Sashe 97
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wata irin zabura tayi ta miqe tsaye kai bazakace ciki ne a jikinta daya tasanma wata bakwai ba hannunta har rawa yakeyi tana bin hotunan gaba daya ma ta gagara gane abinda take gani kamar idanunta suna mata gizo haka tabi su daidai tana kallo har zuwa kan Video da shine na qarshe ta kunna take numfashinta ya tsaya na wani lokaci kunnenta yayi mata duuummmm, a dukka sauran hotunan bata gama yarda ba amma a video ta tabbatar da Khalil ne dan bayan fuskarsa ga muryarsa nan yana gayawa wata cewar ze aureta.
Bata san wayar ta subuce a hannunta ba seda taji Ummu-salma tana cewa
"Yah Umaimah zaki fasa wayarki fa kuma babu screen guard akai"
Bata kulata ba tabi wayar ta dauka ta riqe kawai dan ta rasa ta ina zata fara a lokacin, Khalil zata kira ko kuwa seta fara binciko wace wadda ta gaji da zaman duniyarce ta shigo duniyar Mijinta.
Kira ne ya shigo ta daga da sauri kafin tayi magana aka ce
"Nasan zuwa yanzu kinga saqon dana tura miki ko? Zan tura miki da Address, number waya da duk wani abu da zaki buqata gurin binciko wadda take qoqarin shigowa gidanki. Amma karkiyi gaggawar nunawa Mijinki kinsan abinda yake shiryawa ki bari harse bayan kin gama tattara duk wasu hujjoji da kike da buqata dan kinsan maza yana iya qaryatawa sedai kiji ya shammaceki, na barki lafiya" ta kashe wayar.
Kamar wata sokuwa haka Umaimah ta tsaya ta kasa aiwatar da komai seda taji qarar shigowar Message kafin ta bude. Kamar yanda tace kuwa Number wayar ce da Address da duk wani bayani da zata nemi sani akan Hadizan harda Address din gurin aikita.
Hijabin da tayi sallah dashi ta figa ta saka, bata damu da lokaci ba dan a lokaci qarfe biyar ta gota tayi waje, seda taje qofar gida suka ci karo da Salman daya shigo yana kallonta yace
"Aa ina zakije haka da Hijabi a baibai?" Seta kalli jikinta sannan nema ta tuna da babu ko sisi a hannunta da zatayi kudin mota, kallonsa tayi tace
"Key din Motar Abba yana hannunka?"
"Eh gashi nan yace naje na shawo masa mai gobe ze dawo ai" Salman ya bata amsa yana daga muqullin seta juya zuwa inda motar take tana cewa
"Yawwa muje dan Allah ka kaini in mun dawo zan baka kudi ka qara wani Man"
"Ina, wai Asibiti?" Ya tambayeta yana bin bayanta dan abinda zuciyarsa ta ayyana masa kenan bata da lafiya idan ba haka ba me ze sakata fitowa haka a rikice kamar wadda aka koro amma ina mutanen gidan kuma?
Tsawar data buga masa ta saka shi bude motar ya suka shiga yana kallo ta, seda ya fita daga layinsu suka dauki hanya kafin tace masa
"Na'ibawa zaka kaini"
"Na'ibawa kuma Yah Umaimah, ba Jambulo Asibitin da kike zuwa yake ba?"
"Zaka kaini ko kuma na sauka na hau Adaidaita" ta katsa masa wata tsawar seya juya kan motar ya tafi inda tace a ransa yana tunanin ina zataje.
Address din ta bashi ya ringa dubawa inda basu gane ba suyi tambaya tiryan tiryan se gasu a qofar gidan su Hadiza.
"Ka jirani a nan ina zuwa" ta fada kafin ta balle murfin motar ta fita Salman ya rakata da ido harta qarasa inda wasu Samari suke zaune, tambayarsu tayi suka nuna mata gidan bata jira komai ba ta fada babu sallama Maman Hadiza na zaune tsakar gida tana Alwalar sallar Magribar da ake dab da kira se ganin mace tayi a kanta fuska babu alamar Rahama.
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 41
"A'uzubillahi" Maman Hadiza ta fada a firgice dan sam bataji shigowarta ba se dagowa tayi taga mace da uban Hijabi a tsaye akanta
"Kece shaidaniyar daya kamata a nemi tsari dake" Umaimah ta fada tana jifanta da wani mugun kallo kafin taci gaba da cewa
"Koda yake ba gurinki nazo ba, ina ita karuwar yar taki me bin Mazan mutane ita nake nema?"
"Baiwar Allah wacece ke, ya zaki shigo mun gida babu neman izini kizo kina zagina?" Maman Hadiza ta fada tana miqewa tsaye, Umaimah ta yatsina fuska tace
"Ita sallama anayinta a inda ya kamata ne ba irin gidan nan ba, kinga tsohuwa na gaya miki ba gurinki nazo ba, ki kama kanki ki kiramun wadda nazo gurinta idan ba haka ba na zazzage duk wani buhun rashin mutunchi dana zo dashi akanki".
"Amma dai duk daga inda kika fito ke ba yar arziqi bace ba, haka dai gaki nan harda ciki za'a saka miki ran cewar matar aure ce ke ta kirki amma shine zakizo har muhallina ki tarar dani ki zage ni akan me?" Maman Hadiza ta fada, se Umaimah ta gyara tsayuwarta tace
"Kece tsohuwar banza da kika haifi karuwa da take yawo kwararo kwararo tana kwartanci da bin mazan mutane, to wallahi a wannan karon ta janyo abinda yafi qarfinta tunda ta bi Khalil, sena wulaqantata yanda ko sunan Namiji idan taji seta gudu daga gurin balle ta sake kallon Mijin wata".
Shiru Maman Hadiza tayi idanunta suka ciko da kwallar, cikin raunin murya tace
"Ba laifinki bane, Hadiza taja mun da bata fita tana zubar mana da mutunchi da qima ba da baki samu damar zuwa har gida ki ci mun mutunchi ba. Zan roqe ki kiyi haquri ki tafi, nayi miki alqawari babu Hadiza babu Mijinki daga yau..."
"Lallai ma, ai wallahi idan kinga na dara qafata daga nan gurin toh mun kece raini nida ita ta banbance Aya da tsakuwa, har zaki yi mun wata fuskar tausayi bayan nasan bakinku daya waya sani ko dake da itan duk sana'ar ku daya kema yawon bin...."
Jinta ne ya dauke na wani lokaci kafin ta ankare da abinda ya faru se jin ruwa tayi yana bin hancinta ta saka hannu ta sha fo se ganin jini tayi lokaci daya kuma radadin Marin bazatan da aka falla mata ya ziyarceta ta fasa ihu tayi baya Allah ya taimaka bango ya tareta, Hannu Isma'il ya sake dagawa ze zabga mata wani Marin Maman ta riqe shi tana cewa
"A kul Isma'il karka qara tabata, waya aikeka ka daki mace da ciki idan wani abu ya same ta fa?"
"Wallahi Mama ba'a haifi wani Da a duniya daya isa ya ratso har cikin gidan mu ya zagi Mahaifiyata ba ko labari naji ba akan ido na ba sena sauke masa haqora ballantana wannan tazo har gabanki tana kiranko da" seya kasa qarasawa idanunsa sun kada sunyi jajir jikinsa har rawa yakeyi saboda tsabar baqin cikin da yakeji. Tundaga qofar gida yake jiyo tashin muryar Umaiman yana shigowa kunnuwansa suka jiyo masa tana kiran Yar uwarsa da Mahaifiyarsa karuwa.
"Ki tafi nayi miki Alqawarin Hadiza zata rabu da Mijinki" Maman ta sake fada tana matsawa inda Umaimah ke zunduma ihu tana riqe da hancinta da jini yake zuba.
Bata san wayar ta subuce a hannunta ba seda taji Ummu-salma tana cewa
"Yah Umaimah zaki fasa wayarki fa kuma babu screen guard akai"
Bata kulata ba tabi wayar ta dauka ta riqe kawai dan ta rasa ta ina zata fara a lokacin, Khalil zata kira ko kuwa seta fara binciko wace wadda ta gaji da zaman duniyarce ta shigo duniyar Mijinta.
Kira ne ya shigo ta daga da sauri kafin tayi magana aka ce
"Nasan zuwa yanzu kinga saqon dana tura miki ko? Zan tura miki da Address, number waya da duk wani abu da zaki buqata gurin binciko wadda take qoqarin shigowa gidanki. Amma karkiyi gaggawar nunawa Mijinki kinsan abinda yake shiryawa ki bari harse bayan kin gama tattara duk wasu hujjoji da kike da buqata dan kinsan maza yana iya qaryatawa sedai kiji ya shammaceki, na barki lafiya" ta kashe wayar.
Kamar wata sokuwa haka Umaimah ta tsaya ta kasa aiwatar da komai seda taji qarar shigowar Message kafin ta bude. Kamar yanda tace kuwa Number wayar ce da Address da duk wani bayani da zata nemi sani akan Hadizan harda Address din gurin aikita.
Hijabin da tayi sallah dashi ta figa ta saka, bata damu da lokaci ba dan a lokaci qarfe biyar ta gota tayi waje, seda taje qofar gida suka ci karo da Salman daya shigo yana kallonta yace
"Aa ina zakije haka da Hijabi a baibai?" Seta kalli jikinta sannan nema ta tuna da babu ko sisi a hannunta da zatayi kudin mota, kallonsa tayi tace
"Key din Motar Abba yana hannunka?"
"Eh gashi nan yace naje na shawo masa mai gobe ze dawo ai" Salman ya bata amsa yana daga muqullin seta juya zuwa inda motar take tana cewa
"Yawwa muje dan Allah ka kaini in mun dawo zan baka kudi ka qara wani Man"
"Ina, wai Asibiti?" Ya tambayeta yana bin bayanta dan abinda zuciyarsa ta ayyana masa kenan bata da lafiya idan ba haka ba me ze sakata fitowa haka a rikice kamar wadda aka koro amma ina mutanen gidan kuma?
Tsawar data buga masa ta saka shi bude motar ya suka shiga yana kallo ta, seda ya fita daga layinsu suka dauki hanya kafin tace masa
"Na'ibawa zaka kaini"
"Na'ibawa kuma Yah Umaimah, ba Jambulo Asibitin da kike zuwa yake ba?"
"Zaka kaini ko kuma na sauka na hau Adaidaita" ta katsa masa wata tsawar seya juya kan motar ya tafi inda tace a ransa yana tunanin ina zataje.
Address din ta bashi ya ringa dubawa inda basu gane ba suyi tambaya tiryan tiryan se gasu a qofar gidan su Hadiza.
"Ka jirani a nan ina zuwa" ta fada kafin ta balle murfin motar ta fita Salman ya rakata da ido harta qarasa inda wasu Samari suke zaune, tambayarsu tayi suka nuna mata gidan bata jira komai ba ta fada babu sallama Maman Hadiza na zaune tsakar gida tana Alwalar sallar Magribar da ake dab da kira se ganin mace tayi a kanta fuska babu alamar Rahama.
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 41
"A'uzubillahi" Maman Hadiza ta fada a firgice dan sam bataji shigowarta ba se dagowa tayi taga mace da uban Hijabi a tsaye akanta
"Kece shaidaniyar daya kamata a nemi tsari dake" Umaimah ta fada tana jifanta da wani mugun kallo kafin taci gaba da cewa
"Koda yake ba gurinki nazo ba, ina ita karuwar yar taki me bin Mazan mutane ita nake nema?"
"Baiwar Allah wacece ke, ya zaki shigo mun gida babu neman izini kizo kina zagina?" Maman Hadiza ta fada tana miqewa tsaye, Umaimah ta yatsina fuska tace
"Ita sallama anayinta a inda ya kamata ne ba irin gidan nan ba, kinga tsohuwa na gaya miki ba gurinki nazo ba, ki kama kanki ki kiramun wadda nazo gurinta idan ba haka ba na zazzage duk wani buhun rashin mutunchi dana zo dashi akanki".
"Amma dai duk daga inda kika fito ke ba yar arziqi bace ba, haka dai gaki nan harda ciki za'a saka miki ran cewar matar aure ce ke ta kirki amma shine zakizo har muhallina ki tarar dani ki zage ni akan me?" Maman Hadiza ta fada, se Umaimah ta gyara tsayuwarta tace
"Kece tsohuwar banza da kika haifi karuwa da take yawo kwararo kwararo tana kwartanci da bin mazan mutane, to wallahi a wannan karon ta janyo abinda yafi qarfinta tunda ta bi Khalil, sena wulaqantata yanda ko sunan Namiji idan taji seta gudu daga gurin balle ta sake kallon Mijin wata".
Shiru Maman Hadiza tayi idanunta suka ciko da kwallar, cikin raunin murya tace
"Ba laifinki bane, Hadiza taja mun da bata fita tana zubar mana da mutunchi da qima ba da baki samu damar zuwa har gida ki ci mun mutunchi ba. Zan roqe ki kiyi haquri ki tafi, nayi miki alqawari babu Hadiza babu Mijinki daga yau..."
"Lallai ma, ai wallahi idan kinga na dara qafata daga nan gurin toh mun kece raini nida ita ta banbance Aya da tsakuwa, har zaki yi mun wata fuskar tausayi bayan nasan bakinku daya waya sani ko dake da itan duk sana'ar ku daya kema yawon bin...."
Jinta ne ya dauke na wani lokaci kafin ta ankare da abinda ya faru se jin ruwa tayi yana bin hancinta ta saka hannu ta sha fo se ganin jini tayi lokaci daya kuma radadin Marin bazatan da aka falla mata ya ziyarceta ta fasa ihu tayi baya Allah ya taimaka bango ya tareta, Hannu Isma'il ya sake dagawa ze zabga mata wani Marin Maman ta riqe shi tana cewa
"A kul Isma'il karka qara tabata, waya aikeka ka daki mace da ciki idan wani abu ya same ta fa?"
"Wallahi Mama ba'a haifi wani Da a duniya daya isa ya ratso har cikin gidan mu ya zagi Mahaifiyata ba ko labari naji ba akan ido na ba sena sauke masa haqora ballantana wannan tazo har gabanki tana kiranko da" seya kasa qarasawa idanunsa sun kada sunyi jajir jikinsa har rawa yakeyi saboda tsabar baqin cikin da yakeji. Tundaga qofar gida yake jiyo tashin muryar Umaiman yana shigowa kunnuwansa suka jiyo masa tana kiran Yar uwarsa da Mahaifiyarsa karuwa.
"Ki tafi nayi miki Alqawarin Hadiza zata rabu da Mijinki" Maman ta sake fada tana matsawa inda Umaimah ke zunduma ihu tana riqe da hancinta da jini yake zuba.