← Book details Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 135 OF 267

Sashe 135

Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Wani kallo Khalil ya ringa bin Dr dashi har ya disa wa maganar sa aya, ransa ya kai qololuwar baci, ya hasaso yar tasa da yake magana a idonsa bata kai macen da ze kalla ba balle har azo ana gaya masa maganganu irin haka akanta, seya miqe tsaye yana kallon Dr yace
"Ai ranka ya dade ina ganin a cigaba da duba mata daidai da ita Wanda zasu dace danni already I'm happily married with the love of my life, qila ko sedai Anwar shine single idan sun daidaita shikenan" yana gama fadar haka ya juya ya fice dan rainin wayon mutumin ya ishe shi. A Compound din gidan suka ci karo ta fito daga wani part taci uban gayu da wani shegen Lace dinkin fitted gown ganinsa yasa ta nufe shi tana karairaya haushi ya qara kamashi wai wannan abun ake cewa bekai matsayin da ze aureta 'Mtsw' yaja tsaki ya fice daga gidan yana ji tana tsayar dashi.

Besan yanda suka qare da Anwar ba dan be jirashi ba ya tafi, kwana biyu a tsakani ya sake samunsa akan Dr na neman sa urgently ya rantse ba zashi ba Anwar da baqin naci seda ya shawo kansa sukaje can suka tarar da Dr Sabitu da Zahra tsakanin su kasa gane Wanda yafi wani fita hayyacinsa sukayi abinma ya basu dariya ya basu takaici. Wai ashe bayan ya fita binsa tayi da gudu tana ganin ya wuce da mota ta zauna nan bakin get ta ringa birgima tana ihu dakyar aka shiga da ita gida tsabar kuka tana a kira mata Khalil seda aka nemo likita yayi mata allurar bacci. Mamanta daman bata shiga sabgar iskancinta shiyasa koda taga ta fara tayi hayewarta sama ta barta da Uban, hankalin Dr ya tashi abu dai ba kan gado haka ta ringayinsa har tana zata kashe kanta idan be aura mata Khalil ba dalilin daya saka ya sake kiran Anwar kenan dukda haushin abinda Khalil din yayi masa ya fita suna magana amma farin cikin yarsa yafiye masa komai.

Babu wani kwana kwana Khalil ya sake jaddada masa shi yana da matarsa ba kuma ya buqatar wani qarin aure a yanzu, Zahra ta fasa ihun da kusa toshe musu dodon kunne Dr ya qara gigicewa kamar zeyi kukan shima ya shiga roqon Khalil akan ya amshi tayin Zahran amma ya sunkuyar da kai yaqi ce masa komai

"Ka auri yata, ni kuma nayi maka alqawarin zan shige maka gaba ku samu wannan kwangilar" Dr Sabitu ya fada ganin bashi da wata sauran mafita dan roqo ba kalar wanda beyiwa Khalil ba amma yayi biris. Kallon kallo Khalil da Anwar sukayi, A zuciyar Khalil ya raya wasa kawai zeyi da hankalinsa bayan shi da kansa yace bazasu samu ba dan akwai sharadan da basu cika ba sannan yanzu saboda yana so ya yaudare shi zece zasu samu.

"Ranka ya dade kamar yanda na gaya maka ne ina da mata kuma ina sonta dan haka koda kwangila ko babu bazan yi mata kishiya ba, kayi qoqari ka fahimtar da yarka tayi haquri kawai" Khalil ya fada. Dr Sabitu yace

"I'm serious Khalil, nasan dai duk son da kake yiwa matarka ba zaka qi damar mallakar wannan kwangilar ba saboda ita, dan haka na baka kwana biyu kaje kayi tunani dan muna kan tattara alqaluma ne domin fitar da wanda za'a bawa, idan har ka amince da buqata ta to ni kuma zan cika alqawarin da nayi maka" akan haka suka rabu tun a hanyar su ta komawa Anwar yake ce masa

"Khalil tunanin me zakayi? This is what you have been dreaming for ka kuma samu dama a sama ka na neman kayi wasa da ita? Please mu koma just tell him ka amince, gafa kwangila ga bonus na mata me kuma kake nema?"

"Anwar bazaka gane ba. Yes maganar gaskiya zanso ace mu samu abun nan amma sharudan ciki kuma fa akan me zece sedai na auri yarsa kai baka ga yarinyar ba tayi maka kalar matar da ni zamu zauna lafiya da ita? Beside i love my wife ka sani, and bringing any issue like adding another wife is like sending an invitation for word war 3, baka san Umaimah bako? To kai kanka idan ta samu labarin da kai aka hada wallahi ba zaka zauna lafiya ba. I know my wife's capabilities, yar bala'i ce ta kaiwa BBC dan haka na haqura Allah ya bani rabo na a gaba".

Anwar be haqura ba, mutum ne me dan banzan naci tsiya ga iya tsara mutum, haka ya ringayi har seda ya samu ya rinjayi ra'ayin Khalil din.
"Ni bance ka aureta dole ba, amma zamu iya using opportunity din muma muyi wasa da hankalinsa, da zarar buqata ta biya se musan ta yanda zamu zame ai dai baze iya kwacewa ba bayan an rigada an bamu mun fara aikin ko?" Anwar ya fada cikin rarrashi, da haka ya samu ya shawo kan Khalil din dan gaskiya baze bari suyi asarar aikin nan ba dan ba qaramin kaya zasu ja, shi me yasa ma batace shi take so ba, duda shidin ma.tarbiyyarta batayi masa ba amma da ze iya maneji da ita, shiyasa yake ganin baiken Khalil din ba seya aureta ba taje ta qaraci shirmenta tunda shi yanada wata matar a gefe.

Dukda tsoron abinda ze iya biyo baya Haka Khalil ya koma ya sanarwa Dr cewar ya amince da sharadinsa, sedai shima da nasa. Dole yana buqatar lokaci su fahimci juna da Zahran har zuwa bayan tabbatauwar kwangilar danshi a halin yanzu ma bashi da kudin da zeyi aure dan haka a qalla yana buqatar shekara Daya ya gama duk shirinsa ya kuma lallaba matarsa ta gida kafin sannan kuma sun samu fahimtar juna da Zahran itama ya gayawa Dr.

Dukda maganar ta zowa Dr Sabitu kamar wani rainin wayo ma amma se yayi murmushi yace masa babu komai, idan shi yaro ne me wayo shi kuma ze nuna masa tun kafin a haifeshi yasan takan duniya dan haka babu yanda za'ayi ya yaudareshi, kuma kamar yanda yayi alqawari ya cika, ya shiga ya fita ya samo musu kwangilar dukda tarin qalubale daya fuskanta amma akan farin cikin Zahra ze iyayin komai.

A bangaren Khalil kuwa ba qaramin qoqari yakeyi gurin tolerating Zahran ba, sangartacciyar yarinya ce ta ajin qarshe da sam bata san daidai ba haka take rayuwa sakaka babu kwaba babu gyara gata da nacin tsiya, son sa take kamar tayi me sam bata da aji idanta ganshi jikinta har rawa yakeyi waya kuwa idan ta dosa kiransa se duk abibda yakeyi seya bari ya daga sannan yake samun lafiya a cikin haka yake matuqar taka tsan tsan dan kar Umaimah ta fahimci halin da ake ciki shiyasa a kullum daya fito daga office zeyi blocking number Zahran ya kuma goge duk ubannin messages din sa take cika masa waya dasu kamar zararriya.

Ranar data dauki wayarsa ya tabbatar bataga komai ba dan da babu yanda za'ayi tayi saurin sakkowa har ta bashi haquri yanzun kuwa ya tabbatar wannan kiran ya gayyato masa yaqi. Tsoronsa Allah yanzu tsoron Umaimah tayi wani sakarci da ze janyo masa matsala dan ya rigada ya gama paper work dinsa tsaf a satin nan ze kammala yayi submitting daga saka hannun Dr Sabitu kawai yake buqata a sakar masa kudin aikin, dukda yayi mamakin yanda akayi ya zama Signatory din amma yasan duk cikin shirin daurin talalar da yake masa ne na ya auri yarsa, shi kuwa ya qudurce dayaji Dirim kudin aiki sun sauka magana ta qare zeyi ta kansa ne dan be gama da ta gidan ba ballantana ya dakko wadda tafita cin kai ya hadasu.
[8/13, 7:46 AM] Maman Aslam: *KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.

*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.

*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*

*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.

*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.

*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.

*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
Chapter 135 · 0% Book details