Sashe 103
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hadiza
Seda ta kwana biyu kafin ta farfado daga baccin dolen da likito ci suka ringa sakata, har sannan Malama Lawisa ce tareda ita tayi mata sannu sannanta taimaka mata tayi wanka da ruwa me zafi sosai ta gasa jikinta. Seda ta rama sallolin da ake binta a kowacce sujjadarta seta yiwa Allah kirari ta roqeshi daya kawo mata dauki cikin halin data tsinci kanta wanda har sannan bata tantance shi ba. Shayi ta hada mata tasha ta zuba mata abincin da Anty Bilkisu take kai musu a boye dan daga Mama har Yaya Isma'il babu wanda yabi sahunsu balle susan halin datake ciki. Bata cibatace ta qoshi, ta jingina kanta jikin pillow data saka mata ta rufe idanunta da suka qanqance saboda kumburinda fuskarta tayi tayi shiru bazatace ga abinda take tunani ba.
Gajiya Malama Lawisa tayi da shirun Hadizan ta numfasa tace
"Hadiza ki zalimci istigfari da hailala kinji, shiru ko tunani bazasu amfana miki komai ba kiyi ta neman taimakon Ubangiji Allahya bayyanar da gaskiyar wannan Al'amari".
Bude ido tayi dakyar ta kalli Malama Lawisan kafin cikin muryarta da bata fita tace
" Umma ki fitar dani daga duhun da nake ciki, bansan meya faru ba. Mun rabu da Mama lafiya yau dan kwanakin da suka wuce mun samu sabani har tayi fushi dani amma yau mun tashi lafiya dan ita tace mun na fita aiki ma.
Umma tunda na fita mutanr suke kallona suna fadar maganganu dana kasa gane kansu sannan an bani takaddar sallama daga aiki akan dalilin da bansani ba nima. Anty Bilki ta kirani tace nazo muka fita tareda ita daga nan Yaya yace muzo gida bansan komai daya faru ba se yanzu na ganni a Gadon Asibiti dan Allah Umma ki fahimtar dani ko gaya mun me na aikata da har Mama takeyin irin kalaman nan akaina tace ta barwa Duniya ni, menayi da yayi zafi harda na zama abar kallo da zunde a gurin mutane" ta qarasa fada muryarta na rawa alamar kuka.
Shiru Malama Lawisa tayi kamar ba zata ce komai ba kafin kuma ta miqe ta dakko wayarta dake jikin chaji ta dawo kusada Hadizan, hotunan ta bude mata tareda rubutun dayake tareda su ta miqa mata wayar Hadiza ta karba tana kallonsu daddaya har zuwa kan rubutun ta karanta idonta ya tsaya kyam akan rubutun tana sake maimaitawa a zuciyarta. Wayar ta miqa mata ta maida idonta ta kulle bayan data zame ta kwanta a zuciyarta tana maimaita Hasbunallahu wani'imal wakeel, Allahumma ajirnifimusibati wa'aklifni khairan minha" yinsu takeyi babu iyaka har seda taji wani hayaki daya lullube mata kwakwalwa ya washe,jirin daya fara dibarta daga kwance ya tsagaita mata kafinta bude idanunta da suka kada sukayi jajir lokaci daya ta kalli Malama Lawisa da itama ita take kallo tace
"Umma, yanzu Mama ta yarda da cewar ni yar Lesbian ce"
"Abin akwai rudarwa Hadiza, da ace fada mata akayi qila ta qaryata amma wadannan hotunan sune suka bada tabbacin abinda aka fada" Malama Lawisa ta fada Hadiza tayi saurin tareta da cewa
"Kema kin yarda kenan? Idan hakane me yasa zaki zauna dani, me yasa baku bari ya kasheni ba kowa ya huta da masifar da na jawo muku?" Ta fada tana kallo taze Malama ta girgiza kai tace
"Ni bazance naAmince ba saboda ina kyautata miki zaton bazaki aikata hakan ba amma a yanzu ba kowa ne ze iya tsayawa yayi dogon tunani ba, komai ana buqatar shaida ne kuma gata an samu kinga kuwa zeyi wahala kafin ka fahimtar da mutane gaskiya ko akasin haka akan wannan al'amari. Koma menene yanzu ba lokacin mayar da magana bane ki yi haquri ko samu lafiyarki ta daidaita idan yaso daga baya se a san abinda za'ayi. Koda ace dagske kina aikatawa idan kika tuba tuba na gaske kika nemi yafiyar ubangiji kika gyara rayuwarki se kiga komai ya wuce tamkar be taba faruwa ba".
Wani irin kuka ne ya kwace mata da seda zuciyar Malama Lawisa ta karye hawaye suka fara zubo mata itama.
"Wallahi Allah shine shaidata Umma ban aikata ba ba halina bane, bansan mena tsarewa mutane a duniya da a kullum suke bibiyata da sharri ba. Yanzu wane ne ze yarda dani? Waye ze wankeni daga wannan mugun zargin da aka jefani a ciki" Hadiza ta fada cikin tsananin kuka tamkar ranta ze fita, babu zato se ji sukayi daga bakin qofa ance
"Ni na yarda dake Hadiza kuma Ubangiji ze wanke ya kunyata maqaryata da masu munafunci".
Da sauri ta daga kai ta kalli inda take jiyo maganar, Khalil ne a tsaye, ba zata iya fassara yanayin dake kan fuskarsa ba ya qaraso cikin dakin wata Mace me tsananin kama dashi tana biye dashi a baya.
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 43
KHALIL
Cikin injin markada sumunti wayarsa ta subuce ta fada dalilin da ya saka ya kwana biyu kenan be kira gida ba haka idan an kirashi ba'a samunsa. A kwana na uku ya samu wata wayar ya siyi sabon layi ya dora dan baze iya swapping layukansa ba dole se ya dawi Nigeria se kawai ya siyi wani ya saka akan wayar yayi backup na numbobinsa ta Gmail.
Hajiya ya fara kira ita take gaya masa Jalila nata neman sa bata same shi ba ya kirata yaji dan zuwanta gidan kusan nawa tana tambayar Hajiyan koya kirata kamar dai akwai wata matsala yace toh ze kirata. Bayan sun gama magana da Hajiya ya kira Umaimah. Lafiya lau sukayi magana ko a murya be tsinci wani abu daze nuna akwai wata matsala ko wani abu ba, suka sha hirarsu yace tayi saving number da ita zeyi amfani kafin ya dawo ya maida wancan layin. Yaso ya gaya mata a kowanne lokaci daga gobe zata iya ganinsa dan ya gaji da zaman yayi kewarta sosai ammakuma so yakeyi ya shammaceta sedai kawai ya kira waya yace azo adauke shi daga Aiport shi yasa yayi shiru suka rabu suna nanatawa juna yanda kowanne yayi missing dan uwansa.
Ya manta shaf da kiran Jalila da Hajiya tace yayi yaci gaba da sabgoginsa se bayan Magriba yana masallaci ta kirashi, bata bari ko gaisuwa sunyi ba tace
"Khalil meyake faruwa, menene gaskiyar abinda matarka take yayatawa a gari?"
"Kinga ki nutsu kiyimun magana a hankali yanda zan fahimta, Bangane me kike magana akai ba, meya faru a ina kuma me take yadawa?" Shima ya jefa mata tambaya dan be fahimci inda kalamanta suka saka gaba ba. Se Jalilah taja numfashi kafin tace
"Kana ji ko, shekaran jiya matarka ta aika mana da wasu hotuna dukkanmu harda Hajiya, amma na saka Khalifa ya goge na wayar Hajiyan bata gani ba. Na kuma ce kar wanda ya gaya mata ballantana hankalinta ya tashi, yanzu ni abinda kawai nake so naji dagaske ne abinda ta fada ko kuwa qarya ne?"
Seda ta kwana biyu kafin ta farfado daga baccin dolen da likito ci suka ringa sakata, har sannan Malama Lawisa ce tareda ita tayi mata sannu sannanta taimaka mata tayi wanka da ruwa me zafi sosai ta gasa jikinta. Seda ta rama sallolin da ake binta a kowacce sujjadarta seta yiwa Allah kirari ta roqeshi daya kawo mata dauki cikin halin data tsinci kanta wanda har sannan bata tantance shi ba. Shayi ta hada mata tasha ta zuba mata abincin da Anty Bilkisu take kai musu a boye dan daga Mama har Yaya Isma'il babu wanda yabi sahunsu balle susan halin datake ciki. Bata cibatace ta qoshi, ta jingina kanta jikin pillow data saka mata ta rufe idanunta da suka qanqance saboda kumburinda fuskarta tayi tayi shiru bazatace ga abinda take tunani ba.
Gajiya Malama Lawisa tayi da shirun Hadizan ta numfasa tace
"Hadiza ki zalimci istigfari da hailala kinji, shiru ko tunani bazasu amfana miki komai ba kiyi ta neman taimakon Ubangiji Allahya bayyanar da gaskiyar wannan Al'amari".
Bude ido tayi dakyar ta kalli Malama Lawisan kafin cikin muryarta da bata fita tace
" Umma ki fitar dani daga duhun da nake ciki, bansan meya faru ba. Mun rabu da Mama lafiya yau dan kwanakin da suka wuce mun samu sabani har tayi fushi dani amma yau mun tashi lafiya dan ita tace mun na fita aiki ma.
Umma tunda na fita mutanr suke kallona suna fadar maganganu dana kasa gane kansu sannan an bani takaddar sallama daga aiki akan dalilin da bansani ba nima. Anty Bilki ta kirani tace nazo muka fita tareda ita daga nan Yaya yace muzo gida bansan komai daya faru ba se yanzu na ganni a Gadon Asibiti dan Allah Umma ki fahimtar dani ko gaya mun me na aikata da har Mama takeyin irin kalaman nan akaina tace ta barwa Duniya ni, menayi da yayi zafi harda na zama abar kallo da zunde a gurin mutane" ta qarasa fada muryarta na rawa alamar kuka.
Shiru Malama Lawisa tayi kamar ba zata ce komai ba kafin kuma ta miqe ta dakko wayarta dake jikin chaji ta dawo kusada Hadizan, hotunan ta bude mata tareda rubutun dayake tareda su ta miqa mata wayar Hadiza ta karba tana kallonsu daddaya har zuwa kan rubutun ta karanta idonta ya tsaya kyam akan rubutun tana sake maimaitawa a zuciyarta. Wayar ta miqa mata ta maida idonta ta kulle bayan data zame ta kwanta a zuciyarta tana maimaita Hasbunallahu wani'imal wakeel, Allahumma ajirnifimusibati wa'aklifni khairan minha" yinsu takeyi babu iyaka har seda taji wani hayaki daya lullube mata kwakwalwa ya washe,jirin daya fara dibarta daga kwance ya tsagaita mata kafinta bude idanunta da suka kada sukayi jajir lokaci daya ta kalli Malama Lawisa da itama ita take kallo tace
"Umma, yanzu Mama ta yarda da cewar ni yar Lesbian ce"
"Abin akwai rudarwa Hadiza, da ace fada mata akayi qila ta qaryata amma wadannan hotunan sune suka bada tabbacin abinda aka fada" Malama Lawisa ta fada Hadiza tayi saurin tareta da cewa
"Kema kin yarda kenan? Idan hakane me yasa zaki zauna dani, me yasa baku bari ya kasheni ba kowa ya huta da masifar da na jawo muku?" Ta fada tana kallo taze Malama ta girgiza kai tace
"Ni bazance naAmince ba saboda ina kyautata miki zaton bazaki aikata hakan ba amma a yanzu ba kowa ne ze iya tsayawa yayi dogon tunani ba, komai ana buqatar shaida ne kuma gata an samu kinga kuwa zeyi wahala kafin ka fahimtar da mutane gaskiya ko akasin haka akan wannan al'amari. Koma menene yanzu ba lokacin mayar da magana bane ki yi haquri ko samu lafiyarki ta daidaita idan yaso daga baya se a san abinda za'ayi. Koda ace dagske kina aikatawa idan kika tuba tuba na gaske kika nemi yafiyar ubangiji kika gyara rayuwarki se kiga komai ya wuce tamkar be taba faruwa ba".
Wani irin kuka ne ya kwace mata da seda zuciyar Malama Lawisa ta karye hawaye suka fara zubo mata itama.
"Wallahi Allah shine shaidata Umma ban aikata ba ba halina bane, bansan mena tsarewa mutane a duniya da a kullum suke bibiyata da sharri ba. Yanzu wane ne ze yarda dani? Waye ze wankeni daga wannan mugun zargin da aka jefani a ciki" Hadiza ta fada cikin tsananin kuka tamkar ranta ze fita, babu zato se ji sukayi daga bakin qofa ance
"Ni na yarda dake Hadiza kuma Ubangiji ze wanke ya kunyata maqaryata da masu munafunci".
Da sauri ta daga kai ta kalli inda take jiyo maganar, Khalil ne a tsaye, ba zata iya fassara yanayin dake kan fuskarsa ba ya qaraso cikin dakin wata Mace me tsananin kama dashi tana biye dashi a baya.
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 43
KHALIL
Cikin injin markada sumunti wayarsa ta subuce ta fada dalilin da ya saka ya kwana biyu kenan be kira gida ba haka idan an kirashi ba'a samunsa. A kwana na uku ya samu wata wayar ya siyi sabon layi ya dora dan baze iya swapping layukansa ba dole se ya dawi Nigeria se kawai ya siyi wani ya saka akan wayar yayi backup na numbobinsa ta Gmail.
Hajiya ya fara kira ita take gaya masa Jalila nata neman sa bata same shi ba ya kirata yaji dan zuwanta gidan kusan nawa tana tambayar Hajiyan koya kirata kamar dai akwai wata matsala yace toh ze kirata. Bayan sun gama magana da Hajiya ya kira Umaimah. Lafiya lau sukayi magana ko a murya be tsinci wani abu daze nuna akwai wata matsala ko wani abu ba, suka sha hirarsu yace tayi saving number da ita zeyi amfani kafin ya dawo ya maida wancan layin. Yaso ya gaya mata a kowanne lokaci daga gobe zata iya ganinsa dan ya gaji da zaman yayi kewarta sosai ammakuma so yakeyi ya shammaceta sedai kawai ya kira waya yace azo adauke shi daga Aiport shi yasa yayi shiru suka rabu suna nanatawa juna yanda kowanne yayi missing dan uwansa.
Ya manta shaf da kiran Jalila da Hajiya tace yayi yaci gaba da sabgoginsa se bayan Magriba yana masallaci ta kirashi, bata bari ko gaisuwa sunyi ba tace
"Khalil meyake faruwa, menene gaskiyar abinda matarka take yayatawa a gari?"
"Kinga ki nutsu kiyimun magana a hankali yanda zan fahimta, Bangane me kike magana akai ba, meya faru a ina kuma me take yadawa?" Shima ya jefa mata tambaya dan be fahimci inda kalamanta suka saka gaba ba. Se Jalilah taja numfashi kafin tace
"Kana ji ko, shekaran jiya matarka ta aika mana da wasu hotuna dukkanmu harda Hajiya, amma na saka Khalifa ya goge na wayar Hajiyan bata gani ba. Na kuma ce kar wanda ya gaya mata ballantana hankalinta ya tashi, yanzu ni abinda kawai nake so naji dagaske ne abinda ta fada ko kuwa qarya ne?"