Sashe 124
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hannu ya miqa mata fuskarsa dauke da wani murmushi da kai tsaye bazata iya fassara ma'anarsa ba yace mata
"Zo nan, haka ake bawa Miji haquri a garinku" ya qarasa yana dorata a cinyarsa ya zura kansa cikin wuyanta yana shaqar qamshin turarenta da tun gamuwarsu ta dazu ya hautsina masa kwakwalwa. Baki ta buse da niyyar sake magana yayi saurin rufe mata da nashi, daga nan labari ya canza, da farko cikin nutsuwa da soyayya ya ringa tafiyar da ita, seda tafiya tayi nisa ya birkice mata. Cikin wani irin fushi da sauri yake saraffata, tayi kuka tayi magiya Bibi kanta dake bacci seda ta farka ta shiga taya Mamanta kukan neman ceto amma be saurare su ba, seda dan kanshi yaji ya samu nutsuwar da yake da buqata kafin ta qyaleta, be ko bi takanta ba ya tsallake ta ya shiga dakinsa ya yiwo wanka ya dawo ya dauki yarinyar dake faman tsala kuka.
Ki tashi kiyi wanka ki karbeta" ya fada yana kallonta cikin sigar bada Umarni dole ta tattara jikinta da take ji kamar Buldozer tabi ta kanta, dakyar take iya daga qafarta ta kuma tabbatar da yaji mata ciwo ba kadan ba. Haka ta ringa gas jikinta tana kuka taredajera masa Allah ya isa a zuciya. Da tasan muguntar daya shirya mata kenan da bata shige masa ba. Ta gaya masa da wannan salon muguntar tasa gara ya saka bulala ya zane ta idan tayi masa laifi amma Allah yana kallo kuma seya saka mata.
Tsawar daya bugo mata akan tayi sauri ta fito ta karbeta ce ta sakata qarasa wankanba shiri ta fito, an kira sallar La'asar dan haka tana karbarta ya fice daga gidan yana sakin wani mugun murmushi na jin dadi, riba biyu, ya kwashi dadin da yaji kamar ze manta sannan ya horata yanda zataji a jikinta, Allah ya kaimu dare zata sake gane kurenta, tunda ita bata ji ta haka ze ladabtar da ita har se kunnenta ya ringa jin abinda yake gaya mata.
Da daddare daya kirata dakinsa kuka kawai ta saka masa dan ta tabbata ranta kuma yake nema, tun dazu da yammar zazzabi ya saukar mata, wani irin azaba takeji a qasanta dukda yanda ta shiga ruwan zafi ta gasa kanta dakyau amma kamar batayi ba ta tabbata hakan nada alaqa da uban maganin matsin da tayi amfani dashi bayan dinki da akayi mata na haihuwa. Daman seda Nuratu taja mata kunne sanda tace ta bata dan ita Allah ya taimake ta duk haihuwar da tayi bata samu qari ba shiyasa take yan gyare gyarenta amma Umaimah ga dinki ciki da waje ta nace seta bata,
"Jiki magayi" abinda ta fada kenan gashi kuwa tana gani. A daren nan haka Khalil ya sake moreta seda yayi bidirinsa tsaf ya gama kafin kuma ya fara jin tausayinta, haqoranta har haduwa suke saboda zafin zazzabi ya taimaka mata ya gasata sosai kukan ma ta denayi se ajiyar zuciya kafin ya hada mata tea me kauri tasha da maganin rage zugi daya siyo bayan daya fita sallar Magriba dan yasan zata buqace shi dole sannanta samu bacci ya dauke ta.
Da safe seda ya tsokaneta tana kwance yazo kamar ze shiga jikinta yanda ta zabura idonta ya fito seda ta bashi tausayi da dariya. Yanayin zafin jikin dayaqi sauka yasa dole sukaje Asibiti, dinki dai ya farke tas oho shi bema ji ba haka aka saka Umaimah a Theatre aka sake sabon dinki, bala'i dai ta ganshi muraran dan suna hanyar dawowa daga Asibitin kuka ta ringayi tana roqonsa ya maida ita gidansu. Da wannan Azabar data sha daga jiya zuwa yau ai gara zaman Cell din da tayi Aradun Allah shidai Khalil dariya kawai yakeyi a zuciyarsa dan ba wai iya hukuncinta kenan ba, ta gama wannan jinyar yana nan ze jijjigo mata gagarumar jinya ta gaske.
Seda Umaimah ta kwashe kusan sati hudu tana jinyar jikinta, Ummu-Salma ce ta dawo gidan tana taya ta da ayyuka saboda suna hutu sannan, a bangaren Khalil kuwa wani mugun tsoronsa ne ya darsu a ranta, duk abinda takeyi idan taji muryarsa se gabanta ya fadi ta fara tsuma musamman da ya samu sarar daure mata fuska a yanzu tun bayan daya gama dagargazarta ya dinke fuskarsa tsaf baya mata dariya, idan kaji muryarsa yana wasa to da Salma yake magana ko kuma ya dauki Bibi yana mata wasa ita kuwa tsakaninta dashi gaisuwa ce daman itama bata so din wata doguwar magana ta hadasu ballantana har a sake maimaita abinda ya faru.
Se a yanzu tayi nadama ta gaske ta kuma tsinewa shegiyar Khausar data ja mata, da bata shigo rayuwarta na da duk wadannan abubuwan basu faru ba. A haka aka ci gaba da gungura rayuwa, Umaimah ta canza lokaci daya tayi wani irin sanyi qalau. Gidansu me cike da soyayya da kwanciyar hankali ya dawo kamar wani gidan Makoko, babu wani karsashi a cikinsa idan kaji magana me qarfi Tv aka kunna ko Bibi ce take rigimarta, a bangaren Khalil kuwa be ma cika zaman gidan ba yanzu se dare. Daga office idan ya tashi ze wuce sabgoginsa dan yanzu Yana taba abubuaa da yawa ga kuma sabgar ginin gidansa da bayan dawowarsa seda yasa aka canza abubuwa da yawa saboda ba'ayi su yanda ya tsara ba, idanya koma gidan ma tsakanin su gaisuwa ce idan tayi abinci in yayi niyya yaci idanbega dama ba ya ciyo a gidan Hajiya haka suka kwashi kusan wata biyu a wannan yanayi.
Babu inda take zuwa gashi maqotan da suke gaisawar ma gaba daya Rufaida ta rabata dasu yanzu babu me shigowa gidanta se Kishiyar Maman Hauwa da ita kadai suka ci gaba da zumunchi se wata Amarya da aka kawo ita kuma ba mazauna bane Mijin a kudu yake aiki kuma tare suke tafiya haka zata wuni a gida sedai tayi ayyukanta dan yanzu tsafta kam babu kama qafar yaro, Khalil har gulmarta yake a zuciya daman ita tun Asali idan suna fada ko suka samu sabani tafi nutsuwa ta ringa abinda ya kamata yanzun ma haka ta kasance gidan nan ko yaushe qal ta saka turare wannan karon jego take na masu hankali daga ita har Bibi bazaka gansu da qazanta ba musamman da tayi sa'a yarinyar bata da rigima sam idanta qoshi zatayi wasanta daga nan tayi bacci gashi har sannan ba'a dawo da Mu'ayyad ba, tsabar tunani da zaman Kadaici ya saka depression ya nemi kamata.
Wani mugun ciwon kai tayi ranar Allah ya saka yana gida Weekend ne, tana cikin daki daman tun dare take fama da ciwon kan zuwa safiya ko motsin kirki bata iyayi saboda yanda takeji tamkar ana kwada mata guduma idan akan.
Kukan Bibi daya keta jiyowa ya saka shi shiga dakin nata dan a zatonsa ko ta shiga bamdaki ta barta ne sedai yanayindaya tarar da ita dole ya kwasheta suka tafi Asibi babu shiri hankali a matuqar tashe, seda tayi jinyar sati kafin aka sallameta yan gidansu dasu Hajiya gaba daya sun dauka ciki ne da ita musamman saboda muguwar ramar da tayi ta dashe kowanne bangare da suna mitar tunda Mijinta ya dawo ta yada kowa ba inda take zuwa se suka bata uzurin qila bata so a san daga komawa tayi ciki shiyasa ta guji kowa.
Randa aka sallameta suna komawa ta dasa masa kukan gida zata tafi, ba zata zauna ta mutu a banza ba tunda ya dena sonta ya sallameta kawai ai haquri babu irin wanda bata bashi ba idan baze yafe mata ba gara ya sauwaqe mata kawai ta kama gabanta akan baqin cikinsa ya kasheta. Isaraa tayi da surutan banza, dukda jikinta har sannan da saura haka ya jata sula shilla sama lulaye amma wannan karon ya banbanta da wancan, tafiya ce akayita ta nutsuwa suka goge duk wani Virus daya shiga memoryn su ya dawo sabo fil daga nan aka bude sabon babin soyayya da zaman lafiya tsakanin Sabuwar Umaimah da Khalil din nata.
BAYAN WANI LOKACI
Zama yayi dadi tsakanin Habibi Khalil da Habibtynsa Umaimah. Zama ne sukeyi irin wanda Khalil ya dade yana mafarki cikin zallar soyayya, zaman lagiya da tattalin Juna dan Umaiman tasa ta kintsu irin kintsin daya bawa kowa Mamaki ta kowanne banni yanzu ta dauki gyara. Tuni ta koma Islamiyya kamar yanda Maman Asad ta gaya mata, bayan dogon nazari da karatun ta nutsu da tayiwa kanta ta fuskanci gaskiya ta gaya mata dan haka ta sanarma da Khalil son komawa Islamiyya da bokon ya kumayi na'am da Islamiyyar, bokon ne yace tayi haquri. Da akwai shirin da yake dashi idan Allah ya tabbatar zatayi dan haka ta rungumi Islamiyyarta, sau uku sukeyi a sati litinin zuwa Laraba Goma na safe zuwa qarfe daya dan haka da ta gama ayyukan ta na safe zata fita makaranta idan ta dawo ta huta kafinta shiga aikin girki da tarbar Khalil bata da matsalar yara dan Bibi sam bata da rigima Mu'ayhad ko ya zama dan gidan Hajiya sedai yazo musu ya tafi.
Sosai ta qaru da komawar tata Islamiyya ta farfado da karatunta ga kuma sabon karatun darasin rayuwa da take samu a gurin sababbin gogaggun qawayen da tayi matan da suka san me sukeyi ba tarikican qawayen banza data sabayi ba wadannan matane da duk maganar da zasu fada ta qaruwa ce me amfani haka ta sake shiga whatsapp group a karo na biyu bayan Rufaida tasa an cireta daga duk wanda suke ciki a baya sedai wannan karon groups ne na qaruwa da har seda ta gayyato su Nuratu dasu Mamab Asad duk suka shiga harda Anty ba'a barta a baya ba ta shige suna kwasar darasussukan rayuwa daga Matan da sukaga jiya suka ga yau.
A dai taqin shekara da wani abu Abubuwa da dama sun faru na dadi dana akasin haka. Babban abin dadi daya faru shine budin da Khalil ya samu da har ta kai ga ya bude construction company nasa na kansa wanda ya kafu bisa jajircewarsa da kuma aiki me nagarta da yakeyi wanda shine ya janyo masa samun manya manyan kwangiloli da beyi tsammani ba qarqashin Jaririn Companyn sa dake tasowa a yanzu.
"Zo nan, haka ake bawa Miji haquri a garinku" ya qarasa yana dorata a cinyarsa ya zura kansa cikin wuyanta yana shaqar qamshin turarenta da tun gamuwarsu ta dazu ya hautsina masa kwakwalwa. Baki ta buse da niyyar sake magana yayi saurin rufe mata da nashi, daga nan labari ya canza, da farko cikin nutsuwa da soyayya ya ringa tafiyar da ita, seda tafiya tayi nisa ya birkice mata. Cikin wani irin fushi da sauri yake saraffata, tayi kuka tayi magiya Bibi kanta dake bacci seda ta farka ta shiga taya Mamanta kukan neman ceto amma be saurare su ba, seda dan kanshi yaji ya samu nutsuwar da yake da buqata kafin ta qyaleta, be ko bi takanta ba ya tsallake ta ya shiga dakinsa ya yiwo wanka ya dawo ya dauki yarinyar dake faman tsala kuka.
Ki tashi kiyi wanka ki karbeta" ya fada yana kallonta cikin sigar bada Umarni dole ta tattara jikinta da take ji kamar Buldozer tabi ta kanta, dakyar take iya daga qafarta ta kuma tabbatar da yaji mata ciwo ba kadan ba. Haka ta ringa gas jikinta tana kuka taredajera masa Allah ya isa a zuciya. Da tasan muguntar daya shirya mata kenan da bata shige masa ba. Ta gaya masa da wannan salon muguntar tasa gara ya saka bulala ya zane ta idan tayi masa laifi amma Allah yana kallo kuma seya saka mata.
Tsawar daya bugo mata akan tayi sauri ta fito ta karbeta ce ta sakata qarasa wankanba shiri ta fito, an kira sallar La'asar dan haka tana karbarta ya fice daga gidan yana sakin wani mugun murmushi na jin dadi, riba biyu, ya kwashi dadin da yaji kamar ze manta sannan ya horata yanda zataji a jikinta, Allah ya kaimu dare zata sake gane kurenta, tunda ita bata ji ta haka ze ladabtar da ita har se kunnenta ya ringa jin abinda yake gaya mata.
Da daddare daya kirata dakinsa kuka kawai ta saka masa dan ta tabbata ranta kuma yake nema, tun dazu da yammar zazzabi ya saukar mata, wani irin azaba takeji a qasanta dukda yanda ta shiga ruwan zafi ta gasa kanta dakyau amma kamar batayi ba ta tabbata hakan nada alaqa da uban maganin matsin da tayi amfani dashi bayan dinki da akayi mata na haihuwa. Daman seda Nuratu taja mata kunne sanda tace ta bata dan ita Allah ya taimake ta duk haihuwar da tayi bata samu qari ba shiyasa take yan gyare gyarenta amma Umaimah ga dinki ciki da waje ta nace seta bata,
"Jiki magayi" abinda ta fada kenan gashi kuwa tana gani. A daren nan haka Khalil ya sake moreta seda yayi bidirinsa tsaf ya gama kafin kuma ya fara jin tausayinta, haqoranta har haduwa suke saboda zafin zazzabi ya taimaka mata ya gasata sosai kukan ma ta denayi se ajiyar zuciya kafin ya hada mata tea me kauri tasha da maganin rage zugi daya siyo bayan daya fita sallar Magriba dan yasan zata buqace shi dole sannanta samu bacci ya dauke ta.
Da safe seda ya tsokaneta tana kwance yazo kamar ze shiga jikinta yanda ta zabura idonta ya fito seda ta bashi tausayi da dariya. Yanayin zafin jikin dayaqi sauka yasa dole sukaje Asibiti, dinki dai ya farke tas oho shi bema ji ba haka aka saka Umaimah a Theatre aka sake sabon dinki, bala'i dai ta ganshi muraran dan suna hanyar dawowa daga Asibitin kuka ta ringayi tana roqonsa ya maida ita gidansu. Da wannan Azabar data sha daga jiya zuwa yau ai gara zaman Cell din da tayi Aradun Allah shidai Khalil dariya kawai yakeyi a zuciyarsa dan ba wai iya hukuncinta kenan ba, ta gama wannan jinyar yana nan ze jijjigo mata gagarumar jinya ta gaske.
Seda Umaimah ta kwashe kusan sati hudu tana jinyar jikinta, Ummu-Salma ce ta dawo gidan tana taya ta da ayyuka saboda suna hutu sannan, a bangaren Khalil kuwa wani mugun tsoronsa ne ya darsu a ranta, duk abinda takeyi idan taji muryarsa se gabanta ya fadi ta fara tsuma musamman da ya samu sarar daure mata fuska a yanzu tun bayan daya gama dagargazarta ya dinke fuskarsa tsaf baya mata dariya, idan kaji muryarsa yana wasa to da Salma yake magana ko kuma ya dauki Bibi yana mata wasa ita kuwa tsakaninta dashi gaisuwa ce daman itama bata so din wata doguwar magana ta hadasu ballantana har a sake maimaita abinda ya faru.
Se a yanzu tayi nadama ta gaske ta kuma tsinewa shegiyar Khausar data ja mata, da bata shigo rayuwarta na da duk wadannan abubuwan basu faru ba. A haka aka ci gaba da gungura rayuwa, Umaimah ta canza lokaci daya tayi wani irin sanyi qalau. Gidansu me cike da soyayya da kwanciyar hankali ya dawo kamar wani gidan Makoko, babu wani karsashi a cikinsa idan kaji magana me qarfi Tv aka kunna ko Bibi ce take rigimarta, a bangaren Khalil kuwa be ma cika zaman gidan ba yanzu se dare. Daga office idan ya tashi ze wuce sabgoginsa dan yanzu Yana taba abubuaa da yawa ga kuma sabgar ginin gidansa da bayan dawowarsa seda yasa aka canza abubuwa da yawa saboda ba'ayi su yanda ya tsara ba, idanya koma gidan ma tsakanin su gaisuwa ce idan tayi abinci in yayi niyya yaci idanbega dama ba ya ciyo a gidan Hajiya haka suka kwashi kusan wata biyu a wannan yanayi.
Babu inda take zuwa gashi maqotan da suke gaisawar ma gaba daya Rufaida ta rabata dasu yanzu babu me shigowa gidanta se Kishiyar Maman Hauwa da ita kadai suka ci gaba da zumunchi se wata Amarya da aka kawo ita kuma ba mazauna bane Mijin a kudu yake aiki kuma tare suke tafiya haka zata wuni a gida sedai tayi ayyukanta dan yanzu tsafta kam babu kama qafar yaro, Khalil har gulmarta yake a zuciya daman ita tun Asali idan suna fada ko suka samu sabani tafi nutsuwa ta ringa abinda ya kamata yanzun ma haka ta kasance gidan nan ko yaushe qal ta saka turare wannan karon jego take na masu hankali daga ita har Bibi bazaka gansu da qazanta ba musamman da tayi sa'a yarinyar bata da rigima sam idanta qoshi zatayi wasanta daga nan tayi bacci gashi har sannan ba'a dawo da Mu'ayyad ba, tsabar tunani da zaman Kadaici ya saka depression ya nemi kamata.
Wani mugun ciwon kai tayi ranar Allah ya saka yana gida Weekend ne, tana cikin daki daman tun dare take fama da ciwon kan zuwa safiya ko motsin kirki bata iyayi saboda yanda takeji tamkar ana kwada mata guduma idan akan.
Kukan Bibi daya keta jiyowa ya saka shi shiga dakin nata dan a zatonsa ko ta shiga bamdaki ta barta ne sedai yanayindaya tarar da ita dole ya kwasheta suka tafi Asibi babu shiri hankali a matuqar tashe, seda tayi jinyar sati kafin aka sallameta yan gidansu dasu Hajiya gaba daya sun dauka ciki ne da ita musamman saboda muguwar ramar da tayi ta dashe kowanne bangare da suna mitar tunda Mijinta ya dawo ta yada kowa ba inda take zuwa se suka bata uzurin qila bata so a san daga komawa tayi ciki shiyasa ta guji kowa.
Randa aka sallameta suna komawa ta dasa masa kukan gida zata tafi, ba zata zauna ta mutu a banza ba tunda ya dena sonta ya sallameta kawai ai haquri babu irin wanda bata bashi ba idan baze yafe mata ba gara ya sauwaqe mata kawai ta kama gabanta akan baqin cikinsa ya kasheta. Isaraa tayi da surutan banza, dukda jikinta har sannan da saura haka ya jata sula shilla sama lulaye amma wannan karon ya banbanta da wancan, tafiya ce akayita ta nutsuwa suka goge duk wani Virus daya shiga memoryn su ya dawo sabo fil daga nan aka bude sabon babin soyayya da zaman lafiya tsakanin Sabuwar Umaimah da Khalil din nata.
BAYAN WANI LOKACI
Zama yayi dadi tsakanin Habibi Khalil da Habibtynsa Umaimah. Zama ne sukeyi irin wanda Khalil ya dade yana mafarki cikin zallar soyayya, zaman lagiya da tattalin Juna dan Umaiman tasa ta kintsu irin kintsin daya bawa kowa Mamaki ta kowanne banni yanzu ta dauki gyara. Tuni ta koma Islamiyya kamar yanda Maman Asad ta gaya mata, bayan dogon nazari da karatun ta nutsu da tayiwa kanta ta fuskanci gaskiya ta gaya mata dan haka ta sanarma da Khalil son komawa Islamiyya da bokon ya kumayi na'am da Islamiyyar, bokon ne yace tayi haquri. Da akwai shirin da yake dashi idan Allah ya tabbatar zatayi dan haka ta rungumi Islamiyyarta, sau uku sukeyi a sati litinin zuwa Laraba Goma na safe zuwa qarfe daya dan haka da ta gama ayyukan ta na safe zata fita makaranta idan ta dawo ta huta kafinta shiga aikin girki da tarbar Khalil bata da matsalar yara dan Bibi sam bata da rigima Mu'ayhad ko ya zama dan gidan Hajiya sedai yazo musu ya tafi.
Sosai ta qaru da komawar tata Islamiyya ta farfado da karatunta ga kuma sabon karatun darasin rayuwa da take samu a gurin sababbin gogaggun qawayen da tayi matan da suka san me sukeyi ba tarikican qawayen banza data sabayi ba wadannan matane da duk maganar da zasu fada ta qaruwa ce me amfani haka ta sake shiga whatsapp group a karo na biyu bayan Rufaida tasa an cireta daga duk wanda suke ciki a baya sedai wannan karon groups ne na qaruwa da har seda ta gayyato su Nuratu dasu Mamab Asad duk suka shiga harda Anty ba'a barta a baya ba ta shige suna kwasar darasussukan rayuwa daga Matan da sukaga jiya suka ga yau.
A dai taqin shekara da wani abu Abubuwa da dama sun faru na dadi dana akasin haka. Babban abin dadi daya faru shine budin da Khalil ya samu da har ta kai ga ya bude construction company nasa na kansa wanda ya kafu bisa jajircewarsa da kuma aiki me nagarta da yakeyi wanda shine ya janyo masa samun manya manyan kwangiloli da beyi tsammani ba qarqashin Jaririn Companyn sa dake tasowa a yanzu.