Sashe 91
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ruwan zafi ya dafa, ya soya musu kwai ya hado komai har sannan tana kwance a qasan ya ajiye.
"Ki tashi kici abinci" ya fada yana kallo ta ta toshe hancinta ta tashi zaune tana cewa
"Banason qarnin kwan" tana rufe bako ta fara yunqurin Amai yayi saurin qarasawa ya dagata suka wuce bandaki tayi Aman, kuka ta fasa masa tana cewa
"Bana son cikin Khalil dan Allah ka rabani dashi wallahi ban shirya sake haihuwa yanzu ba".
Be kulata ba ya saketa ta sake kwanciya a qasan ya wuce gurin abincinsa ya shiga karyawa, kukanta ya dameshi amma yaqi kallon sashin da take, kalmar bata son ciki na qonamasa rai amma yayi shiru dan abinda yake gabansa yanzu yafi qarfin maganar ciki shiyasa ya qyaketa tayi kukan harta gaji dan kanta ta kwanta se kuma tausayinta ya kamashi.
Kanta ya tsugunna yana tambayarta me zata ci tace babu komai daya matsa ta sake fasa kuka akan ita ya kaita gida yace toh ta tashi ta shirya se a sannan ya lura da Beji Motsin Mu'ayyad ba zuciyarsa ta bashi yana gidan da take kaishi kenan,
Shiya taimaka mata tayi wankan tana sake nanata masa bata son cikin har sannan be tanka mata ba. Seda ta shirya sannan yace ta kira a dawo da yaron babu dadewa Hauwa ta kawo shi da kwanon Alala da tace ta siyo mata a bakin titi, shi taci shi kuma yayi masa wanka ya shirya shi ya hada mata jakar kayansa da duk abinda yasan tana sakawa kafin suka fita ya kaita gidansu.
Bayan ya ajiyeta kai tsaye ya shiga kiran layin Khausar, sunyi da ita zasu hadu a Zazu nan da awa daya yana kashewa ya nemo number Hadiza har ze kira ya tuna da jiya be san ta yanda akayi Khausar tasan abinda suka tattauna ba seya fasa. Zuciyarsa ce ta ringa bashi qarfin guiwar Ya kira Hafiz dole shima baze rasa abinda ze iyayi akai ba koda ace ya yaudareta bashida tabbacin ze iya sakawa ta goge kuma idan ma yayi nasara shidai ba ci gaba da Mu'amala zeyi da ita ba kenan idan ya barta zata iya sake hada wasu kenan.
Wayar Hafiz din ya kira, seda sukayi wa juna tsiyar rashin zumunchi kafin yace masa yanaso su hadu dan Allah idan babu damuwa kai tsaye Hafiz ya amsa yace ya same shi a Office yanzu babu abinda yakeyi. Da awa dayar data bashi kafin su hadu ya je gurin Hafiz suka tattauna, be boye masa komai ba ya bashi hotunan harda number wayarta duk ya karba yace kwantar da hankalinsa zeyi bincike akanta ya tabbatar da abinda ta fada idan gaskiya ne sannan su san ta inda zasu bullo mata kuma yaje su hadun hakan ma ze saka su sake samun wasu Informations akanta. Ya rufe da cewa
"Yanzu sabuwar hanyar da mata suka samu kenan ta blackmailing, ranaku kadan ne zakaga baa kawo case gurin nan na kaga babban mutum da mutunchinsa amma yazo da qarar wata yarinta tana masa barazana da hotuna ko wani abu nasa da be kamata duniya ta sani ba, Allah dai ya rufa asiri amma karka damu wannan ba wata matsala bace.
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 39
Ya samu Khausar a inda tace su hadu, ya rigata isa dan haka ya samu Table ya zauna sannan yayi order abin sha gaba daya hankalinsa a rabe yake yana ta raba ido da dube duben ko wani na daukarsa a hoto irin na wancan ranar. Seda yayi kusan minti Talatin kafin ta iso taci uwar kwalliya kamar me zuwa biki se yauqi da karairaya takeyi tana zuwa kusa dashi ta tafi kamar zata rungume shi ya kauce yana yaqen dole qasan ransa kuwa ji yakeyi kamar ya shaqeta a gurin kowa ya huta.
"Sannu kaga har fuskarka ta fada kuwa daman baka da lafiya ne?" Ta fada bayan data zauna. Murmushin dole yayi yace
"Nafi sati banajin dadi daman, jiya da yau nema na dan samu sauqi" ya yanko qaryar dan karta dauka barazanarta ce ta firgitashi harya rame dare daya seta katse shi da cewa
"Ayya sannu Allah ya qara afuwa, kace kana so muyi magana gani nazo amma karka batamun lokaci dan daga gurin aiki nake na dauki excuse".
"Bari a kawo miki abinci" ya fada yana yafito masu karban Order Abinci dayazo wucewa ta kusa dasu, Yar takadda ya bata, ta zabi abinda take so ya tafi kawo mata se Ya kalleta yanaMarairaicewa kamar wani qaramin yaro yana kallonta cikin ido yace
"Na kasa gane kan saqunan da kika aiko mun dasu jiya ne, yanzu tsakanina dake idan kina da buqatar wani abu har se kinyi mun barazana bazaki iya zuwa kaitsaye ki gaya mun buqatarki ba?" Ya fada yana qara tsareta da idonsa, dadi yaji ganin tayi qasa da nata idon alamar kallon nasa yana tasiri a kanta, daman ya sani ko Umaimah data fita jidali bata iya hada ido dashi idan tsiyatakunta suka motsa sedai ta kalli wani gurin tayi masa badai ido cikin ido ba.
Shirun da Khausar tayi ya bashi damar ci gaba da magana yace
"Kuma abin naki harda Sharri Khausar kinje kin hada wasu hotuna kamar wasan yara, waya gaya miki Hadiza har takai ajin da zan iya hada jiki da ita? Ni daman qaddara ce ma tasaka na fara kulata, kuma daga baya dana fuskanci ba Aji na bace na rabu da ita, ko ranar qarshe da kika saka aka dauke mu wannan Video ita ta damu se mun hadu saboda na dena daga wayarta ta dameni shine naje na sameta, ai kin sani tunda kuna tare a lokacin kuma na jaddada mata babu ni babu ita ta nemi wani shine har ta nemi ta tayar mun da Aljanu dalilin daya saka na kamata na sakata a mota kenan har aka dauki wannan video kuma tun ranar bamu sake magana da ita ba se jiya".
Dadi Khausar taji na maganganun daya fada, dukda tayi zargin basa tareda Hadizan a yanzu amma bata tabbatar ba saboda ta dena gaya mata tsakaninta da Khalil din bata san me ya saka ba shiyasa ta yanke shawarar rabasu ta wannan hanyar Ashema basa tare data sani ai kawai zura kanta zatayi base ta tsaya wani yi masa barazana ba ga asarar kudi da tayi dan hada mata wadannan hotunan da akayi kusan dubu dari biyar ta biya banda kashedin da suka mata akan idan ta kwabe karta kuskura ta sako su a ciki in ba haka ba se sun hada mata Wanda ya fishi muni sun baza a duniya. Duk fadar tana da wasu da suka fi wannan ko kuma ta ajiye wani copy barazana kawai tayiwa Khalil din da Hadiza ta kuma samu yanda take so dan Hadizan ta tsorata dagaske ko a jiya seda ta tura mata dubu dari biyu data sake tura mata saqo
"Ki tashi kici abinci" ya fada yana kallo ta ta toshe hancinta ta tashi zaune tana cewa
"Banason qarnin kwan" tana rufe bako ta fara yunqurin Amai yayi saurin qarasawa ya dagata suka wuce bandaki tayi Aman, kuka ta fasa masa tana cewa
"Bana son cikin Khalil dan Allah ka rabani dashi wallahi ban shirya sake haihuwa yanzu ba".
Be kulata ba ya saketa ta sake kwanciya a qasan ya wuce gurin abincinsa ya shiga karyawa, kukanta ya dameshi amma yaqi kallon sashin da take, kalmar bata son ciki na qonamasa rai amma yayi shiru dan abinda yake gabansa yanzu yafi qarfin maganar ciki shiyasa ya qyaketa tayi kukan harta gaji dan kanta ta kwanta se kuma tausayinta ya kamashi.
Kanta ya tsugunna yana tambayarta me zata ci tace babu komai daya matsa ta sake fasa kuka akan ita ya kaita gida yace toh ta tashi ta shirya se a sannan ya lura da Beji Motsin Mu'ayyad ba zuciyarsa ta bashi yana gidan da take kaishi kenan,
Shiya taimaka mata tayi wankan tana sake nanata masa bata son cikin har sannan be tanka mata ba. Seda ta shirya sannan yace ta kira a dawo da yaron babu dadewa Hauwa ta kawo shi da kwanon Alala da tace ta siyo mata a bakin titi, shi taci shi kuma yayi masa wanka ya shirya shi ya hada mata jakar kayansa da duk abinda yasan tana sakawa kafin suka fita ya kaita gidansu.
Bayan ya ajiyeta kai tsaye ya shiga kiran layin Khausar, sunyi da ita zasu hadu a Zazu nan da awa daya yana kashewa ya nemo number Hadiza har ze kira ya tuna da jiya be san ta yanda akayi Khausar tasan abinda suka tattauna ba seya fasa. Zuciyarsa ce ta ringa bashi qarfin guiwar Ya kira Hafiz dole shima baze rasa abinda ze iyayi akai ba koda ace ya yaudareta bashida tabbacin ze iya sakawa ta goge kuma idan ma yayi nasara shidai ba ci gaba da Mu'amala zeyi da ita ba kenan idan ya barta zata iya sake hada wasu kenan.
Wayar Hafiz din ya kira, seda sukayi wa juna tsiyar rashin zumunchi kafin yace masa yanaso su hadu dan Allah idan babu damuwa kai tsaye Hafiz ya amsa yace ya same shi a Office yanzu babu abinda yakeyi. Da awa dayar data bashi kafin su hadu ya je gurin Hafiz suka tattauna, be boye masa komai ba ya bashi hotunan harda number wayarta duk ya karba yace kwantar da hankalinsa zeyi bincike akanta ya tabbatar da abinda ta fada idan gaskiya ne sannan su san ta inda zasu bullo mata kuma yaje su hadun hakan ma ze saka su sake samun wasu Informations akanta. Ya rufe da cewa
"Yanzu sabuwar hanyar da mata suka samu kenan ta blackmailing, ranaku kadan ne zakaga baa kawo case gurin nan na kaga babban mutum da mutunchinsa amma yazo da qarar wata yarinta tana masa barazana da hotuna ko wani abu nasa da be kamata duniya ta sani ba, Allah dai ya rufa asiri amma karka damu wannan ba wata matsala bace.
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 39
Ya samu Khausar a inda tace su hadu, ya rigata isa dan haka ya samu Table ya zauna sannan yayi order abin sha gaba daya hankalinsa a rabe yake yana ta raba ido da dube duben ko wani na daukarsa a hoto irin na wancan ranar. Seda yayi kusan minti Talatin kafin ta iso taci uwar kwalliya kamar me zuwa biki se yauqi da karairaya takeyi tana zuwa kusa dashi ta tafi kamar zata rungume shi ya kauce yana yaqen dole qasan ransa kuwa ji yakeyi kamar ya shaqeta a gurin kowa ya huta.
"Sannu kaga har fuskarka ta fada kuwa daman baka da lafiya ne?" Ta fada bayan data zauna. Murmushin dole yayi yace
"Nafi sati banajin dadi daman, jiya da yau nema na dan samu sauqi" ya yanko qaryar dan karta dauka barazanarta ce ta firgitashi harya rame dare daya seta katse shi da cewa
"Ayya sannu Allah ya qara afuwa, kace kana so muyi magana gani nazo amma karka batamun lokaci dan daga gurin aiki nake na dauki excuse".
"Bari a kawo miki abinci" ya fada yana yafito masu karban Order Abinci dayazo wucewa ta kusa dasu, Yar takadda ya bata, ta zabi abinda take so ya tafi kawo mata se Ya kalleta yanaMarairaicewa kamar wani qaramin yaro yana kallonta cikin ido yace
"Na kasa gane kan saqunan da kika aiko mun dasu jiya ne, yanzu tsakanina dake idan kina da buqatar wani abu har se kinyi mun barazana bazaki iya zuwa kaitsaye ki gaya mun buqatarki ba?" Ya fada yana qara tsareta da idonsa, dadi yaji ganin tayi qasa da nata idon alamar kallon nasa yana tasiri a kanta, daman ya sani ko Umaimah data fita jidali bata iya hada ido dashi idan tsiyatakunta suka motsa sedai ta kalli wani gurin tayi masa badai ido cikin ido ba.
Shirun da Khausar tayi ya bashi damar ci gaba da magana yace
"Kuma abin naki harda Sharri Khausar kinje kin hada wasu hotuna kamar wasan yara, waya gaya miki Hadiza har takai ajin da zan iya hada jiki da ita? Ni daman qaddara ce ma tasaka na fara kulata, kuma daga baya dana fuskanci ba Aji na bace na rabu da ita, ko ranar qarshe da kika saka aka dauke mu wannan Video ita ta damu se mun hadu saboda na dena daga wayarta ta dameni shine naje na sameta, ai kin sani tunda kuna tare a lokacin kuma na jaddada mata babu ni babu ita ta nemi wani shine har ta nemi ta tayar mun da Aljanu dalilin daya saka na kamata na sakata a mota kenan har aka dauki wannan video kuma tun ranar bamu sake magana da ita ba se jiya".
Dadi Khausar taji na maganganun daya fada, dukda tayi zargin basa tareda Hadizan a yanzu amma bata tabbatar ba saboda ta dena gaya mata tsakaninta da Khalil din bata san me ya saka ba shiyasa ta yanke shawarar rabasu ta wannan hanyar Ashema basa tare data sani ai kawai zura kanta zatayi base ta tsaya wani yi masa barazana ba ga asarar kudi da tayi dan hada mata wadannan hotunan da akayi kusan dubu dari biyar ta biya banda kashedin da suka mata akan idan ta kwabe karta kuskura ta sako su a ciki in ba haka ba se sun hada mata Wanda ya fishi muni sun baza a duniya. Duk fadar tana da wasu da suka fi wannan ko kuma ta ajiye wani copy barazana kawai tayiwa Khalil din da Hadiza ta kuma samu yanda take so dan Hadizan ta tsorata dagaske ko a jiya seda ta tura mata dubu dari biyu data sake tura mata saqo