Sashe 216
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Wai yanzu Anty kina nufinna bar Yaya Khalil saboda ya samu lalaura? Kin manta a dalilina hakan ya same shi nasan badan ya aureni ba babu abinda ze saka tayi fushi haka harta kwada masa abunda ze janyo masa matsala kuma ko ba wannan abun ya rasa ba ko qafa da Hannu Yaya Khalil ya rasa zan zauna dashi saboda shi nake so ba wani abu nasa ba" Humairan ta fada kanta tsaye tana kallon Unaizatu da tayi suman zaune tsabar mamakinta, damanta iya magana haka babu shirme babu shiririta a ciki? Tabbas gaskiya ta fada ta dalilinta Khalil ya samu lalura amma a ganinta wannan ba hujja bace da zata saka Humairan ta tauye kanta ta zauna dashi, maganar data ci gaba dayi ta tsayar mata da tunanin da takeyi jin tana cewa
"Kuma ma Anty ni daman ko kadan banji dadin abinda yayi mun bama banda wahala babu abinda nasha duk yaji mun ciwo rashin lafiyarsa sa ce fa tasa na warke babu shiri ni banma san ya akayi na denajin zafin da nake ji ba danma ranar Anty Jalilah ta taimamun sosai ta ringa sakani a ruwan zafi ta bani magani amma daman na rantse bazan ma sake yarda ayi ba se Allah ya dubeni ma gaba daya abin ya dena aiki shikenan a dadina iya wanda mukeyi ma ya wadatar yafi dadi wlh".
Ajiyar zuciya Unaizatu ta sauke haka duk yanda taso ta fahimtar da Humairan abinda yake da akwai ta ce ita fa ba haka ba, soyayyar da yake gwada mata ta isheta duniya da lahira harda cewa
"Anty dan baki ji abinda yake mun bane shiyasa kike cewa haka"
"Indai kalar nasa ne bana fatan naji Humaira shikenan Ubangiji yasa hakan ne yafi Alkhairi Allah kuma ya bashi lafiya idan da rabo" daga haka ta miqe zata tafi Humairan ta ringa naci da magiyar ta zauna amma taqi haka ta tafi ta barta tana hawaye.
Khalil be jima ba ya koma gidan ya tarar da ita tana kuka ya ringa rarrashinta kukan yasa zafin jikin data kwana dashi ya dawo dole ya dauketa suka wuce Asibiti, gwajin farko ya nuna tana da shigar ciki, dukda yaji qila wa qalan hakan a bakin Hajiya amma yayi matuqar Mamaki ya kuma godewa Allah domin ko iya haka ya tsayar masa da rabonsa sun ishe shi, ya kuma haihu da Humaira. Magunguna suka rubuta mata kafin suka kama hanyar gida, yanda yake tuqi a hankali kamar baya so bini bini ya kalleta ya tambayeta ya dai kamar ba'a taba daukar ciki a gidansa ba se wannan koda yake wannan din na daban ne dan haka dole ya ririta shi. Da suka koma gida da kansa ya ringa lelenta ya dafa mata doya da sauce da tace tana so ya bata a baki yayi mata wanka tsaf tayi sallar La'asar tana so tayi bacci amma ya hanata saboda rashin alfanun baccin bayan la'asar musamman ga me ciki.
Tana kwance a jikinsa yana shafa kanta tana zuba masa shagwabar da tasa yake qara narkewa a sonta, so yakeyi yaje gurin Hajiya tun jiyan be samu sun zauna yaji yanda sukayi da Mama Hauwa ba ga kuma wani Al'amarin ya bullo wanda yake ganin dalilinsa kadai baze iya rabuwa da Humaira ba, ze je ko ina ne a fadin duniya ya nemi magani saboda yaci gaba da zama da ita
"Yah Khalil" ta kira sunansa a shagwabe seya kalleta yace
"Yau kuma Yah Khalil na dawo?"
"To yi haquri Heartthrob, dazun da Anty Unaizatu tazo take gaya mun abinda ya sameka me yasa baka gaya mun ba nifa duk bansanme ya faru ba, shine wai Anty take tambayata idan zanci gaba da zama dakai a haka" ta sake fada kamar zata fasa masa kuka seya dagota suna fuskantar juna zuciyarsa na bugawa amma ya dake saboda besan abinda zata ce masa ba, daman yasan zuwan Unaizatun nada nasaba da maganar da Hajiya tajewa Mama yana fatan koma menene yazo masa da sauqi
"I'm sorry Babe, ban san taya zaki karbi al'amarin ba, bana so kice zaki rabu dani zan qarasa mutuwa ne kawai dan na rasa komai nawa, amma kiyi haquri tunda yanzu kin sani"
Hannunsa ta saka ta saqalo wuyansa tace
"Ni na gaya mata ina nan tareda Mijina ko qafa da hannu da ido ya rasa ballantana wannan mugun abun me jiwa mutane ciwo" ta qarasa tana rufe fuskarta da wuyansa. Wani farin ciki ya dirar masa fargabar da yake ciki ta bace, kalmar mugun abu da yake jiwa mutane ciwo ta bashi dariya matuqa harya kasa riqeta daman be samu damar ya tsokaneta akan abubuwan da ta ringayi a daren farkon nasu ba, tashin hankalin daya riskeshi ya saka duk be tuna wannan ba se ya shiga qoqarin cireta daga jikinsa yana cewa
"Thank you wife, ki kalleni ina so ki kalli idona dan kifi jin abinda zan gaya miki"
"Nidai Aa ka fada ai kunne ne yake ji" ta fada tana sake maqalqale shi seya birkitota gaba daya a dole ta saki wuyansa ta kulle idonta gam tana dariya dan kunyar abinda ta fada ce take cinta Khalil yace
"Kinyi mun hallaci da yawa Humaira ina fatan ubangiji ya ara mun damar da zan maida miki, Nagode da kika yarda zaki zauna dani a yanayin da ba kowacce Mace ce zata iya haquri dashi ba sannanna miki Alqawari zanje ko inane a fadin duniya na nemi lafiyata, idan har Allah ya lamunce mun na warke zan miki biyan bashinda ke da kanki zaki goge sunan Mugubta da kika laqaba mata ki canza mata da sunan Abin dadi" ya qarasa maganar a kunnenta yana dora hannunta a jikinsa.
Ta zabura ta fasa ihu kamar wadda ya saka wa wuta Khalil ya riqeta da kyau yana dariya yace
"Ki rufa mun Asiri karki jirkita mun Baby na" seta shiga kai masa duka yana karewa harta gaji ta fada jikinsa tana kukan shagwaba, Bayyanar cikin yasa ya fahimci nata laulayin itama irin na Umaimah ne me qara mata buqata zeyi iyakar qoqarinsa gurin ganin be gaza ba, godiyar da yayiwa Allahdaya sa bata rigada ta san dadin abin ba ballantana rashinsa ya dameta iyakar abubuwan da yake mata ya tabbatar zasu wadatar da ita.
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 76
Tun daga wannan rana ya daura aniyar riritata tamkar kwai kamar yanda take riritashi take jiyar dashi dadin da besan akwaishi a duniyar aure ba. A yanzu ne ya sake gasgata Nutsuwa ita ce Aure abinda yake dauka a matsayin jin dadin auran a baya ake wulaqanta shi akansa gashi yanzu baya ko jin sha'awar sa koda ace Mace zata tube a gabansa baya jin komai game da ita amma irin dadi da nutsuwar da yakeji har cikin ransa ba zata Misaltu ba, idan ze fita har ya shiga Mota tana binsa da dadadan Addu'oin fatan nasara, wuni guda ta ringa binsa da Text messages din da harya dawo yana murmushi da dokin son ya dawo ya tarar da ita sannan idan yazo gida ya tarar da ita tayi kwalliyar da take kusan zauta tunaninsa ga girki me tsinka harshe tsabar dadi ga Shagwaba idan ta fara masa manta kansa yakeyi gaba daya yakance me yasa ba'a haifeki tuntuni kin girma munyi aure ba idan ya fadi haka sedai tayi dariya kawai tuni ta mantar dashi Umaimah da duk abinda ya shafeta. Idan ba yaga wani abu nata a cikin gidan ba ko yaran sun ambaci Momynsu baya tunata a haka ya shirya musu Tafiya India bayan Mansur ya hadashi da wani likita daya kware a bangaren Matsalarsa.
Watansu daya a can duk kuma wani bincike da ya kamata sunyi masa suka canza masa magani akan wanda yake sha a Nan kamar dai yanda Likitocin nan din suka gaya masa suma haka suka maimaita masa, ba zasu ce masa ya nakasa gaba daya ba haka ba zasu bashi tabbacin samun lafiya ba ko kuma ga lokacin da hakan ze samu kawai yaci gaba da Shan magani yana addu'a haka suka koma gida bayan sun biya Dubai sunyi sati daya a can da yar babynsa da cikinsu dake cikin watanni na biyar a sannan. Haka rayuwa taci gaba da gurgurawa, bayan zuwansu India ya sake zuwa Egypt ganin Likita duk kuma dai Amsa daya yake samu a gurin su, qarfafawar guiwar da yake samu a gurin Humairan yasa ya haqura kamar yanda suka ce ya zubawa saurautar Allah ido yana fatanya kawo masa sauqi a sanda yafiye masa Alkhairi a cikin haka har cikin Humairan ya isa haihuwa ta haifi Danta daya dakko farinta kamar balarabe amma kamarshi daya da Khalil kamar sauran yan uwansa. Fadar irin murnar da Familyn biyu sukayi bata bakine da yawa kuma abin yazo musu a bazata dan ba kowa ne yasan tana da cikin ba se Haihuwa sukaji daga sama da yawa fadi sukeyi rabo ne da ace Umaimah ta matsanta da yawa qila da se ta mutu kuma ayi auran Allah ya taqaita mata ya tsaya a mutuwar aurenta.
"Kuma ma Anty ni daman ko kadan banji dadin abinda yayi mun bama banda wahala babu abinda nasha duk yaji mun ciwo rashin lafiyarsa sa ce fa tasa na warke babu shiri ni banma san ya akayi na denajin zafin da nake ji ba danma ranar Anty Jalilah ta taimamun sosai ta ringa sakani a ruwan zafi ta bani magani amma daman na rantse bazan ma sake yarda ayi ba se Allah ya dubeni ma gaba daya abin ya dena aiki shikenan a dadina iya wanda mukeyi ma ya wadatar yafi dadi wlh".
Ajiyar zuciya Unaizatu ta sauke haka duk yanda taso ta fahimtar da Humairan abinda yake da akwai ta ce ita fa ba haka ba, soyayyar da yake gwada mata ta isheta duniya da lahira harda cewa
"Anty dan baki ji abinda yake mun bane shiyasa kike cewa haka"
"Indai kalar nasa ne bana fatan naji Humaira shikenan Ubangiji yasa hakan ne yafi Alkhairi Allah kuma ya bashi lafiya idan da rabo" daga haka ta miqe zata tafi Humairan ta ringa naci da magiyar ta zauna amma taqi haka ta tafi ta barta tana hawaye.
Khalil be jima ba ya koma gidan ya tarar da ita tana kuka ya ringa rarrashinta kukan yasa zafin jikin data kwana dashi ya dawo dole ya dauketa suka wuce Asibiti, gwajin farko ya nuna tana da shigar ciki, dukda yaji qila wa qalan hakan a bakin Hajiya amma yayi matuqar Mamaki ya kuma godewa Allah domin ko iya haka ya tsayar masa da rabonsa sun ishe shi, ya kuma haihu da Humaira. Magunguna suka rubuta mata kafin suka kama hanyar gida, yanda yake tuqi a hankali kamar baya so bini bini ya kalleta ya tambayeta ya dai kamar ba'a taba daukar ciki a gidansa ba se wannan koda yake wannan din na daban ne dan haka dole ya ririta shi. Da suka koma gida da kansa ya ringa lelenta ya dafa mata doya da sauce da tace tana so ya bata a baki yayi mata wanka tsaf tayi sallar La'asar tana so tayi bacci amma ya hanata saboda rashin alfanun baccin bayan la'asar musamman ga me ciki.
Tana kwance a jikinsa yana shafa kanta tana zuba masa shagwabar da tasa yake qara narkewa a sonta, so yakeyi yaje gurin Hajiya tun jiyan be samu sun zauna yaji yanda sukayi da Mama Hauwa ba ga kuma wani Al'amarin ya bullo wanda yake ganin dalilinsa kadai baze iya rabuwa da Humaira ba, ze je ko ina ne a fadin duniya ya nemi magani saboda yaci gaba da zama da ita
"Yah Khalil" ta kira sunansa a shagwabe seya kalleta yace
"Yau kuma Yah Khalil na dawo?"
"To yi haquri Heartthrob, dazun da Anty Unaizatu tazo take gaya mun abinda ya sameka me yasa baka gaya mun ba nifa duk bansanme ya faru ba, shine wai Anty take tambayata idan zanci gaba da zama dakai a haka" ta sake fada kamar zata fasa masa kuka seya dagota suna fuskantar juna zuciyarsa na bugawa amma ya dake saboda besan abinda zata ce masa ba, daman yasan zuwan Unaizatun nada nasaba da maganar da Hajiya tajewa Mama yana fatan koma menene yazo masa da sauqi
"I'm sorry Babe, ban san taya zaki karbi al'amarin ba, bana so kice zaki rabu dani zan qarasa mutuwa ne kawai dan na rasa komai nawa, amma kiyi haquri tunda yanzu kin sani"
Hannunsa ta saka ta saqalo wuyansa tace
"Ni na gaya mata ina nan tareda Mijina ko qafa da hannu da ido ya rasa ballantana wannan mugun abun me jiwa mutane ciwo" ta qarasa tana rufe fuskarta da wuyansa. Wani farin ciki ya dirar masa fargabar da yake ciki ta bace, kalmar mugun abu da yake jiwa mutane ciwo ta bashi dariya matuqa harya kasa riqeta daman be samu damar ya tsokaneta akan abubuwan da ta ringayi a daren farkon nasu ba, tashin hankalin daya riskeshi ya saka duk be tuna wannan ba se ya shiga qoqarin cireta daga jikinsa yana cewa
"Thank you wife, ki kalleni ina so ki kalli idona dan kifi jin abinda zan gaya miki"
"Nidai Aa ka fada ai kunne ne yake ji" ta fada tana sake maqalqale shi seya birkitota gaba daya a dole ta saki wuyansa ta kulle idonta gam tana dariya dan kunyar abinda ta fada ce take cinta Khalil yace
"Kinyi mun hallaci da yawa Humaira ina fatan ubangiji ya ara mun damar da zan maida miki, Nagode da kika yarda zaki zauna dani a yanayin da ba kowacce Mace ce zata iya haquri dashi ba sannanna miki Alqawari zanje ko inane a fadin duniya na nemi lafiyata, idan har Allah ya lamunce mun na warke zan miki biyan bashinda ke da kanki zaki goge sunan Mugubta da kika laqaba mata ki canza mata da sunan Abin dadi" ya qarasa maganar a kunnenta yana dora hannunta a jikinsa.
Ta zabura ta fasa ihu kamar wadda ya saka wa wuta Khalil ya riqeta da kyau yana dariya yace
"Ki rufa mun Asiri karki jirkita mun Baby na" seta shiga kai masa duka yana karewa harta gaji ta fada jikinsa tana kukan shagwaba, Bayyanar cikin yasa ya fahimci nata laulayin itama irin na Umaimah ne me qara mata buqata zeyi iyakar qoqarinsa gurin ganin be gaza ba, godiyar da yayiwa Allahdaya sa bata rigada ta san dadin abin ba ballantana rashinsa ya dameta iyakar abubuwan da yake mata ya tabbatar zasu wadatar da ita.
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 76
Tun daga wannan rana ya daura aniyar riritata tamkar kwai kamar yanda take riritashi take jiyar dashi dadin da besan akwaishi a duniyar aure ba. A yanzu ne ya sake gasgata Nutsuwa ita ce Aure abinda yake dauka a matsayin jin dadin auran a baya ake wulaqanta shi akansa gashi yanzu baya ko jin sha'awar sa koda ace Mace zata tube a gabansa baya jin komai game da ita amma irin dadi da nutsuwar da yakeji har cikin ransa ba zata Misaltu ba, idan ze fita har ya shiga Mota tana binsa da dadadan Addu'oin fatan nasara, wuni guda ta ringa binsa da Text messages din da harya dawo yana murmushi da dokin son ya dawo ya tarar da ita sannan idan yazo gida ya tarar da ita tayi kwalliyar da take kusan zauta tunaninsa ga girki me tsinka harshe tsabar dadi ga Shagwaba idan ta fara masa manta kansa yakeyi gaba daya yakance me yasa ba'a haifeki tuntuni kin girma munyi aure ba idan ya fadi haka sedai tayi dariya kawai tuni ta mantar dashi Umaimah da duk abinda ya shafeta. Idan ba yaga wani abu nata a cikin gidan ba ko yaran sun ambaci Momynsu baya tunata a haka ya shirya musu Tafiya India bayan Mansur ya hadashi da wani likita daya kware a bangaren Matsalarsa.
Watansu daya a can duk kuma wani bincike da ya kamata sunyi masa suka canza masa magani akan wanda yake sha a Nan kamar dai yanda Likitocin nan din suka gaya masa suma haka suka maimaita masa, ba zasu ce masa ya nakasa gaba daya ba haka ba zasu bashi tabbacin samun lafiya ba ko kuma ga lokacin da hakan ze samu kawai yaci gaba da Shan magani yana addu'a haka suka koma gida bayan sun biya Dubai sunyi sati daya a can da yar babynsa da cikinsu dake cikin watanni na biyar a sannan. Haka rayuwa taci gaba da gurgurawa, bayan zuwansu India ya sake zuwa Egypt ganin Likita duk kuma dai Amsa daya yake samu a gurin su, qarfafawar guiwar da yake samu a gurin Humairan yasa ya haqura kamar yanda suka ce ya zubawa saurautar Allah ido yana fatanya kawo masa sauqi a sanda yafiye masa Alkhairi a cikin haka har cikin Humairan ya isa haihuwa ta haifi Danta daya dakko farinta kamar balarabe amma kamarshi daya da Khalil kamar sauran yan uwansa. Fadar irin murnar da Familyn biyu sukayi bata bakine da yawa kuma abin yazo musu a bazata dan ba kowa ne yasan tana da cikin ba se Haihuwa sukaji daga sama da yawa fadi sukeyi rabo ne da ace Umaimah ta matsanta da yawa qila da se ta mutu kuma ayi auran Allah ya taqaita mata ya tsaya a mutuwar aurenta.