Sashe 109
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shiru yayi mata har ta kai qarshe kansa na qasa kafin ya sake maimaita mata tambayar da yayi ta harareshi tace
"Se kaje ka tambayi matarka yarinyar arziqi ace har tafi ka qaunar Jininka ai wallahi wannan yarinya ta isa yar halak babu kuma abinda zamuce maya sedai muyi mata fatan Alkhairi kaje ka tambayeta zata gaya maka inda take" yana gama jinta ya saka kai yayi waje yana jinta tana cewa
"Dan banza me shegiyar baqar zuciya".
Washe gari gurin qarfe tara Barr ya kirashi yace yazo office dinsa, a can ya gaya masa an gano me Facebook account din Sunanta Rufaida Usman Hamza an kumayi tracing nata har gidan da take zaune sun gano yanzu haka qungiya ta rigada ta shigar da qara magana tana State CID dan basu yarda ma aje wani qaramin Division ba sunfi so ayi me gaba daya dan haka yanzu antura da Jami'ai zasuje su taho da matar. Yanzu zasu tafi can CID dinne dashi su jirayi zuwansu.
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 45
Guraren goma da rabi Jami'an da aka tura suka dira a qofar gidan Rufaida suka kwankwasa qofa. Da yake Asabar ce Baban Anam yana gida yana zaune a palour yana kallon labarai A shirye yake dan fita zeyi Rufaidan ta tsayar dashi tana so ya sauketa gidansu Umaimah kamar yanda tayi mata alqawarin zata zo.
Jin ana buga qofa ya saka shi fita ya bude yaga mutane biyu maza se Mace guda daya dukkansu sanye da baqaqen Suit. Daya daga ciki ne ya zaro ID card dinsa ya nuna masa kafin yace
"Sunana Detective Ahalan Rano, kuma muna da takaddar izini ta tafiya da matarka me suna Rufaida Usman. Zamuje da ita can Office dinmu dan ta amsa wasu tambayoyi".
Jikin Baban Anam ne ya dauki rawa dan shi irin mutanen nan ne masu tsananin tsoron hukuma shiyasa yake matuqar takatsantsan da duk abinda ze hada shi dasu. Jin cewar Rufaida suka zo tafiya da ita se ya danji dama dama dukda haka tunani ya shigayi na laifin me ta aikata har haka da akw nemanta a CID koda yake shige shigen Rufaida ai se Allah kullum fadan da yake mata kenan yanzu ga irinta nan Allah kadai yasan abinda ta jefa kanta a ciki.
Kallon Detective yayi yace
"Ranka ya dade ko zan iya sanin abinda ta aikata kuwa"
"Gaskiya ba'a bamu wannan damar ba, amma kana iya biyo mu muje can dan kaji cikakken bayanin abinda ake zarginta dashi, please muna sauri ne ka shiga idan tana ciki kayi mata magana ko kuma mu tura da Jami'ar mu ta fito da ita" Detective ya fada fuskarsa babu alamar wasa. Jikin Ma'aruf ya sake daukar rawa ya shiga cewa
"Toh toh bari na shiga yanzu zata fito" ya juya ciki Detective yayiwa Macen da suke tare alamar ta bishi suk shiga a kusan tare daidai nan Rufaida ta fito tana kullo qofar palour ta cakare da wani Dandasheshen Leshi ta kawo dauri gaban goshi daman yaran suna gidan su Ma'aruf din ta kalleshi tana cewa
"Ina ka tafi ne na fito ban ganka ba bayan ka azalzaleni da nayi sauri" matar data gani a bayansa yasa ta gimtse maganarta se ya waiwaya shima dan bema lura da ta biyo shi ba ya hadiye yawu yana kallon Rufaidan yace
"Gurinki sukazo, daga State CID suke zasu tafi dake ki amsa wasu tambayoyi"
"Ban gane ba wa aka ce na kashe ko fashi da makami nayi da za'a kaini CID" Rufaida data saki jakar hannunta ta fada tana dafe qirji, matar ta nuna mata hanya tana cewa
"Muje ba wani abun damuwa bane yan tambayoyi ne zaki amsa su da kin gama zamu sallameki"
"Toh ki tambayeni anan mana baiwar Allah idan da gaske ne base munje can ba, na shiga ukuna dan Allah me aka ce nayi wallahi a rayuwata ko Office din yan Vigilante ban taba zuwa ba bare CID ki gaya mun waye ya kai qarata" Rufaida ta fada hannu aka tana tsalle kamar wata biri saboda tashin hankali, ganin tana neman bata musu lokaci ya saka matar kama hannunta ta fizge zata fada daki matar ta kalli Ma'aruf tace
"Idan tayi gardama zan gaya musu su shigo su saka mata ankwa, kuma zamuyi waya a zo da Hilox da Yan sanda masu uniform su tasata a gaba kaga yan unguwa gaba daya se su san abinda yake faruwa. Na gaya mata ba wani babban abu bane bincike ne ya fado ta kanta idan har mukaje ta fada mana gaskiya zamu sallameta tayi tafiyarta.
Jin da tayi za'a saka mata ankwa a sakata a bayan mota ya sakata tafiya tana matse hannaye idonta har ya fara hawaye ta kalli Ma'aruf tace
"Amma tare zamuje ko?"
"Ina? Kuje kawai ai sunce ba dadew zakiyi ba in kun gama se kimun waya nazo na daukeki" yayi saurin bata amsa. Dariya ya bawa matar dan gani tayi har yafi Rufaidan rikicewa tace masa
"Dagaske ba wani abu ne me zafi ba, ka bimu zata fi samun nutsuwa tayi abinda ake so". Dakyar da sidin goshi Ma'aruf ya bisu a baya da motarsa.
Sun isa aka shigar da Rufaida wani daki, wani Jami'i da fuskarsa sam babu Rahama ya ajiye mata hoton Facebook profile dinta da sukayi printing da kuma na posting din hotunan Hadiza data saka yana kallonta da jajayen idonsa ya tura mata profile din yace
"Wacece wannan?"
"Nice, Facebook dina ne" ta bashi amsa a tsorace tana matse fitsarin dake neman zubo mata tunda tayi arba da fuskarsa. Na post dinya tura mata kafin ma yayi magana tace
"Maqociyata ce Umaimah, tace wannan din budurwar Mijinta ce kuma wata ce ta tura mata hotunan tace mata yar Lesbian ce. Ita kuma saboda ya fasa auranta yasa ta watsa su a social media, na rantse da Allah iya gaskiyar abinda na sani kenan idan kuma baku yarda ba ga wayata nan ku duba zaku ga sanda ma ta turamun harda groups dinmu na WhatsApp data tura a ciki zaku gani".
Isma'il da suke zaune a wani daki tareda su Barr da sauran wakilan qungiya suna ji da kallon duk abinda Rufaidan take fada ya miqe yana cewa
"Tabbas zata aikata mayar Saurayinta ce Khalil".
Barr ya kalleshi yace
"Ka santa ne daman?"
"Kwanaki taje har gida taciwa Mamanmu mutunci ta kuma jaddada mata akan Hadiza ta rabu da mijinta kuma zatayi komai dan ganin ta rabasu. A lokacin na tarar da ita har seda ma fasa mata baki ta tafi da Alwashin seta lalata rayuwar Hadizan shine tayi mata wannan abin kenan" ya fada yana hade hannayensa biyu idonsa suka kada sukayi jajir.
Barr Unaizatu daya daga cikin wakilan qungiyar tasu tace
"Naji tace wata ceta turawa da ita matar saurayin hotuna ta kuma gaya mata hakan to wacece ita?"
"Se kaje ka tambayi matarka yarinyar arziqi ace har tafi ka qaunar Jininka ai wallahi wannan yarinya ta isa yar halak babu kuma abinda zamuce maya sedai muyi mata fatan Alkhairi kaje ka tambayeta zata gaya maka inda take" yana gama jinta ya saka kai yayi waje yana jinta tana cewa
"Dan banza me shegiyar baqar zuciya".
Washe gari gurin qarfe tara Barr ya kirashi yace yazo office dinsa, a can ya gaya masa an gano me Facebook account din Sunanta Rufaida Usman Hamza an kumayi tracing nata har gidan da take zaune sun gano yanzu haka qungiya ta rigada ta shigar da qara magana tana State CID dan basu yarda ma aje wani qaramin Division ba sunfi so ayi me gaba daya dan haka yanzu antura da Jami'ai zasuje su taho da matar. Yanzu zasu tafi can CID dinne dashi su jirayi zuwansu.
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 45
Guraren goma da rabi Jami'an da aka tura suka dira a qofar gidan Rufaida suka kwankwasa qofa. Da yake Asabar ce Baban Anam yana gida yana zaune a palour yana kallon labarai A shirye yake dan fita zeyi Rufaidan ta tsayar dashi tana so ya sauketa gidansu Umaimah kamar yanda tayi mata alqawarin zata zo.
Jin ana buga qofa ya saka shi fita ya bude yaga mutane biyu maza se Mace guda daya dukkansu sanye da baqaqen Suit. Daya daga ciki ne ya zaro ID card dinsa ya nuna masa kafin yace
"Sunana Detective Ahalan Rano, kuma muna da takaddar izini ta tafiya da matarka me suna Rufaida Usman. Zamuje da ita can Office dinmu dan ta amsa wasu tambayoyi".
Jikin Baban Anam ne ya dauki rawa dan shi irin mutanen nan ne masu tsananin tsoron hukuma shiyasa yake matuqar takatsantsan da duk abinda ze hada shi dasu. Jin cewar Rufaida suka zo tafiya da ita se ya danji dama dama dukda haka tunani ya shigayi na laifin me ta aikata har haka da akw nemanta a CID koda yake shige shigen Rufaida ai se Allah kullum fadan da yake mata kenan yanzu ga irinta nan Allah kadai yasan abinda ta jefa kanta a ciki.
Kallon Detective yayi yace
"Ranka ya dade ko zan iya sanin abinda ta aikata kuwa"
"Gaskiya ba'a bamu wannan damar ba, amma kana iya biyo mu muje can dan kaji cikakken bayanin abinda ake zarginta dashi, please muna sauri ne ka shiga idan tana ciki kayi mata magana ko kuma mu tura da Jami'ar mu ta fito da ita" Detective ya fada fuskarsa babu alamar wasa. Jikin Ma'aruf ya sake daukar rawa ya shiga cewa
"Toh toh bari na shiga yanzu zata fito" ya juya ciki Detective yayiwa Macen da suke tare alamar ta bishi suk shiga a kusan tare daidai nan Rufaida ta fito tana kullo qofar palour ta cakare da wani Dandasheshen Leshi ta kawo dauri gaban goshi daman yaran suna gidan su Ma'aruf din ta kalleshi tana cewa
"Ina ka tafi ne na fito ban ganka ba bayan ka azalzaleni da nayi sauri" matar data gani a bayansa yasa ta gimtse maganarta se ya waiwaya shima dan bema lura da ta biyo shi ba ya hadiye yawu yana kallon Rufaidan yace
"Gurinki sukazo, daga State CID suke zasu tafi dake ki amsa wasu tambayoyi"
"Ban gane ba wa aka ce na kashe ko fashi da makami nayi da za'a kaini CID" Rufaida data saki jakar hannunta ta fada tana dafe qirji, matar ta nuna mata hanya tana cewa
"Muje ba wani abun damuwa bane yan tambayoyi ne zaki amsa su da kin gama zamu sallameki"
"Toh ki tambayeni anan mana baiwar Allah idan da gaske ne base munje can ba, na shiga ukuna dan Allah me aka ce nayi wallahi a rayuwata ko Office din yan Vigilante ban taba zuwa ba bare CID ki gaya mun waye ya kai qarata" Rufaida ta fada hannu aka tana tsalle kamar wata biri saboda tashin hankali, ganin tana neman bata musu lokaci ya saka matar kama hannunta ta fizge zata fada daki matar ta kalli Ma'aruf tace
"Idan tayi gardama zan gaya musu su shigo su saka mata ankwa, kuma zamuyi waya a zo da Hilox da Yan sanda masu uniform su tasata a gaba kaga yan unguwa gaba daya se su san abinda yake faruwa. Na gaya mata ba wani babban abu bane bincike ne ya fado ta kanta idan har mukaje ta fada mana gaskiya zamu sallameta tayi tafiyarta.
Jin da tayi za'a saka mata ankwa a sakata a bayan mota ya sakata tafiya tana matse hannaye idonta har ya fara hawaye ta kalli Ma'aruf tace
"Amma tare zamuje ko?"
"Ina? Kuje kawai ai sunce ba dadew zakiyi ba in kun gama se kimun waya nazo na daukeki" yayi saurin bata amsa. Dariya ya bawa matar dan gani tayi har yafi Rufaidan rikicewa tace masa
"Dagaske ba wani abu ne me zafi ba, ka bimu zata fi samun nutsuwa tayi abinda ake so". Dakyar da sidin goshi Ma'aruf ya bisu a baya da motarsa.
Sun isa aka shigar da Rufaida wani daki, wani Jami'i da fuskarsa sam babu Rahama ya ajiye mata hoton Facebook profile dinta da sukayi printing da kuma na posting din hotunan Hadiza data saka yana kallonta da jajayen idonsa ya tura mata profile din yace
"Wacece wannan?"
"Nice, Facebook dina ne" ta bashi amsa a tsorace tana matse fitsarin dake neman zubo mata tunda tayi arba da fuskarsa. Na post dinya tura mata kafin ma yayi magana tace
"Maqociyata ce Umaimah, tace wannan din budurwar Mijinta ce kuma wata ce ta tura mata hotunan tace mata yar Lesbian ce. Ita kuma saboda ya fasa auranta yasa ta watsa su a social media, na rantse da Allah iya gaskiyar abinda na sani kenan idan kuma baku yarda ba ga wayata nan ku duba zaku ga sanda ma ta turamun harda groups dinmu na WhatsApp data tura a ciki zaku gani".
Isma'il da suke zaune a wani daki tareda su Barr da sauran wakilan qungiya suna ji da kallon duk abinda Rufaidan take fada ya miqe yana cewa
"Tabbas zata aikata mayar Saurayinta ce Khalil".
Barr ya kalleshi yace
"Ka santa ne daman?"
"Kwanaki taje har gida taciwa Mamanmu mutunci ta kuma jaddada mata akan Hadiza ta rabu da mijinta kuma zatayi komai dan ganin ta rabasu. A lokacin na tarar da ita har seda ma fasa mata baki ta tafi da Alwashin seta lalata rayuwar Hadizan shine tayi mata wannan abin kenan" ya fada yana hade hannayensa biyu idonsa suka kada sukayi jajir.
Barr Unaizatu daya daga cikin wakilan qungiyar tasu tace
"Naji tace wata ceta turawa da ita matar saurayin hotuna ta kuma gaya mata hakan to wacece ita?"