Sashe 119
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Kinyi shiru Yar Umai ya akayi, ina kika bari Indon taki" Abban ya fada cikin tsokana ganin tayi shiru se sunkuyar da kai takeyi, Umaimah ta dago ta sace kallon Inda Mama take tsaye itama itan take kallo tayi saurin mayar da kai qasa, Abba yayi murmushi ya kalli Mama yace
"Dan bamu guri Malikah, kinsan fa ki din nan idan kika bata rai kamar Boss kike koni wani sa'ilin tsoron magana nake a gabanki" ya fada cikin sigar zolaya Mama ta murmusa itama tace
"Kunsan zaku fadi ba daidai ba shi yasa kuke shakkar fada a gabana dan an san bazanyi shiru ba nima, kiyi maza dai ki tashi ki koma kinbar jaririya ita kadai" tana gama fada ta fice daga dakin dan daman bata kawo masa butar shayinsa ba tasan kuma seya nema.
"Uhm ina jinki ya akayi" ya sake fada yana kalllonta. Umaimah ta shiga wasa da yatsun hannunta tana cewa
"Daman Abba dazu munyi magana da Khalil ne yace ya fada maka sunan da zakayi wa Babyn huduba ko?"
"Eh ai tun washe garin da kika haihu ma nayi mata ashe Mamanku bata fada miki ba"
"Bata fadamun ba Abba, kuma shima ba haka mukayi dashi ba tun kafin na haihu yace sunan Mama za'a saka idan macece ae kawai yau yace wai Hajiyarsa ya saka" Umaiman tayi saurin katse Abba se ya tsaya yana kallonta cikin rashin fahimta yace
"To yanzu yaya akayi dai a taqaice bangane inda maganarki ta dosa ba?"
"Ni Abba gaskiya sunan za'a chanza tunda dai shi yayi alqawari in yana son saka sunan Hajiyarsa ba seya bari idan na kuma haihuwa ba amma sabida rashin Adalci Mu'ayyad ya saka Babansa sannan yanzu ma yace Hajiya ze saka se kace ni banida Iyaye haba gaskiya ka kirashi kawai ka ce masa ka canza sunan Mama aka saka mata" Umaimahta fada cikin iyakar gaskiyarta.
Tsabar mamaki Abba baki kawai ya bude yana kallonta, kai shifa wautar Umaimah ta fara bashi tsoro ace yarinya ita abinda ranta ya raya mata kadai shine daidai babu ruwanta kuma ko a gaban waye zata fadi ra'ayinta ko yayi maka daidai ko kar yayi ita dai in ya mata shikenan.
"Dan Allah Abba ka kirashi kaji, kaga ni haushina yakeji har yanzu akan budurwarsa, tunfa lokacin se yau mukayi magana a waya nasan kona masa maganar ma baze kula ba amma idan kaine ka bashi umarni bazece komai ba ze yarda" Umaimah ta shiga magiya jin Abban bece komai ba seyaja numfashi ya ajiye kafin ya soma magana cikin lallami dan ya fuskanci fada baze tafi da Umaimah ba, nasihar dai ita ta dace da ita dan da alama kwakwalwarta tunanin yara takeyi.
"Naji be kyauta ba gaskiya daya karya miki alqawari amma kinga shi suna duk wanda kika ga an sakawa mutum toh Allah ne ya zaba masa, yanzu ya rigada ya saka sunan mahaifiyarsa har an fadawa kowa kinga baze yuwu ace an chanza da wani ba, daman dai ace sunan wata daban ne can ya saka to idanan mayar dana mahaifiyarki babu wani abu amma yanzu Umaimah ai baxe yuwu ba. Kamar fa kece ace ya fara saka na Maman naki se kuma ya canza ya mayar dana Hajiyarsa zaki yarda?"
"Tab baze yuwu bama wallahi" tayi saurin katse shi se ya saki murmushi yana sake jinjinawa wauta irin tata yace
"To kin bawa kanki amsa baze ma yuwu ba se kiyi haquri kije kiyi Addu'a Allah ya sake baki wata ki saka sunan taki uwar bashi kenan ba?"
"Amma Abba..."
"Amma me Umaimah? Son zuciya qiriqiri? Kince idan taki uwar ya fara sakawa ya canza bazaki yarda ba sannan shi saboda besan dadin uwa ba se mu saka ya canza sunanta? Ban son shirmen banza tashi ki bani guri na zata maganar kirki ce ya kawoki ashe shirmenki da bashi da qarshe kikazo kiyi mun, tashi ki koma gurin yarki bana son wata magana a nan" Abban ya katseta cikin hade fuska dole ta miqe cikin qunquni tayi masa seda safe ya raka ta da ido a ransa yana mata Addu'ar Allah ya shiryeta, yarinya kamar wadda ke tunani a juye.
Da Mama ta shigo yake gaya mata yanda sukayi da Umaiman kai kawai ta girgiza tace Allah ya rufa Asiri, labarin baranbaramar da tayi gana qanwar Khalil ta bashi taci gaba da cewa
"Ni a cikin marasa hankali ma samun kamarki Umaimah se an tona, in ba haka ba mutum ya saka sunan uwarsa kice be miki ba se an canza ina aka tabayin haka fisabilillahi? Matar nan yanda take sonta koni uwarta ai se haka kaga fa irin hidimar da ta ringayi kullum wuni take a Asibiti har aka sallamo su bata gajiyawa ga waya akai kaia taji yaya suke duk wannan soyayyar bata sa ta raga mata ba se waye ze tsere daga Halin Umaimah?"
"Addu'a zamu cigaba da yi mata wata rana se kiga ya zama labari" Abban ya fada ganin ranta ya fara baci, ta miqe tana zuba masa abinci ba tareda tace komai ba amma a ranta tana ayyana yanda zataci Uban Umaimah tunda taga alamar duk Horon da akayi mata a baya be shiga kanta ba tana sane ta hana duk wata hanya da zata samu magana da Khalil din a zatonta zatayi laushi ta bada haquri ta kuna nemeshi amma taga alamar Umaimah bata tunani irin na mutane.
Anyi suna lafiya dukda ba'ayi wani taro ba Umaimah da Babynta sun sha gayu da hadaddun dinkunan da Ummu-Maheer tayi mata duk wanda yaga hotonta seya tambayi inda ta siyi kaya ta ringa yanga tana iyayi wai itama ta zama yar Unique collection, har kuma sannan bawai ta saki ranta akan sunan da aka sakawa Babyn da dasuka gaji da tambayarta me za'a ringa kiranta taqi fada ba suka fara kiranta da Bibi kamar yanda Mu'ayyad yake fada. A WhatsApp taga Hotunan da suka dauka ita da yaran Khalil ya dora, ta qulu iya quluwa, wato yana ganin status dinta ma ashe toshewa yayi yanda ba zata gani ba dan ko saqo ta tura masa baya nuna blue tick duk ita tayi zaton ma ko baya WhatsApp din dan tun da sukayi wayar nan be sake kiranta ba ita ce ma tayi masa magana a WhatsApp kuma be amsa ba to ashe yana gani wulaqanci ne ya hana ya amsa ta ze sani kuwa.
HALIN KISHI
48
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 48
Kamar wasa sukayi Arba'in, zuwa sannan Umaimah tayi laushi iya laushi ta kuma naba'a neman shiri take da Khalil ta kowacce shiga amma yaqi ya bata dama. Zaman ya ishe ta, wata kusan biyar ba wasa ba tana zaune ita ba me aure ita ba sakakiya ba kuma a gidan babu wanda ko a fuska ya nuna ya damu da zamanta sabgoginsu sukeyi kamar ma sun manta da wanzuwarta dan idan bata fito tsakar gida ba sedai taji suna hidimomi har wani lokacin ace mata ai an manta ma da tana gidan.
"Dan bamu guri Malikah, kinsan fa ki din nan idan kika bata rai kamar Boss kike koni wani sa'ilin tsoron magana nake a gabanki" ya fada cikin sigar zolaya Mama ta murmusa itama tace
"Kunsan zaku fadi ba daidai ba shi yasa kuke shakkar fada a gabana dan an san bazanyi shiru ba nima, kiyi maza dai ki tashi ki koma kinbar jaririya ita kadai" tana gama fada ta fice daga dakin dan daman bata kawo masa butar shayinsa ba tasan kuma seya nema.
"Uhm ina jinki ya akayi" ya sake fada yana kalllonta. Umaimah ta shiga wasa da yatsun hannunta tana cewa
"Daman Abba dazu munyi magana da Khalil ne yace ya fada maka sunan da zakayi wa Babyn huduba ko?"
"Eh ai tun washe garin da kika haihu ma nayi mata ashe Mamanku bata fada miki ba"
"Bata fadamun ba Abba, kuma shima ba haka mukayi dashi ba tun kafin na haihu yace sunan Mama za'a saka idan macece ae kawai yau yace wai Hajiyarsa ya saka" Umaiman tayi saurin katse Abba se ya tsaya yana kallonta cikin rashin fahimta yace
"To yanzu yaya akayi dai a taqaice bangane inda maganarki ta dosa ba?"
"Ni Abba gaskiya sunan za'a chanza tunda dai shi yayi alqawari in yana son saka sunan Hajiyarsa ba seya bari idan na kuma haihuwa ba amma sabida rashin Adalci Mu'ayyad ya saka Babansa sannan yanzu ma yace Hajiya ze saka se kace ni banida Iyaye haba gaskiya ka kirashi kawai ka ce masa ka canza sunan Mama aka saka mata" Umaimahta fada cikin iyakar gaskiyarta.
Tsabar mamaki Abba baki kawai ya bude yana kallonta, kai shifa wautar Umaimah ta fara bashi tsoro ace yarinya ita abinda ranta ya raya mata kadai shine daidai babu ruwanta kuma ko a gaban waye zata fadi ra'ayinta ko yayi maka daidai ko kar yayi ita dai in ya mata shikenan.
"Dan Allah Abba ka kirashi kaji, kaga ni haushina yakeji har yanzu akan budurwarsa, tunfa lokacin se yau mukayi magana a waya nasan kona masa maganar ma baze kula ba amma idan kaine ka bashi umarni bazece komai ba ze yarda" Umaimah ta shiga magiya jin Abban bece komai ba seyaja numfashi ya ajiye kafin ya soma magana cikin lallami dan ya fuskanci fada baze tafi da Umaimah ba, nasihar dai ita ta dace da ita dan da alama kwakwalwarta tunanin yara takeyi.
"Naji be kyauta ba gaskiya daya karya miki alqawari amma kinga shi suna duk wanda kika ga an sakawa mutum toh Allah ne ya zaba masa, yanzu ya rigada ya saka sunan mahaifiyarsa har an fadawa kowa kinga baze yuwu ace an chanza da wani ba, daman dai ace sunan wata daban ne can ya saka to idanan mayar dana mahaifiyarki babu wani abu amma yanzu Umaimah ai baxe yuwu ba. Kamar fa kece ace ya fara saka na Maman naki se kuma ya canza ya mayar dana Hajiyarsa zaki yarda?"
"Tab baze yuwu bama wallahi" tayi saurin katse shi se ya saki murmushi yana sake jinjinawa wauta irin tata yace
"To kin bawa kanki amsa baze ma yuwu ba se kiyi haquri kije kiyi Addu'a Allah ya sake baki wata ki saka sunan taki uwar bashi kenan ba?"
"Amma Abba..."
"Amma me Umaimah? Son zuciya qiriqiri? Kince idan taki uwar ya fara sakawa ya canza bazaki yarda ba sannan shi saboda besan dadin uwa ba se mu saka ya canza sunanta? Ban son shirmen banza tashi ki bani guri na zata maganar kirki ce ya kawoki ashe shirmenki da bashi da qarshe kikazo kiyi mun, tashi ki koma gurin yarki bana son wata magana a nan" Abban ya katseta cikin hade fuska dole ta miqe cikin qunquni tayi masa seda safe ya raka ta da ido a ransa yana mata Addu'ar Allah ya shiryeta, yarinya kamar wadda ke tunani a juye.
Da Mama ta shigo yake gaya mata yanda sukayi da Umaiman kai kawai ta girgiza tace Allah ya rufa Asiri, labarin baranbaramar da tayi gana qanwar Khalil ta bashi taci gaba da cewa
"Ni a cikin marasa hankali ma samun kamarki Umaimah se an tona, in ba haka ba mutum ya saka sunan uwarsa kice be miki ba se an canza ina aka tabayin haka fisabilillahi? Matar nan yanda take sonta koni uwarta ai se haka kaga fa irin hidimar da ta ringayi kullum wuni take a Asibiti har aka sallamo su bata gajiyawa ga waya akai kaia taji yaya suke duk wannan soyayyar bata sa ta raga mata ba se waye ze tsere daga Halin Umaimah?"
"Addu'a zamu cigaba da yi mata wata rana se kiga ya zama labari" Abban ya fada ganin ranta ya fara baci, ta miqe tana zuba masa abinci ba tareda tace komai ba amma a ranta tana ayyana yanda zataci Uban Umaimah tunda taga alamar duk Horon da akayi mata a baya be shiga kanta ba tana sane ta hana duk wata hanya da zata samu magana da Khalil din a zatonta zatayi laushi ta bada haquri ta kuna nemeshi amma taga alamar Umaimah bata tunani irin na mutane.
Anyi suna lafiya dukda ba'ayi wani taro ba Umaimah da Babynta sun sha gayu da hadaddun dinkunan da Ummu-Maheer tayi mata duk wanda yaga hotonta seya tambayi inda ta siyi kaya ta ringa yanga tana iyayi wai itama ta zama yar Unique collection, har kuma sannan bawai ta saki ranta akan sunan da aka sakawa Babyn da dasuka gaji da tambayarta me za'a ringa kiranta taqi fada ba suka fara kiranta da Bibi kamar yanda Mu'ayyad yake fada. A WhatsApp taga Hotunan da suka dauka ita da yaran Khalil ya dora, ta qulu iya quluwa, wato yana ganin status dinta ma ashe toshewa yayi yanda ba zata gani ba dan ko saqo ta tura masa baya nuna blue tick duk ita tayi zaton ma ko baya WhatsApp din dan tun da sukayi wayar nan be sake kiranta ba ita ce ma tayi masa magana a WhatsApp kuma be amsa ba to ashe yana gani wulaqanci ne ya hana ya amsa ta ze sani kuwa.
HALIN KISHI
48
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 48
Kamar wasa sukayi Arba'in, zuwa sannan Umaimah tayi laushi iya laushi ta kuma naba'a neman shiri take da Khalil ta kowacce shiga amma yaqi ya bata dama. Zaman ya ishe ta, wata kusan biyar ba wasa ba tana zaune ita ba me aure ita ba sakakiya ba kuma a gidan babu wanda ko a fuska ya nuna ya damu da zamanta sabgoginsu sukeyi kamar ma sun manta da wanzuwarta dan idan bata fito tsakar gida ba sedai taji suna hidimomi har wani lokacin ace mata ai an manta ma da tana gidan.