Sashe 144
Gudun Aure Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Amma baka da dalili mai karfi ko a shari'a da za ka kwashe musu yaransu ka bawa wata bayan duk suna raye da ransu da lafiyarsu ba su mutu ba.
Ina lefin ma su dinga zuwa suna gaisheta suna dawowa gaban iyayensu."
Ya yi shiru dai bai ce komai ba.
Yana ta d'an lallatsa computer amma na tabbata babu abinda yake fuskanta.
Jikinsa kuma ya yi sanyi ainun.
Ganin haka ya sanya Baban Saude ya dube ni a tsanake ya ce." Ku yi hakuri ni bai gaya mini hakan ba, kuma in sha Allahu zan baku gudumuwa.
Ke Hauwa za ki koma dakinki in sha Allahu rabbi."
Ganin mun yi shiru ya sanya ya sake sassautawa tare da furta "kuyi hakuri kun ji salihan mata ba a san su da irin wannan sakarcin ba, suna d'aukar kishiyarsu 'yar uwarsu kamar yadda ku ka d'auki lamarin junanku da muhimmanci to itama ku d'auketa hakan ku daina ware ta, ku yi mu'amula da ita tsakanina da Allah, idan ma tana cutarku a boye sai Allah Ya saka muku lefinta daya yaranku da suke hannunta to ku d'auki alhakin hakan ku dora shi akan mijinku domin da bai kai mata su ba ai ba zata zo gabanku ta kwashe muku yara ba.
Kada ku munana zato a kanta ko kuma ku 'kyamace ta, ku zauna ku yi tunani sosai ku gano akan me yasa maigidanku ya fi shau'kinta domin tunda na zauna anan yake ta yabonta har sai da na ji wani iri a raina mai yasa ba za ku yi koyi da ita ba?"
Shiru muka yi gabad'ayanmu.
Sai ya nisa kafin ya cigaba da ce wa." Ni ban zo gidanku domin na sanya ku koke-koke ba, ita Amina ta san wanene ni, ta kuma san halina ciki da waje babu yadda za a yi na goyi da bayan karya na take gaskiya ba na so a sake gaya mini kun aikata wani shashancin makamancin wannan, ku dinga sanar da maigidanku matsala idan ta taso tunda ai ba zaman kan ku kuke yi ba ko?"
Babu wanda ta ba shi amsa.
Ya cigaba da cewa." Na gode da nutsuwar da ku ka yi kuka saurare ni, ina fatan a ce kada na zama dattijon banza a idonku bayan na gusa ku cigaba daga inda ku ka tsaya, Amina hakan ba za ta yi muku kyau ba."
Jin ya ambaci sunana na ce." In sha Allahu rabbi hakan na za ta sake faruwa ba."
Ya dube Hauwa yana fad'in." Amina ta baki lambar wayata duk ranar da ya sake dukanki sai ki kira ni ki sanar da ni."
Ta ce." To shikkenan Baban Saude na gode....
*GARKUWAR MATA.*
*BINTA UMAR ABBALE*
[6/3, 8:38 PM] matar mijinta:
*DA MAGANI A GONAR YARO!!*
*08089965176*
*07084653262*
*Dayawa akwai matan da suke da matsala ta lalacewar nono yamushewa da kuma fad'uwarsa.
Wasu ma 'yan mata ne basu kai ga matakin aure da shayarwa ba amma sai su samu matsalar faduwar nono.
To gaskiya akwai magani sai dai kawai idan ba a yi dace ba.
Wasu zasuyi ta faman kashe kudi amma buk'ata bata biya ba, wasu kuma zasuyi ta fargaba kada su je garin neman gira a rasa Ido, ma'ana su sayi abinda zai cutar dasu da kudinsu.
Kuma yanzu dai tsakani da Allah rijalu sun riga sun gama nuna abinda suka fi karkata a kansa a jikin 'ya mace kirji da kuma baya.
Wasu Allah ya hallice su dashi har ya yi musu yawa, wasu kuwa basu dashi kuma mai saurin zubewa ne.
To mu dai duk wanda ya san maganinmu ya san ingantacce ne, kuma Yana aiki kwarai da gaske wurin dawo da daraja da martabar nono da izinin Ubangiji.
Sahihin magani ne da ya samu sheda da lambar yabo, kuma Islamic ne da akayi masa hadi mai inganci domin gyara jikin mace ba ma iyakacin nono kawai ba.
Babu nadama haka zalika babu dana sani da asarar dukiya wurin sayan maganinmu.
In sha Allah matsalar ki zata gushe idan kin jarraba amfani dashi.
Ba mu tsaya ina nan ba, muna da na gyaran hips sahihi dana k'iba idan kina fama da matsalar rama.
Haka zalika muna dana tumbi, da kuma maganin sanyi mai mugun kyawun da yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye wanda zaku hadu da maigidanki kuyi amfani tare.
Akwai ingantattun supplement wad'anda basu da illa balle su cutar da GARKUWAR jiki.
Sai dai su gyara su kuma tayar da komad'a ina nufin inda ya sam
u nakasu a jikinki.
Muna sayar da sabulan gyaran jiki dilka da man gyaran gashi, muna kuma bayar da sari a fad'in najeria da nijar muna tura kayanmu kowane gari da ikon Allah.*
*Muna garin kano duk inda kake za mu aika maka da kayanmu.
Domin neman karin bayani sai a yi mana magana ta Whasap ga lambobin da za a same mu a kai.*
*07084653262 ko*
*08089965176*
*SIYAN NAGARI!!!!!!*
*A JARRABA A SAMU BIYAN BUKATA DA YARDAR ALLAH*
A LURA DA WANNAN.
Idan har kina da niyyar biyana hakkina kudin karatu kawai za ki biya kada ki ce mini kina son book3 ko book4 ni dai book1 kadai na bayar a matsayin free peges ba ni na hada doc din 2 3 ba.
Ga Details dina nan a sama kisa kudin ki yi karatu cikin nutsuwa da kwanciyar hankali Allah Ya tsarkake mana zuk'ata ya hane mu tad'e kafafun junanmu ya hana mu dakushe nasarar junanmu.
Allah Ya bawa kowa a hannunsa.
Allah Ya taimaka mana neman na kanmu ina kara fad'i wannan littafi na kudi ne ki biya mai hakki hakkinta kafin ki karant
.
Na gode.
*Wannan littafin na kudi ne vip 1k akan telegram.
Normal What'sapp group kuma #700 hanyar da za a biya kudin ita ce wannan...0542382124...Binta Umar gtbank ko kuma 7084653262...Binta Umar Opey bank.
'Yan nijar dala dari katin airtel za ku tura mini bayan kun kankare hoton.
A tura da sheda ta wannan lambobin iya What'sapp kawai.*
*07084653262*
*08089965176*
*V-VIP AREWA PEN
*98*
Yana cin abinci a lokacin da muka shiga.
Cima ce iri iri da snakes tabbacin an shirya sune domin shi akwai wad'anda ma bai bud'e ba suna cikin wamars
Wanda dai yake gabansa farfesu kayan cikin rago ne ya yi kyau sosai da katon bread yana dangwala gefe kuma black tea ne babu madara tunda dama tun asali sanin da na yi masa ba ya shan madara da zuma sai idan ya zama dole, amma ko zaman da na yi a gidansa haka yaransa suke sayo mana madara ta gwangwani duk ranar da suka yi shayi kowa da tasa amma shi haka wadda take da girki zata d'auki tsurar fulas dinsa daban da ba'kin shayinsa a ciki ta kai masa dakinsa.
Cike da nutsuwa Hauwa ta gaishe shi ma ya amsa da kulawa.
Wurin ya d'auki shiru tun bayan gaisuwar da suka yi.
Sai da ya kammala tukkuna a nutse ya goge bakinsa da tissue ya dube mu gabad'aya kafin ya furta." Hauwa da gaske ke ce ki ka tura Masa'udu direbanku ya sayowa Amina maganin wankin mahaifa?"
Ta dube shi a tsanake ta furta." E, ni ce Baban Saude."
Da d'an mamaki a tare da shi ya ce." Kenan da gaske hade baki ku ka yi ba kwa tsoron Allah dama?"
Murmushin takaici ta yi kafin ta furta.'' Ko daya Baban Saude kaddara ce ta gifta wani lamari mai rikitarwa ya faru a gidan nan gabad'aya muka shiga cikin gigita, to wannan ya assasawa Amina abortion bisa tsautsayi cikinta ya zube .
Ganin yadda ya fice ba tare da an samu wata tangarda ba ya sanya na rubuta magani jikin takarda na sanya aka sayo mata domin ya k'ara taimaka mata wurin wanko abinda ya rage a mahaifarta?
Ya ce." A lokacin mai yasa kafin ki yanke hukuncin yin hakan ba ki yi yun'kurin sanar da mijinku ba, ko ko cikin bashi da uba ne?"
Shiru ta yi ta kasa cewa komai sai da ya sake maimaita maganarsa tukkuna ta ce." Wallahi ban san abinda yake tsakaninsu ba domin kuwa na d'auka ita Aminar ta gaya masa shine dalili kuma dai ni kaina ba magana yake yi mini ba a lokacin gaba yake yi da ni."
"Shine dalilin da ya sanya ki kenan yin gaban kanki a matsayinki na ma'aikaciyar lafiya ai kin fi karfin ki yi masa magana dalili yana fushi dake, kamar doka ce babba a kowane asibiti sai da amincewa da sanya hannun mai ruwa da tsaki, ina nufin wanda yake da hurumi akan abu, akan wane dalili zai amince cewa da gaske k'addara ce ba shirya zubarwa kuka yi a tare ba?"
Ta fashe da kuka tana ce wa." To ni dai Allah ne shaidata Baban Saude ni ma cikin ne fa da ni, a ganina kafin na bada goyon bayan wata ta zubar da nata ai ni zan yi yun'kurin zubar da nawa dalilin abinda ya ratsa tsakanina da shi, ai gashinan a zaune yana ji ni ba matarsa ba ce yanzu domin ya sake ni."
Baban Saude ya dube shi da saurin gaske domin maganar Hauwa ta karshe ta kidima shi.
Bai ce komai ba still hankalina na kan computer dake gabansa kuma bai dago ya dubi Baban Sauden ba..
Sai ya juyo gare mu yana fad'in." Ban san da haka ba Hauwa, kuma ni nan ban titsiyeki domin naga iya gudun ruwanki ba.
Abinda ya sanya ita Amina muke zarginta da aikatawaa saboda ta ta'ba yun'kurin yin hakan a shekarun baya, abinda ku ka yi ba daidai ba ne, mai yasa a lokacin da za ki aika Masa'udu ya sayu maganin ba ki kira shi kin sanar da shi ba a matsayinsa na jagoranku kuma wanda yake da hakki a kan cikin."
Shiru ta yi ba ta ce komai ba.
Sai ya cigaba da cewa."
ko ni nan babu wata mace da za ta yi mini haka na amince da gaskiyarta.
Ina lefin ma su dinga zuwa suna gaisheta suna dawowa gaban iyayensu."
Ya yi shiru dai bai ce komai ba.
Yana ta d'an lallatsa computer amma na tabbata babu abinda yake fuskanta.
Jikinsa kuma ya yi sanyi ainun.
Ganin haka ya sanya Baban Saude ya dube ni a tsanake ya ce." Ku yi hakuri ni bai gaya mini hakan ba, kuma in sha Allahu zan baku gudumuwa.
Ke Hauwa za ki koma dakinki in sha Allahu rabbi."
Ganin mun yi shiru ya sanya ya sake sassautawa tare da furta "kuyi hakuri kun ji salihan mata ba a san su da irin wannan sakarcin ba, suna d'aukar kishiyarsu 'yar uwarsu kamar yadda ku ka d'auki lamarin junanku da muhimmanci to itama ku d'auketa hakan ku daina ware ta, ku yi mu'amula da ita tsakanina da Allah, idan ma tana cutarku a boye sai Allah Ya saka muku lefinta daya yaranku da suke hannunta to ku d'auki alhakin hakan ku dora shi akan mijinku domin da bai kai mata su ba ai ba zata zo gabanku ta kwashe muku yara ba.
Kada ku munana zato a kanta ko kuma ku 'kyamace ta, ku zauna ku yi tunani sosai ku gano akan me yasa maigidanku ya fi shau'kinta domin tunda na zauna anan yake ta yabonta har sai da na ji wani iri a raina mai yasa ba za ku yi koyi da ita ba?"
Shiru muka yi gabad'ayanmu.
Sai ya nisa kafin ya cigaba da ce wa." Ni ban zo gidanku domin na sanya ku koke-koke ba, ita Amina ta san wanene ni, ta kuma san halina ciki da waje babu yadda za a yi na goyi da bayan karya na take gaskiya ba na so a sake gaya mini kun aikata wani shashancin makamancin wannan, ku dinga sanar da maigidanku matsala idan ta taso tunda ai ba zaman kan ku kuke yi ba ko?"
Babu wanda ta ba shi amsa.
Ya cigaba da cewa." Na gode da nutsuwar da ku ka yi kuka saurare ni, ina fatan a ce kada na zama dattijon banza a idonku bayan na gusa ku cigaba daga inda ku ka tsaya, Amina hakan ba za ta yi muku kyau ba."
Jin ya ambaci sunana na ce." In sha Allahu rabbi hakan na za ta sake faruwa ba."
Ya dube Hauwa yana fad'in." Amina ta baki lambar wayata duk ranar da ya sake dukanki sai ki kira ni ki sanar da ni."
Ta ce." To shikkenan Baban Saude na gode....
*GARKUWAR MATA.*
*BINTA UMAR ABBALE*
[6/3, 8:38 PM] matar mijinta:
*DA MAGANI A GONAR YARO!!*
*08089965176*
*07084653262*
*Dayawa akwai matan da suke da matsala ta lalacewar nono yamushewa da kuma fad'uwarsa.
Wasu ma 'yan mata ne basu kai ga matakin aure da shayarwa ba amma sai su samu matsalar faduwar nono.
To gaskiya akwai magani sai dai kawai idan ba a yi dace ba.
Wasu zasuyi ta faman kashe kudi amma buk'ata bata biya ba, wasu kuma zasuyi ta fargaba kada su je garin neman gira a rasa Ido, ma'ana su sayi abinda zai cutar dasu da kudinsu.
Kuma yanzu dai tsakani da Allah rijalu sun riga sun gama nuna abinda suka fi karkata a kansa a jikin 'ya mace kirji da kuma baya.
Wasu Allah ya hallice su dashi har ya yi musu yawa, wasu kuwa basu dashi kuma mai saurin zubewa ne.
To mu dai duk wanda ya san maganinmu ya san ingantacce ne, kuma Yana aiki kwarai da gaske wurin dawo da daraja da martabar nono da izinin Ubangiji.
Sahihin magani ne da ya samu sheda da lambar yabo, kuma Islamic ne da akayi masa hadi mai inganci domin gyara jikin mace ba ma iyakacin nono kawai ba.
Babu nadama haka zalika babu dana sani da asarar dukiya wurin sayan maganinmu.
In sha Allah matsalar ki zata gushe idan kin jarraba amfani dashi.
Ba mu tsaya ina nan ba, muna da na gyaran hips sahihi dana k'iba idan kina fama da matsalar rama.
Haka zalika muna dana tumbi, da kuma maganin sanyi mai mugun kyawun da yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye wanda zaku hadu da maigidanki kuyi amfani tare.
Akwai ingantattun supplement wad'anda basu da illa balle su cutar da GARKUWAR jiki.
Sai dai su gyara su kuma tayar da komad'a ina nufin inda ya sam
u nakasu a jikinki.
Muna sayar da sabulan gyaran jiki dilka da man gyaran gashi, muna kuma bayar da sari a fad'in najeria da nijar muna tura kayanmu kowane gari da ikon Allah.*
*Muna garin kano duk inda kake za mu aika maka da kayanmu.
Domin neman karin bayani sai a yi mana magana ta Whasap ga lambobin da za a same mu a kai.*
*07084653262 ko*
*08089965176*
*SIYAN NAGARI!!!!!!*
*A JARRABA A SAMU BIYAN BUKATA DA YARDAR ALLAH*
A LURA DA WANNAN.
Idan har kina da niyyar biyana hakkina kudin karatu kawai za ki biya kada ki ce mini kina son book3 ko book4 ni dai book1 kadai na bayar a matsayin free peges ba ni na hada doc din 2 3 ba.
Ga Details dina nan a sama kisa kudin ki yi karatu cikin nutsuwa da kwanciyar hankali Allah Ya tsarkake mana zuk'ata ya hane mu tad'e kafafun junanmu ya hana mu dakushe nasarar junanmu.
Allah Ya bawa kowa a hannunsa.
Allah Ya taimaka mana neman na kanmu ina kara fad'i wannan littafi na kudi ne ki biya mai hakki hakkinta kafin ki karant
.
Na gode.
*Wannan littafin na kudi ne vip 1k akan telegram.
Normal What'sapp group kuma #700 hanyar da za a biya kudin ita ce wannan...0542382124...Binta Umar gtbank ko kuma 7084653262...Binta Umar Opey bank.
'Yan nijar dala dari katin airtel za ku tura mini bayan kun kankare hoton.
A tura da sheda ta wannan lambobin iya What'sapp kawai.*
*07084653262*
*08089965176*
*V-VIP AREWA PEN
*98*
Yana cin abinci a lokacin da muka shiga.
Cima ce iri iri da snakes tabbacin an shirya sune domin shi akwai wad'anda ma bai bud'e ba suna cikin wamars
Wanda dai yake gabansa farfesu kayan cikin rago ne ya yi kyau sosai da katon bread yana dangwala gefe kuma black tea ne babu madara tunda dama tun asali sanin da na yi masa ba ya shan madara da zuma sai idan ya zama dole, amma ko zaman da na yi a gidansa haka yaransa suke sayo mana madara ta gwangwani duk ranar da suka yi shayi kowa da tasa amma shi haka wadda take da girki zata d'auki tsurar fulas dinsa daban da ba'kin shayinsa a ciki ta kai masa dakinsa.
Cike da nutsuwa Hauwa ta gaishe shi ma ya amsa da kulawa.
Wurin ya d'auki shiru tun bayan gaisuwar da suka yi.
Sai da ya kammala tukkuna a nutse ya goge bakinsa da tissue ya dube mu gabad'aya kafin ya furta." Hauwa da gaske ke ce ki ka tura Masa'udu direbanku ya sayowa Amina maganin wankin mahaifa?"
Ta dube shi a tsanake ta furta." E, ni ce Baban Saude."
Da d'an mamaki a tare da shi ya ce." Kenan da gaske hade baki ku ka yi ba kwa tsoron Allah dama?"
Murmushin takaici ta yi kafin ta furta.'' Ko daya Baban Saude kaddara ce ta gifta wani lamari mai rikitarwa ya faru a gidan nan gabad'aya muka shiga cikin gigita, to wannan ya assasawa Amina abortion bisa tsautsayi cikinta ya zube .
Ganin yadda ya fice ba tare da an samu wata tangarda ba ya sanya na rubuta magani jikin takarda na sanya aka sayo mata domin ya k'ara taimaka mata wurin wanko abinda ya rage a mahaifarta?
Ya ce." A lokacin mai yasa kafin ki yanke hukuncin yin hakan ba ki yi yun'kurin sanar da mijinku ba, ko ko cikin bashi da uba ne?"
Shiru ta yi ta kasa cewa komai sai da ya sake maimaita maganarsa tukkuna ta ce." Wallahi ban san abinda yake tsakaninsu ba domin kuwa na d'auka ita Aminar ta gaya masa shine dalili kuma dai ni kaina ba magana yake yi mini ba a lokacin gaba yake yi da ni."
"Shine dalilin da ya sanya ki kenan yin gaban kanki a matsayinki na ma'aikaciyar lafiya ai kin fi karfin ki yi masa magana dalili yana fushi dake, kamar doka ce babba a kowane asibiti sai da amincewa da sanya hannun mai ruwa da tsaki, ina nufin wanda yake da hurumi akan abu, akan wane dalili zai amince cewa da gaske k'addara ce ba shirya zubarwa kuka yi a tare ba?"
Ta fashe da kuka tana ce wa." To ni dai Allah ne shaidata Baban Saude ni ma cikin ne fa da ni, a ganina kafin na bada goyon bayan wata ta zubar da nata ai ni zan yi yun'kurin zubar da nawa dalilin abinda ya ratsa tsakanina da shi, ai gashinan a zaune yana ji ni ba matarsa ba ce yanzu domin ya sake ni."
Baban Saude ya dube shi da saurin gaske domin maganar Hauwa ta karshe ta kidima shi.
Bai ce komai ba still hankalina na kan computer dake gabansa kuma bai dago ya dubi Baban Sauden ba..
Sai ya juyo gare mu yana fad'in." Ban san da haka ba Hauwa, kuma ni nan ban titsiyeki domin naga iya gudun ruwanki ba.
Abinda ya sanya ita Amina muke zarginta da aikatawaa saboda ta ta'ba yun'kurin yin hakan a shekarun baya, abinda ku ka yi ba daidai ba ne, mai yasa a lokacin da za ki aika Masa'udu ya sayu maganin ba ki kira shi kin sanar da shi ba a matsayinsa na jagoranku kuma wanda yake da hakki a kan cikin."
Shiru ta yi ba ta ce komai ba.
Sai ya cigaba da cewa."
ko ni nan babu wata mace da za ta yi mini haka na amince da gaskiyarta.