Sashe 58
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ingantattun kayan gyara ne gangariya da Anty Faridan take siya a gurin *SUMAYYAS_HERBAL_APHRODISIACS 07031876677* Ruma ce tayi mata zancen qorafin da Umaimah tayi mata akan damunta da Khalil yakeyi, washe gari ana gobe zasu koma Kank da taje gidan ta kirata dakinta ta tambayeta, Umaimah ta sunkuyar da kai qasa a ranta tana ayyana yanda zata ci uban Ruma tunda dai ita ba terere tace taje tayi mata ba kawai ta nemi shawararta ne a matsinya na aminiyarta banda abin Umaimah ina Ruma taga abin cewa ita da ba aure ba shiyasa ta kai maganar ga Anty Farida se gashi ta gwangwajeta da magungunan matsalarta harma da wadanda bata nema ba.
Shawarwari ta bata akan yanda zata kula da kanta data tashi tafiya ta bata Hadin qasaitacciyar mace tace ta shanye ta bata robar, ingantacciyar zuma da akayita daga itatuwa masu amfani ga jiki da qara kuzari wanda basuda illah ko kadan sannan bazasu cutar da ita ko abinda yake jikinta ba take ta shanye ta bata wata jaka dake dauke da wasu sirrikan bata buqatar bayani dan kowanne akwai yanda zatayi amfani dashi a jiki, ranar tun a hanya Khalil ya fuskanci mutuniyar tasa akwai magana, seda ta kusan Kashewa Hajiya danta da soyayya dan duk kuzari da qoqarinsa ranar seda sukayi kankankan ta kusan qureshi.
Ya sakata gaba da tambayar yau ina raki Umaimah kuwa sedai ta sadda kai qasa tayi murmushi, tunda suka dawo kuwa sosai ta dage da amfani da sauran sirrikan da Anty Farida ta bata na *SUMAYYAS_HERBAL_APHRODISIACS07031876677* da kanta taji chanji, koda yaushe cikin kuzari take ga Ni'ima da sam bata yanke mata ta saki jiki sosai suna tsinkar furan soyayya yanda ya kamata ta kuma sake samun kan Khalil din nata dan ji da ita yake yana lallabata kamar ya goyata, idan ya fita aiki kuwa suna manne a waya voice call da video call dole ta sake bude WhatsApp saboda shi.
A haka aka ci gaba da lallaba rayuwa tun sannan wani abu be qara tashi ba, yanzu baya buqatar yace ze tafi da ita wani guri duk inda zeje tana maqale dashi dukda cikinta ya fara nauyu dan yana wata na bakwai a sannan hakan babu abinda yake hanata, ta nutsu tsaf ta zama cikakkiyar matar aure data san kanta, tsakaninta da kowa yanzu lafiya lau koda yake ba'yi saurin yanke hukunci ba tunda babu wanda ya sake takalota.
Yanzu jefi jefi tana hulda da maqotan nata musamman Rufaida da Maman Hibban se wata Aisha da take bayan layinsu sun hadu a gidan Maman Hauwa gurin kitso daga nan suka qulla qawance da Umaiman, Maman Hauwa dai duk yanda taso ta shiga jikinta ta gagara bata fuska, sam matar batayi mata ba ita kuma kishiyar ta da jininsu yafi haduwa Maman Hauwan tayi kane kane ta hana huldarsu, dukda hakan Umaimah na kai mata wanke bayan da Zuwairan ta gaya mata tana wanki da guda, akan naira Hamsin takeyi amma ita Umaimah dari take bata duk saiti dan tana tausayin matar ta karanci irin zaman haquri da cin kashin da Maman Hauwa da yayanta sukeyi mata a gidan dukda kasancewar itace uwargida a dalilin bata haihuwa ya saka mijin qaro aure ya auro Sadiya da tazo ta gallabeta.
Tayiwa Khalil zancen chanzo dan kunnen da Mama tace zata cika a bata saiti gaba daya yace babu damuwa ai nata ne tayi duk yanda taso, da yana da kudi ma da kansa ze mayar ya chanzo matan dan haka ta gayawa Mama yanda sukayi da kanta taje Khalil ya basu Lambar Bashir sukaje shagon aka chanza mata wata seda Mama tayi mata cikon dubu dari hudu da sittin. A satin akayi bikin wata yar wan Babansu Khalil ranar yinin bikin ta Luncha sarqarta, tasha kwalliya da wani uban Lace ga zinare wuya da hannu duk inda ta gifta kallonta ake ana surutu qasa qasa masu fadin Khalil ya tare a qasanta yana bauta mata nayi masu ji mata dadi na dace da Miji me hidimtawa iyalinsa sunayi ita dai ko a jikinta aka gama Yinin biki suka wuce tare da Hajiya dan daman da ita suka tafi.
Da yamma bayan ta gama abinda takeyi ta kira Khalil da suka tafi gaya wata gaisuwa shida Hajiya tace zata shiga gidan Rufaida, harda ita ya kamata ayi tafiyar Hajiya ta hana a cewarta hanya bata da kyau zata jijjiga jikinta iya gaisuwar da tayi musu ta waya ma ta wadatar.
A gidan ta tarar da maman Hibban suka hadu suna hira Rufaida take cewa
"Wai ni kin dena WhatsApp ne bana ganinki online"
"Number chatting din na sake, ni yanzu Whatsapp idan bada Khalil ba se yan gidan mu kadai nake magana" Umaimah ta bata amsa se Maman Hibban tace
"Aiko kin huta dan nima inaga barin WhatsApp din nan zanyi na gaji haka ko na tafi hutu se an kwana biyu, keni ya a ka qare da rigimar su Aisha da Moon ne?" Tayi tambayar tana kallon Rufaidah, Rufaidan ta rushe da dariya tace
"Kai ai Anty Fati naga tashin hankali da ruwan bala'i kai kishi masifa ne, kinsan fa har gidan Eshan seda mukaje dan mu ganewa idonmu dagaske dai in gaya miki mijinta Moon ta aura nace Aminta tayi rana amma dani akayiwa wannan akuyancin wallahi dana koyawa yar iska hankali. Kiga fa irin qawancen da suke a group rimi rimi ashe binta take dan ta gama sanin sirrinta tayi wuf da mijinta Allah dai ya rufa asiri".
Baki Umaimah ta bude tana kallonta, a dan zaman da tayi a wancan group din kafin ta goge WhatsApp ta gane Esha da Moon din da suke magana akai qawaye ne na qut da qut dan Lovey ma suke kiran junansu dan ita yanda taga suna magana abin har haushi yake bata tace kamar wasu yan iska shine daya ta zagaye ta aure mijin daya tab ai Aminta tayi daidai.
"Toh yanzu me tayi ita wadda aka aurarwa Mijin" Umaimah ta fada se Rufaida ta gyara zama tace
"Me kuwa tayi, se fa da aka daura sannan tasan mijinta ne angon dan duk amintar nan ashe bata san wa zata aura ba kuma da ita akayi shirin biki tas in gaya miki. Yanzu dai ta gama tashin hankali da haukan shi kuma miji yace fa yayi mata babu abinda zesa ya rabu da Amaryarsa da gida daya ma ze hada su yanzu kuma ya fasa ya kamawa Moon din gida a wani gurin ita kuma ta tattara ta koma gidansu wai ta gama auransa nace kuji shirme, ta aurar miki miji ki bar mata gidan riba biyu kenan"
"Kan babban bala'i kenan, ai na rantse da Allah duk qawar da tayi mun wannan cin Amar ba ita kadai ba sena qarar da Ahalinta gaba daya kai Allah dai ya kauda abinqi amma tab" Umaimah ta fada tana girgiza qafa tsabar yanda abin yaci mata rai, ji take inama zataga Ita Amaryar da Mijin data taya Esha daukar fansar wannan qundumemiyar cin Amana.
Dariya Maman Hibban da ke kallon ta tayi tace
"Ke ko Amarya maida wuqar irin wannan huci haka kamar ke akayiwa kishiyar, aini banji haushin Mijin ba wallahi ita data jata a jikinta ta kaita gidanta bayan tasan ta fita komai da Namiji ze kalla yayi sha'awa itace me laifi. Babu dangin iya babu na Baba qawa har kwana takeyi a gidanki ta fito Mijinki ya fito su ringa cin karo qila da shigar da be dace ya ganta bama ai da sauqi tunda auren Sunna sukayi ba watsewar su sukaje sunayi a waje ba"
"Yo yanzun waya sani, ai daman maganar da akeyi kenan kamar sun dade tare dalilin auran ne yasa ta sani, ai bazaki san Esha daqiqiya bace se kinga yanda Moon din ta samu guri a gidan ta ta baje, Haihuwar da tayi ta qarshe kinsan naje suna lokacin ma farko farkon shigarmu group din ni na dauka ma yar uwarta ce saboda yanda ta zaqalqale tafi kowa yan uwanta ma gefe suka koma suna kallon ikon Allah se fa tayi sati a gidanta har fita Unguwa take ta barta jiran yara keko ta ina bazata san yanda ta shige wa Miji ba daman tana neman inda zata lafe ga Miji da abin hannunsa gida kamar Aljannar Duniya ni banga laifinta ba wallahi" Rufaida ta sake fada tana tabe hannu.
Ita dai Umaimah ta rafka tagumi, hasaso kanta kawai take ace ita akayiqa qila da yanzu a Police station za'a maida Statement din nan ba'a gida ba, Ajiyar numfashi tayi tace da Rufaida
"Ki maidani group din dan Allah",seRufaida tace
"Wane group ai tuni kowa yayi takansa aka rufe group, ke bakisan gurmin da aka sha bako ai tuni Admins suka sallami kowa ina zasu iya wannan tashin hankali, sedai in kaiki wani sabo da na samu shima yana kawo haske dan har yafi wancan hada yan gwarama"
"Kedai Allah ya shiryeki ya kiyaye randa rigimar zata hado dake tunda bakida aiki se shige shigen groups din yan rigima" Maman Hibban ta fada Rufaida ta tura dankwali gaba tace
"Ai mu duk inda gwarama take muna nan muna daga gefe muna iza wuta muna watsa mata fetur"
"Allah ya shirye ki toh" Maman Hibban ta fada suka ci gaba da hira, se dab da magriba suka fita daga gidan bayan data bawa Rufaida sabuwar lambarta da za'a sakata a group, a qofar gidan Umaiman suka tsaya Maman Hibban ta kalleta tace
"Amarya karki biyewa Maman Anam dan wannan turbar da ta ke kai bame bullewa bace wallahi kullum kuma ina nuna mata amma taqi ji, bance karki shiga group ba dan ana samun qaruwa da ilimin rayuwa sosai a ciki amma kisan irin wanda zata saka ki a ciki ki kuma lura da irin mutanen da zakiyi mu'amala dasu danni kin ganni tsakanina da yan group din WhatsApp mu hadu a can mu rabu a can, kadan daga ciki ne muka samu fahimtar da har muna chatting ta pc wasu ma mun zama qawaye mun hadu a zahiri muna zumunchi dan haka ki kula, mutane yanzu babu Allah a ransu, baki san mutum ba be sanki ba babu dalili ya jefaka a bala'i"
Shawarwari ta bata akan yanda zata kula da kanta data tashi tafiya ta bata Hadin qasaitacciyar mace tace ta shanye ta bata robar, ingantacciyar zuma da akayita daga itatuwa masu amfani ga jiki da qara kuzari wanda basuda illah ko kadan sannan bazasu cutar da ita ko abinda yake jikinta ba take ta shanye ta bata wata jaka dake dauke da wasu sirrikan bata buqatar bayani dan kowanne akwai yanda zatayi amfani dashi a jiki, ranar tun a hanya Khalil ya fuskanci mutuniyar tasa akwai magana, seda ta kusan Kashewa Hajiya danta da soyayya dan duk kuzari da qoqarinsa ranar seda sukayi kankankan ta kusan qureshi.
Ya sakata gaba da tambayar yau ina raki Umaimah kuwa sedai ta sadda kai qasa tayi murmushi, tunda suka dawo kuwa sosai ta dage da amfani da sauran sirrikan da Anty Farida ta bata na *SUMAYYAS_HERBAL_APHRODISIACS07031876677* da kanta taji chanji, koda yaushe cikin kuzari take ga Ni'ima da sam bata yanke mata ta saki jiki sosai suna tsinkar furan soyayya yanda ya kamata ta kuma sake samun kan Khalil din nata dan ji da ita yake yana lallabata kamar ya goyata, idan ya fita aiki kuwa suna manne a waya voice call da video call dole ta sake bude WhatsApp saboda shi.
A haka aka ci gaba da lallaba rayuwa tun sannan wani abu be qara tashi ba, yanzu baya buqatar yace ze tafi da ita wani guri duk inda zeje tana maqale dashi dukda cikinta ya fara nauyu dan yana wata na bakwai a sannan hakan babu abinda yake hanata, ta nutsu tsaf ta zama cikakkiyar matar aure data san kanta, tsakaninta da kowa yanzu lafiya lau koda yake ba'yi saurin yanke hukunci ba tunda babu wanda ya sake takalota.
Yanzu jefi jefi tana hulda da maqotan nata musamman Rufaida da Maman Hibban se wata Aisha da take bayan layinsu sun hadu a gidan Maman Hauwa gurin kitso daga nan suka qulla qawance da Umaiman, Maman Hauwa dai duk yanda taso ta shiga jikinta ta gagara bata fuska, sam matar batayi mata ba ita kuma kishiyar ta da jininsu yafi haduwa Maman Hauwan tayi kane kane ta hana huldarsu, dukda hakan Umaimah na kai mata wanke bayan da Zuwairan ta gaya mata tana wanki da guda, akan naira Hamsin takeyi amma ita Umaimah dari take bata duk saiti dan tana tausayin matar ta karanci irin zaman haquri da cin kashin da Maman Hauwa da yayanta sukeyi mata a gidan dukda kasancewar itace uwargida a dalilin bata haihuwa ya saka mijin qaro aure ya auro Sadiya da tazo ta gallabeta.
Tayiwa Khalil zancen chanzo dan kunnen da Mama tace zata cika a bata saiti gaba daya yace babu damuwa ai nata ne tayi duk yanda taso, da yana da kudi ma da kansa ze mayar ya chanzo matan dan haka ta gayawa Mama yanda sukayi da kanta taje Khalil ya basu Lambar Bashir sukaje shagon aka chanza mata wata seda Mama tayi mata cikon dubu dari hudu da sittin. A satin akayi bikin wata yar wan Babansu Khalil ranar yinin bikin ta Luncha sarqarta, tasha kwalliya da wani uban Lace ga zinare wuya da hannu duk inda ta gifta kallonta ake ana surutu qasa qasa masu fadin Khalil ya tare a qasanta yana bauta mata nayi masu ji mata dadi na dace da Miji me hidimtawa iyalinsa sunayi ita dai ko a jikinta aka gama Yinin biki suka wuce tare da Hajiya dan daman da ita suka tafi.
Da yamma bayan ta gama abinda takeyi ta kira Khalil da suka tafi gaya wata gaisuwa shida Hajiya tace zata shiga gidan Rufaida, harda ita ya kamata ayi tafiyar Hajiya ta hana a cewarta hanya bata da kyau zata jijjiga jikinta iya gaisuwar da tayi musu ta waya ma ta wadatar.
A gidan ta tarar da maman Hibban suka hadu suna hira Rufaida take cewa
"Wai ni kin dena WhatsApp ne bana ganinki online"
"Number chatting din na sake, ni yanzu Whatsapp idan bada Khalil ba se yan gidan mu kadai nake magana" Umaimah ta bata amsa se Maman Hibban tace
"Aiko kin huta dan nima inaga barin WhatsApp din nan zanyi na gaji haka ko na tafi hutu se an kwana biyu, keni ya a ka qare da rigimar su Aisha da Moon ne?" Tayi tambayar tana kallon Rufaidah, Rufaidan ta rushe da dariya tace
"Kai ai Anty Fati naga tashin hankali da ruwan bala'i kai kishi masifa ne, kinsan fa har gidan Eshan seda mukaje dan mu ganewa idonmu dagaske dai in gaya miki mijinta Moon ta aura nace Aminta tayi rana amma dani akayiwa wannan akuyancin wallahi dana koyawa yar iska hankali. Kiga fa irin qawancen da suke a group rimi rimi ashe binta take dan ta gama sanin sirrinta tayi wuf da mijinta Allah dai ya rufa asiri".
Baki Umaimah ta bude tana kallonta, a dan zaman da tayi a wancan group din kafin ta goge WhatsApp ta gane Esha da Moon din da suke magana akai qawaye ne na qut da qut dan Lovey ma suke kiran junansu dan ita yanda taga suna magana abin har haushi yake bata tace kamar wasu yan iska shine daya ta zagaye ta aure mijin daya tab ai Aminta tayi daidai.
"Toh yanzu me tayi ita wadda aka aurarwa Mijin" Umaimah ta fada se Rufaida ta gyara zama tace
"Me kuwa tayi, se fa da aka daura sannan tasan mijinta ne angon dan duk amintar nan ashe bata san wa zata aura ba kuma da ita akayi shirin biki tas in gaya miki. Yanzu dai ta gama tashin hankali da haukan shi kuma miji yace fa yayi mata babu abinda zesa ya rabu da Amaryarsa da gida daya ma ze hada su yanzu kuma ya fasa ya kamawa Moon din gida a wani gurin ita kuma ta tattara ta koma gidansu wai ta gama auransa nace kuji shirme, ta aurar miki miji ki bar mata gidan riba biyu kenan"
"Kan babban bala'i kenan, ai na rantse da Allah duk qawar da tayi mun wannan cin Amar ba ita kadai ba sena qarar da Ahalinta gaba daya kai Allah dai ya kauda abinqi amma tab" Umaimah ta fada tana girgiza qafa tsabar yanda abin yaci mata rai, ji take inama zataga Ita Amaryar da Mijin data taya Esha daukar fansar wannan qundumemiyar cin Amana.
Dariya Maman Hibban da ke kallon ta tayi tace
"Ke ko Amarya maida wuqar irin wannan huci haka kamar ke akayiwa kishiyar, aini banji haushin Mijin ba wallahi ita data jata a jikinta ta kaita gidanta bayan tasan ta fita komai da Namiji ze kalla yayi sha'awa itace me laifi. Babu dangin iya babu na Baba qawa har kwana takeyi a gidanki ta fito Mijinki ya fito su ringa cin karo qila da shigar da be dace ya ganta bama ai da sauqi tunda auren Sunna sukayi ba watsewar su sukaje sunayi a waje ba"
"Yo yanzun waya sani, ai daman maganar da akeyi kenan kamar sun dade tare dalilin auran ne yasa ta sani, ai bazaki san Esha daqiqiya bace se kinga yanda Moon din ta samu guri a gidan ta ta baje, Haihuwar da tayi ta qarshe kinsan naje suna lokacin ma farko farkon shigarmu group din ni na dauka ma yar uwarta ce saboda yanda ta zaqalqale tafi kowa yan uwanta ma gefe suka koma suna kallon ikon Allah se fa tayi sati a gidanta har fita Unguwa take ta barta jiran yara keko ta ina bazata san yanda ta shige wa Miji ba daman tana neman inda zata lafe ga Miji da abin hannunsa gida kamar Aljannar Duniya ni banga laifinta ba wallahi" Rufaida ta sake fada tana tabe hannu.
Ita dai Umaimah ta rafka tagumi, hasaso kanta kawai take ace ita akayiqa qila da yanzu a Police station za'a maida Statement din nan ba'a gida ba, Ajiyar numfashi tayi tace da Rufaida
"Ki maidani group din dan Allah",seRufaida tace
"Wane group ai tuni kowa yayi takansa aka rufe group, ke bakisan gurmin da aka sha bako ai tuni Admins suka sallami kowa ina zasu iya wannan tashin hankali, sedai in kaiki wani sabo da na samu shima yana kawo haske dan har yafi wancan hada yan gwarama"
"Kedai Allah ya shiryeki ya kiyaye randa rigimar zata hado dake tunda bakida aiki se shige shigen groups din yan rigima" Maman Hibban ta fada Rufaida ta tura dankwali gaba tace
"Ai mu duk inda gwarama take muna nan muna daga gefe muna iza wuta muna watsa mata fetur"
"Allah ya shirye ki toh" Maman Hibban ta fada suka ci gaba da hira, se dab da magriba suka fita daga gidan bayan data bawa Rufaida sabuwar lambarta da za'a sakata a group, a qofar gidan Umaiman suka tsaya Maman Hibban ta kalleta tace
"Amarya karki biyewa Maman Anam dan wannan turbar da ta ke kai bame bullewa bace wallahi kullum kuma ina nuna mata amma taqi ji, bance karki shiga group ba dan ana samun qaruwa da ilimin rayuwa sosai a ciki amma kisan irin wanda zata saka ki a ciki ki kuma lura da irin mutanen da zakiyi mu'amala dasu danni kin ganni tsakanina da yan group din WhatsApp mu hadu a can mu rabu a can, kadan daga ciki ne muka samu fahimtar da har muna chatting ta pc wasu ma mun zama qawaye mun hadu a zahiri muna zumunchi dan haka ki kula, mutane yanzu babu Allah a ransu, baki san mutum ba be sanki ba babu dalili ya jefaka a bala'i"