa ba ya saka aka ajeta to spend the nite tare da hadata da professional masu aiki su kusan goma wanda zasuna serving inta kamar sarauniya.
Dama can ta gaya masa cewa aikine ya kawo ta Abuja dan haka baisan da cewa tazo ta duba jikin mijinta mahmud bane danshi baima san tana da aure ba.
Zama yay agidan ya tayata hira, sai can Wajajen 10 na dare snn sukayi sallama da masoyinta alhaj shafiu Bayan nan She was alone in the house sai masu mata hidima wanda take treating dinsu tamkar bayi.
Hanklinta kwance dan alhajn ya riga dayace mata akan zaije Kasar waje acikin jet dinsa da daren nan, tasan bazasu hadu da safe ba dan haka shemau ta saki ranta acikin daularsa tana baza mulkin fir'auna tamkar ba ita ba.
Gabaki daya ta rikita masu aikin gidan da tsawa da tsiwa, ga cika da nuna isa.
Hatta sleepers din zata saka akafafunta sai ta kira mai aiki tazo tun daga kasa ta saka mata alafarta hakama idan zata cire sai dai ta kira.
Jin kanta a irin wann daula datayi yasa taji ta kara rikicewa da burin son ta kasance acikinsa.
He biggest goal bcom marrying this man, kai sai ma ta aureshi. Dan irin daular data gani yana dashi shine exctly abunda zucyarta yake so din sosai. At this point ji take kamar tarkonta ne ya kama mata babban ɓera. Tanajin inhar bata aure alhaj shafiu ba to hala mutuwa tayi.
A dede wann gabar har ji take koda ace jikinta ya nema bata jin kamar zata iya hanashi dan kawai ta mallake soyayyarsa.
Gidan daya ajetan quest house dinsa ne amma tamkar aljannar duniya haka yake ita kanta shemau saida ta kasa bacci aciki dan guest house din yafi gidan mijinta mahmud sau ashirin a kome da kome.
Aganinta inde wann quest house ne inaga in ankaita asalin main mansion? She cant wait to become the talk of town dan tasan dolene makiya suji haushi inta aure mutumin nan.
Ga masu aikin gidan suna mata wani irin hidima kamar matar sarki, jin kanta ta dingayi acikin wani irin yanayin da bazata iya fassarawa bama dan kuwa wann rayuwarce mafarkinta ba wanda takeyi ynzu agidan mahmud ba.
Akan wani lumtsatsen gadon mai fitinannen laushi tay bacinta har da minshari, Washe gari da safe bata tashi farkawa ba sai wajajen karfe 9:30 na safe, har saida tay wanka snn tay sallah sama sama agurguje, anan ma taga masu aiki sun mamayeta kamar bayi ko tsinke basu barta ta daga ba suka mata komi.
Sanda ta sha wayar soyayyarta me tsayi da alhaj shafiu snn ta mike daga kan couch ta sauko kasa domin karyawa.
Abinci kala kala taga an jera mata akan dinning din kamar ba asonsu.
Bayan ta kammala cin Breakfst dinta tay nak aka sake turowa da wata dunkulliyar jeep mai hade da security escort nan suka kama hanya izuwa gidan su mahmud suna hanya amma duk annurin fuskarta sai daya dauke cak inta tuna cewa auren sa kamar kashin kifi ne awuyanta ayanzu.
Ata dayan bangaren kuwa Washe gari da sassafe mahmud ya farka daga bacci dauke da sallati abakinshi bayan ya kammala karanto adduar sa dayajima yanayi bayan ya farka daga bacci.
.."subhanAllah wal hamdullahi wallahu Akbar kafa goma,yau yayi addua mai dumbin yawa wa iyayensa da matansa da dukkan sauran Ahalinsa, ya saba da musu addua ako wani moment dinsa ta farkawa daga bacci musamman ma irin wnn lkcin data kasance mustajaba baya iya mantawa da kowa.
Daddan Qamshin turaren humra daya tadasa a gajiyayyen baccin dayayi yasaka shi sakin wata kayatacciyar murmushi
saukowa yayi a gadon ya hau lekawa ta windown sanin cewa bazai wuce antynsa bace ta biyosa har nan har acikin ransa kewarta shima yakeyi sosai dan sai agidan su yake iya jin wnn kalar kwanciyar hanklin.
Ahnkli ya sauka yabar kan gadon ya nufi bathrum dinsa ya fada wanka within 40 minutes har ya fito ya shirya kansa tsaf cikin wata lallausar yadi da ake kirar sa mai laushi wanda ko makaho ne ya ratsa ta gaban sa tabbas yasan ansaka abu mai kyau da tsada, sky blue colour ne kalar kayan an masa dinkin jumfa data dedeta da dirin jikinshi sosai yasha adon kece ya dora da hular sa ta tandoran duk sanda yay dressing babu marabarsa da wani angon sai sanyin nitsuwar dake tafiyar dashi, turaren sa ta creed aventus ya shafa kadan qamshinta mai tsananin sanyi ta biye har jikinshi da numfashin sa inya shaka dantana da kama jiki sosai.
Direct sashen maman san ya nufa dan jiya basu wani samu daman ganawa da ita sosai ba sabida suna tare da yar uwarta akusan kowani lokci.
da nitsatsiyar sallamar sa ya kawo har bakin dakin sau uku yana nanatawa baiji an amsa sa ba saiya dan leko kansa taciki, gani da yy babu kowa a falonsu ya sashi karasowa har cikin sashen ya tsaya bai jima ba karar sautin taku yaji ata bayansa wanda yasaka shi saurin juyo da kai izuwa kan matakalar da ake takawa a nitse
Tun basu hade ido ba kirjinshi ta sauya bugu musmmn ma daya hango hafsat acikin wata shiga dauke da tray din Abinci sanyin kunyar dake tafe da takunta yasaka saida yaji wani maqudan sanyi ya ratsa shi ta ciki dan hatta yunwar datake makale acikinshi saida ta hargitso kusa.
kanta ta sauke can kasa tana dan fargaban ganinsa agabanta sede aranta tsabar farincikin ganinsan ne shimfide akan fuskarta shikuwa sai kallonta yake bai dauke kwayar idanun sa aknta ba sabida yadda yaga ta canza acikin peach colour lafayar da hajya binta ta bata tacr ta saka ajikintan gashi bakaramin dauke masa hankli kayan yayi ba dan kalar bakaramar amsar kalar fatar jikinta yayi ba.
Duk dama ya riga yasaba ganinta dukundukun a matsain me aikinsu amma koda yau ta sauya sutura sai yaga kamar watace daban ba hafsat dinba.
Tabbas Bahaushe yay gaskiya dayace sutura shine mutum.
har cikin falon ta karaso cikin sanyin nitsuwa ta rasa meyasa yau takejin kunyar sa fiye da kullum.
kodan ta fara saka shi araine oho halinka da zucyar yaro tun jiya da hajya bintan ta tusa ta agaba ta fara nuna mata cewa itama matarsa ce abun ya soma tsaya mata aranta da kuma tausayin shi datakeji na musamn a zucyarta sabida rashin lfyr dataga yayi.
Tun akan taimakon dayay mata taje gida taga mahaifyarta take bala'in ganin girmansa da kuma mutuncinsa a idanunta
Tsabar fargaba da nauyinshi data keji bata iya bari sun hade ido ba kusan Wuce shi tayi ta wuce har gaban wata kayatacciyn dinning table shi kuwa Kallonta ya cigaba dayi yana bibiyar duk wani kyakkwar motsi ta dayake yawan rudashi haryau ita kominta a nitse takeyin shi tamkar wacce bata da wani damuwa.
sanda ta kammala sauke manyan manyan warmers din akan table sannan ta dawo inda yake ta sameshi, acikin ladabtaciyar yanayi ta rusuna har kasa batare da ta kalle fuskarshi ba ta hau gaishesa cikin sanyin murya, bata iya furta sunansa a fili gashi ya hanata ce masa oga mahmud, kanta kasa duk ta rasa me zata kira shi dashi cikin snyin murya tace "ummm ina kwana, "ka tashi lafiya, ya jiki?
daga tsayen idanunshi kurr akanta ya amsata cikin nitsuwa da jin sanyi ajikinshi mai ratsa gangan jiki yace lafya hafsat jikina da sauki nagode, yana kan kallontan ahankli yace "fatan kema kin tashi lfya?.....
Kunya ne ya lullubeta ta sunkuyar dakanta can kasa Tay murmushi mai sanyi dayakusa narkar dashi ahankli tace lfya kalau nagode.
Shiru ne ya dan ratsa wajen cos hafsat is everything he want to see in shema'u, hankali, ladabi, tarbiya, kunya, nitsuwa uwa uba ga tsafta da girmama na gaba..
Murmushi yay mata snn ya nemi waje akan 3 seater dake kusa ya zauna a kasaitance fuskarsa dauke da alaman tambyar inda iyayen nasa sukei.