Sashe 141
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Saboda uwarsa ce ita ko yaya da ze gaya mata ze dawo? Kai kuma tsohon banza me neman kai da yarsa wato ta gama yawon ta zubar dinta ta kasa auruwa shine kake so ka laqabawa Mijina ko to baka isa ba wallahi Mijina nawane kuma yafi qarfin wannan kucakar yar taka. Ka duba a gaba ka nemo mata me rangwamen hankali irin ta ka hadasu badai Khalil ba, kwangilar da kayi masa talala da ita ka riqe abarka ka cinye ka nemo mata Miji cikin abokanan ka masu budurwar zuciya sune zasuyi daidai da ita su rufa mata asiri kuma wallahi kaja mata kunne idan ta sake kiran Mijina a waya sena ci uwar ubanta, har cikin gidanka zanzo na zaneta wallahi" Taja dogon tsaki kafin ta kashe wayar ta juya zata fita kenan idonta ya sauka akan Laptop dinsa dake ajiye.
Komawa tayi ta dauka, computer ta karanta dan haka bata da matsala da ita shiga tayi ta goge hotunan daya nunamata dazuna aikin da duk wasu Documents da suka shafeshi folder gaba dayanta ta goge, takaddun dake cikin jakar laptop din ta ciro ta duba, paper work nr na aikin ba bata lokaci ta rabasu biyu dukda ta fahimci sune ainihin Original takaddun, yagawar bata mata ba ta shige toilet ta watsasu a Sink ta saki ruwa seda ta tabbatar da sun jiqe jagab kafin ta ja qofar ta rufe tayi ficewarta. A hankali ta ringa sauka daga saman harta isa qasa kai tsaye ta shige daki bayan ta kwalawa Rukayya kira tace mata zatayi bacci kar a dameta yan zuwa dubiya ta shige dakin ta murza muqulli seda ta kwanta akan gadon kafin gabanta ya fadi, dana sanin taba masa Laptop yazo mata data tuna wannan din data goge itace kamar backup dinsa na komai. Yanada wata da yake fita office da ita banda Desktop da yake aiki da ita acan wanann yana aje duk wasu muhimman abubuwa da yake gudun rasawa shi yasa da wuya yayi amfani da ita se buqatar haka ta taso kuma daya gama ze maida ita ma'ajiya yana bala'in kaffa kaffa da ita yanzu ya zatayi
"Aikin gama ya gama se ki jira hukunci kawai" zuciyarta ta ayyana mata dan haka taja bargo ta yi luf duk jikinta yayi sanyi dan ita da kanta ta tabbatar da yau ta tsallake limit.
KHALIL
A kitchen ya tarar da Hajiya tana jefawa Umaimah dan waken suka gaisa tana tambayarsa hanya seda suka dantaba hira kafin ya gaya mata abinda ya zo karba.
"Daman wanda ya shiga fadanka da Umaimah shine da jin kunya, gashinan na kusa qarasawa kaje idan an gama za'a kawo mata" Hajiya ta fada tana kama baki seya sosa kai yana murmushi yace
"Bari dai na jira Hajiya kinsan lallabata nake karna koma babu shi sabon balli ya tashi" sukayi dariya gaba daya. Seda Hajiya ta tsame dan wake ta zuba mata a kwano tareda sauran kayan hadin da aka yayyanka. A try ta dora masa da dan kwanon mai dana yaji ya dauka ya fita.
A palour ya ajiye ya shiga dakin nasa yana kiran sunanta. Ganin bata ciki ya sakashi tunanin ko bandaki ta shiga dan haka ya qarasa jin qofa yana cewa
"Ga danwaken an kawo Babe" ya juya gurin wayarsa dake qara alamar kira ya shigo. Anwar ne ya daga yana cewa
"Kana shiga rayuwata Anwar kiran me kuma kake mun yanzu bayan na gaya masa bazan zo office ba?"
"Khalil what have you done? Kana right senses dinka kuwa yanzu ka janyo mana Asara haba Khalil" Anwar ya fada cikin tashin hankali. Cikin rashin fahimtarsa Khalil yace
"Heye hey yi a hankali mana, me kake magana akai sam bangane ba me nayi wace Asara na janyo mana?"
"Dr Sabitu be kiraka ba? For Goodness sake taya ma zaka bari wayarka ta shiga hannunta? Yanzu ba iya wannan contract din mukayi loosing ba i don't think we are going to be able to get any government contract again dan wallahi Dr Sabitu ya wuce yanda kake tunani ko da yake you can tell, we are doomed Khalil Matarka ta gama damu" Anwar ya sake fada tamkar ze fashe masa da kuka. Qirjin Khalil ya buga dum jin ya ambaci matarsa me Umaimah kuma tayi?
Saurin zare wayar yayi daga kunnensa jin Anwar ya kashe se sannan yaga tarin missed calls daga Zahra sena Baban nata guda daya. Qofar bandakin ya shiga bugawa yana kiran sunan Umaimah jin shiru bata amsa ba ya saka ya bude, wayam babu kowa a ciki, takaddu ya hango cikin sink cikin sauri ya debosu tuni sun narke yana dagawa suna qarasa ratattakewa kamar wanda ya warke daga makanta haka ya shiga gwala ido yana kallonsu dan ya tabbatar da abinda idonsa yake gani, "kan bala'i" ya fada a fili kafin ya watsar da takaddun ya juya da sauri ya shiga hada matakala biyu biyu saboda sauri.
Kamar iska haka ya nufi dakin da take, Ruqayya data ga yanda ya sakko ta miqe kanta a qasa tana cewa
"Yallabai Uwar dakina tace zatayi bacci kar a tashe ta"
"Get lost my friend" ya fada cikin tsawa jijiyoyin kansa har tashi sukayi saboda bacin rai nan ya shiga dukan qofar dakin da take cikin saboda ya murda yajita a kulle, Umaimah dake kwance akan gado lamo dan ba bacci takeyi ba tunanin yanda zasu kwasheta da Khalil take. Ba tayi nadamar kiran Dr Sabitu ba illah na goge masa Laptop shi ya dameta. Data sani bata taba ba danta tabbatar ita zagin datayiwa Baban Zahra ya isa ya hana shi auranya kuma kwace kwangilar.
Yanda yake dukan qofar kamar ze ballata ya bata tsoro, wayar Hajiya ta shiga kira tana dagawa ta saka mata kuka tana cewa
"Hajiya kizo Khalil ne" bata jira amsarta ba ta kashe wayar ta wullata kan gado ta shiga yarfe hannu cike da tsoro.
Khalil kuwa wayarsa da ake kira ya sakashi dakatawa da bugun qofar,bema san waye ya kira ba ya daga muryar Dr Sabitu ta daki kunnensa cikin tsananin bacin rai yace
"Ka tabbata kafin qarfe sha biyun rana ka kawomun da duk wasu takaddu da suka shafi kwangilar nan idan ba haka seka fuskanci wulaqancin Khalil, badai ni ka bawa Matarka waya ta zageni ba zaka san cewar ba'a wasa da Dr Sabitu Bashir" yana gama fadar haka ya kashe kiran.
"Innalilahi wa'inna ilaihi raji'un" ya fada yana dafe kansa, Umaimah ta saka shi a Bala'i ta janyo masa masofa yana zaman zaman wai shi wace irin mata ya aura se kace dangin shaidan. Saman ya koma da sauri ya zazzage jakar ko Allah zero saka ya samu takaddar Da Dr yake da buqata amma babu komai ciki se flash drive daya fado, gefen gadon ya samu ya zauna yana dafe da kansa, yanzu ya zeyi da rayuwarsa? Takaddun kwangilar ta yaga ta jiqasu me ze koma ya gayawa Dr Sabitu bayan bashida masaniyar irin dibar Albarkar da tayi masa a waya?
Laptop din ya janyo gabansa ya fadi ganinta a bude bayan yasan ya rufe daze tafi karbo mata danwaken, kai tsaye folder ya nufi budewa ganin babu ita babu alamarta yasa ya shiga Recycle Bin. Ajiyar zuciya ya sauke yana jin yanda zuciya take yunquro masa kamar zeyi amanta. Wallahi yau me raba shi da Umaimah se Allah daya hadasu, duk iskancin da take yi masa yake shanyewa yau ta kaishi bango tunda ta taba masa bangaren aiki seta gane bata da wayo.
Kamar wani mahaukacin zaki haka ya sakko daga Saman, Anty Laure ta rafko sallama ta shigo palour suka hada ido da Khalil take tayi baya tana dafe qirji dan harga Allah yanda idonsa ya canza kala badan kamannin fuskarsa ba cewa zatayi Gamo tayi.
Qarar faduwar qofa dataji ce ta dawo da ita daga hayyacinta ta dora hannu biyu aka tana kiran
"Na shiga uku ni Laure me yake faruwa a gidan nan a cikin Daki kuwa Hajiya da shigowarta kenan Umaimah ta bude mata bayan ta tabbatar Khalil baya qasan yana balla qofar a tare suka fasa ihu saboda razana da ganin yanayinsa.
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
Komawa tayi ta dauka, computer ta karanta dan haka bata da matsala da ita shiga tayi ta goge hotunan daya nunamata dazuna aikin da duk wasu Documents da suka shafeshi folder gaba dayanta ta goge, takaddun dake cikin jakar laptop din ta ciro ta duba, paper work nr na aikin ba bata lokaci ta rabasu biyu dukda ta fahimci sune ainihin Original takaddun, yagawar bata mata ba ta shige toilet ta watsasu a Sink ta saki ruwa seda ta tabbatar da sun jiqe jagab kafin ta ja qofar ta rufe tayi ficewarta. A hankali ta ringa sauka daga saman harta isa qasa kai tsaye ta shige daki bayan ta kwalawa Rukayya kira tace mata zatayi bacci kar a dameta yan zuwa dubiya ta shige dakin ta murza muqulli seda ta kwanta akan gadon kafin gabanta ya fadi, dana sanin taba masa Laptop yazo mata data tuna wannan din data goge itace kamar backup dinsa na komai. Yanada wata da yake fita office da ita banda Desktop da yake aiki da ita acan wanann yana aje duk wasu muhimman abubuwa da yake gudun rasawa shi yasa da wuya yayi amfani da ita se buqatar haka ta taso kuma daya gama ze maida ita ma'ajiya yana bala'in kaffa kaffa da ita yanzu ya zatayi
"Aikin gama ya gama se ki jira hukunci kawai" zuciyarta ta ayyana mata dan haka taja bargo ta yi luf duk jikinta yayi sanyi dan ita da kanta ta tabbatar da yau ta tsallake limit.
KHALIL
A kitchen ya tarar da Hajiya tana jefawa Umaimah dan waken suka gaisa tana tambayarsa hanya seda suka dantaba hira kafin ya gaya mata abinda ya zo karba.
"Daman wanda ya shiga fadanka da Umaimah shine da jin kunya, gashinan na kusa qarasawa kaje idan an gama za'a kawo mata" Hajiya ta fada tana kama baki seya sosa kai yana murmushi yace
"Bari dai na jira Hajiya kinsan lallabata nake karna koma babu shi sabon balli ya tashi" sukayi dariya gaba daya. Seda Hajiya ta tsame dan wake ta zuba mata a kwano tareda sauran kayan hadin da aka yayyanka. A try ta dora masa da dan kwanon mai dana yaji ya dauka ya fita.
A palour ya ajiye ya shiga dakin nasa yana kiran sunanta. Ganin bata ciki ya sakashi tunanin ko bandaki ta shiga dan haka ya qarasa jin qofa yana cewa
"Ga danwaken an kawo Babe" ya juya gurin wayarsa dake qara alamar kira ya shigo. Anwar ne ya daga yana cewa
"Kana shiga rayuwata Anwar kiran me kuma kake mun yanzu bayan na gaya masa bazan zo office ba?"
"Khalil what have you done? Kana right senses dinka kuwa yanzu ka janyo mana Asara haba Khalil" Anwar ya fada cikin tashin hankali. Cikin rashin fahimtarsa Khalil yace
"Heye hey yi a hankali mana, me kake magana akai sam bangane ba me nayi wace Asara na janyo mana?"
"Dr Sabitu be kiraka ba? For Goodness sake taya ma zaka bari wayarka ta shiga hannunta? Yanzu ba iya wannan contract din mukayi loosing ba i don't think we are going to be able to get any government contract again dan wallahi Dr Sabitu ya wuce yanda kake tunani ko da yake you can tell, we are doomed Khalil Matarka ta gama damu" Anwar ya sake fada tamkar ze fashe masa da kuka. Qirjin Khalil ya buga dum jin ya ambaci matarsa me Umaimah kuma tayi?
Saurin zare wayar yayi daga kunnensa jin Anwar ya kashe se sannan yaga tarin missed calls daga Zahra sena Baban nata guda daya. Qofar bandakin ya shiga bugawa yana kiran sunan Umaimah jin shiru bata amsa ba ya saka ya bude, wayam babu kowa a ciki, takaddu ya hango cikin sink cikin sauri ya debosu tuni sun narke yana dagawa suna qarasa ratattakewa kamar wanda ya warke daga makanta haka ya shiga gwala ido yana kallonsu dan ya tabbatar da abinda idonsa yake gani, "kan bala'i" ya fada a fili kafin ya watsar da takaddun ya juya da sauri ya shiga hada matakala biyu biyu saboda sauri.
Kamar iska haka ya nufi dakin da take, Ruqayya data ga yanda ya sakko ta miqe kanta a qasa tana cewa
"Yallabai Uwar dakina tace zatayi bacci kar a tashe ta"
"Get lost my friend" ya fada cikin tsawa jijiyoyin kansa har tashi sukayi saboda bacin rai nan ya shiga dukan qofar dakin da take cikin saboda ya murda yajita a kulle, Umaimah dake kwance akan gado lamo dan ba bacci takeyi ba tunanin yanda zasu kwasheta da Khalil take. Ba tayi nadamar kiran Dr Sabitu ba illah na goge masa Laptop shi ya dameta. Data sani bata taba ba danta tabbatar ita zagin datayiwa Baban Zahra ya isa ya hana shi auranya kuma kwace kwangilar.
Yanda yake dukan qofar kamar ze ballata ya bata tsoro, wayar Hajiya ta shiga kira tana dagawa ta saka mata kuka tana cewa
"Hajiya kizo Khalil ne" bata jira amsarta ba ta kashe wayar ta wullata kan gado ta shiga yarfe hannu cike da tsoro.
Khalil kuwa wayarsa da ake kira ya sakashi dakatawa da bugun qofar,bema san waye ya kira ba ya daga muryar Dr Sabitu ta daki kunnensa cikin tsananin bacin rai yace
"Ka tabbata kafin qarfe sha biyun rana ka kawomun da duk wasu takaddu da suka shafi kwangilar nan idan ba haka seka fuskanci wulaqancin Khalil, badai ni ka bawa Matarka waya ta zageni ba zaka san cewar ba'a wasa da Dr Sabitu Bashir" yana gama fadar haka ya kashe kiran.
"Innalilahi wa'inna ilaihi raji'un" ya fada yana dafe kansa, Umaimah ta saka shi a Bala'i ta janyo masa masofa yana zaman zaman wai shi wace irin mata ya aura se kace dangin shaidan. Saman ya koma da sauri ya zazzage jakar ko Allah zero saka ya samu takaddar Da Dr yake da buqata amma babu komai ciki se flash drive daya fado, gefen gadon ya samu ya zauna yana dafe da kansa, yanzu ya zeyi da rayuwarsa? Takaddun kwangilar ta yaga ta jiqasu me ze koma ya gayawa Dr Sabitu bayan bashida masaniyar irin dibar Albarkar da tayi masa a waya?
Laptop din ya janyo gabansa ya fadi ganinta a bude bayan yasan ya rufe daze tafi karbo mata danwaken, kai tsaye folder ya nufi budewa ganin babu ita babu alamarta yasa ya shiga Recycle Bin. Ajiyar zuciya ya sauke yana jin yanda zuciya take yunquro masa kamar zeyi amanta. Wallahi yau me raba shi da Umaimah se Allah daya hadasu, duk iskancin da take yi masa yake shanyewa yau ta kaishi bango tunda ta taba masa bangaren aiki seta gane bata da wayo.
Kamar wani mahaukacin zaki haka ya sakko daga Saman, Anty Laure ta rafko sallama ta shigo palour suka hada ido da Khalil take tayi baya tana dafe qirji dan harga Allah yanda idonsa ya canza kala badan kamannin fuskarsa ba cewa zatayi Gamo tayi.
Qarar faduwar qofa dataji ce ta dawo da ita daga hayyacinta ta dora hannu biyu aka tana kiran
"Na shiga uku ni Laure me yake faruwa a gidan nan a cikin Daki kuwa Hajiya da shigowarta kenan Umaimah ta bude mata bayan ta tabbatar Khalil baya qasan yana balla qofar a tare suka fasa ihu saboda razana da ganin yanayinsa.
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.