Sashe 37
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Seda sukayi sallat Isha kafin su Ruman suka fara haramar tafiya dan shiru babu Angwaye, tana cikin yi musu magiyar kar su tafi su barta ita kadai su qara jira yanzu zasu zo Farida na masifar me yasa ita bazata kira Khalil din ta gaya masa zasu tafi ba se wani su zauna take cewa suka jiyo qarar bude Get.
A dakin suka barta suka koma palour Khalil suna zama su Khalil din suka shigo su hudu, Mansur, Mukhtar se Cousin dinsa Awwab. Rumasa'u ce ta fito musu da Umaiman data sha uban lullubi da laffayar data nade jikinta har fuska ko gani batayi se Ruman ce take mata jagora ta zaunar da ita akan two sittet inda Khalil ke zaune.
Basu wani bata lokaci ba bayan barkwanci da aka san kowanne abokan Ango da qawayen Amarya nayi daga nan Mansur ya bude musu taro da addu'a, sosai sukayi musu Nasiha da shaqarwari ta daidai matsayi irin nasu na Abokai Awwab ya rufe musu bayan da suka ajiyewa Amarya kedojin kayan siyan baki suka bawa qawayenta kudin kati kafin sukayiwa Amarya da Ango sallama kowa ya miqe aka fara haramar tafiya.
Umaimah bata taba zaton zataji irin abinda taji lokacin da suka fara barin palor suna mata sallama da fatan Alkhairi ba, shi kenan yanzu fa ita tazo ita da gidansu ko wani guri sedai yawo duk inda zataje ta dawo nan din dai nan zatazo ta shigo sabuwar rayuwa da bata da tabbacin a yanda zata zo mata.
Tana zaune tana tunanin taji motsin rufe qofar Khalil da yayi musu rakiyaz kamar munafuka ta dago ido ta saci kallonsa karaf suka hada ido gabanta ya yanke ya fadi, fuskar sa a dinke ga wanu kallon da taga yana jifanta dashi data kasa fassara kona menene gashi kamar wadda ya sakawa glue ta kasa janye idonta daga nashi.
"Zo" ya fada yana kallonta, seta miqe jiki babu laka ta nufeshi, hannu ya bude mata bata bata lokaci ba ta fada jikinsa ya mayar da hannun ya rufe. Wata irin runguma yayi mata da seda taji kamar ze hade mata qasusuwan jikinta tayi yar qara saboda taji zafi dagaske, rabata yayi da jikinsa fuskarsa dauke da murmushin da yau ta kira dana mugunta yace
"Na dena bata yawun bakina yanzu ian da hanyoyi da yawa da zan hukuntaki yarinya karki fasa rashin ji" kafin ta samu damar cewa wani abu ya sake sakata a jikinsa tareda hade bakinsu ya shiga mata wani kalar kiss daya sa taji kamar hankalinta ze bar jikinta.
Abu biyu ne suka dirar mata lokaci daya, na farko tsoron sabon Al'amarin daya risketa san a rayuwarta babu wani Da Namiji daya taba rungumarta kamar haka balle har ya kai ga kissinga nata. Duk rashin kunyarta da fitsara ta wannan bangaren babu ita a lissafi, bata yarda da Namiji ya tabata ba koda cikin kuskure ne se tayi maka tas balle ka aikata mata hakan a cikin sani ranar me rabasu se Allah.
A cikin samarin da tayi daman Alqasim ne me halin son taba jikin mace shima tunda tayi masa kadan daga haukanta ya kiyayeta se gashi yau Khalil ya fara dora mata karatun da ba'a kowacce makaranta ake koyashi ba.
Bata ankare daya warware mata laffayar dake jikinta ba seda taji su warwas a qasa, zip din rigarta da taji yana lalube ya sakata dawowa hayyacinta ta tureshi zuciyarta na tsalle kamar zata fito tsabar yanda ta tsorata ga Labbanta da lokaci daya suka dauki zugi na rashin sabo da abinda suka gamu dashi yau ji take kamar harshenta ma ciwon yake, dakyar ta ja jikinta ta takure a jikin kujera inda Gogan ya kwanta shiru kamar wanda ruwa ya cinye kusan minti biyar kafin ya yunqura ya tashi zaune, yanda Umaimah taga fuskarsa ta qara tsorata, wani irin jaa da idonsa sukayi suka qanqance gaba daya ta tafi tunanin maganar da Halima ta gaya mata da tace masu shiru shirun nanirin Khalil idansuka kama mace seta gane kurenta.
"Kuka kuma me akayi miki?" Ya fada cikin dasashshiyar murya kamar wanda yasha kayan maye se Umaimah ta kai hannu idonta ta shafa taji danshi kuwa ashe kuka take ita bata ma sani ba, hannu yakai ze taba ta ta zabura yanda tayin dole ta saka Khalil dariyar da be shirya ba yace
"Rekax, ba abinda zanyi miki yunwa nakeji sosai ki bani abinci naci".
A dari ta miqe ta tafi luu zata fadi saboda skirt dinta daya harde ta, "yah subhanallahi" ta fada a fili ta shiga tattaro skirt samata zuge kafainta mayar da zip dinrigar daya fara zugewa shima, toh wai duk a yaushe hakan ta faru ne?
Laffayarta ta sake tattarowa tana so ta daura amma rawar da jikinta yakeyi yasa ta kasa Khalildaya jingina da kujera kawai yana kallonta kamar ya samu TV ya miqe dakyar ya qarasa bayanta, Laffayar ya karbe ya dora kansa a wuyanta, cikin kunnenta ya rada mata
"It is just me and you, lullubin me kike nema? Ki barni na kalli baiwar da Allah yayi mun Babe"
Ai gaba daya ya idasa wargaza mata yar nutsuwar da tayi mata saura a jiki, yanda take wani abu kamar wadda Shocking ya kama ya sakashi dariya sosai, jan ta yayi ya zaunar da ita akan kujera kafin ya shiga kwashe ledojin da suka shigo dasu ya fita dasu kitchen.
Seda ya fitar da komai ya sakashi a inda ya kamata kafin ya daurayo plates da cups da duk abinda zasu buqata ya sake komawa palour har sannan Amarya Umaimah na nan zaune ta dai nemo dankwalinta ta lullube kanta zuwa qirji dashi.
"Oya come lets eat" ya fada bayan daya gama juye gasashshiyar kaza a plate dayan kuma ya zuba tsire, ga qatuwar robar yoghurt ya ajiye musu a gefe da lemon exotic be tsaya bata lokaci ba ya fara aikawa cikinsa dan rabonsa da abinci tun safe.
Ganin yayi loma biyu bata sakko ba ya waiwaya ya kalleta yace
"Umaimah sakko mana"
"Ni na qoshi bana jin yunwa" ta fada a hankali, se ya saki murmushi yace
"Gara ki sakko kici ko bakya jin yunwa saboda ki qara samun qarfin daukata" ya qarasa yana kashe mata ido seta saki baki galala kamar lefen sakara kawai tana kallonsa, kai itafa Khalil ya fara bata mamaki yanzu duk kunyar nan tasa da shiru shiru ina suka tafi da ze ringa mata abubuwa haka yana zaro zance?
Naman daya kawo bakinta ya dawo da ita tunanin data tafi, ba yanda ta iya dole ya sakata ta sakko suka ci naman, dadin daya mata se gashi bata san lokacin da suka cinye kazar tas ba dan itaka kura ce ta gaske.
"Da kina noqewa gashi nan kin tashi da kazar ni ko ci ma banyi ba" ya fada cikin sigar tsokana seta sunkuyar da kai dan taji kunyar yanda ta zage taci naman.
Plate din tsiren ya tura mata tace ta qoshi, ya cika cup taf da madara ya bata ba yanda ta iya swda ta shanye ta ajiye masa kafin yana murmushi yace
"Good girl, yanzu se muje muyi wanka muyi sallah ko? Kinsan Ibadah bata yuwuwa se ciki ya dauka" ya fada yana shafa cikinsa.
Kwanukan ta fara hadawa ya dakatar da ita, dakansa ya sake kwashe komai ya fita dasu abinda basu cinye ba ya saka a fridge ya dauko qaramin akwati daga motarsa kafin ya sake tofe ko ina da addu'a kafin ya shiga ya kulle qofar palour gaba daya.
Be tarar da Umaimah a palour ba ta tattara yanata ya nata ta shige daki. Dakin da yake tunanin nata ya tura ya shiga tana tsaye tana cire kaya jin shigowarsa ta durqushe qasa da sauri tareda sakin ihul tana janyo Towel din data ajiye akan gado dan ta rigada ta cire skirt da rigar, Bra jikinta take ballewa.
"Duk ki gama boye boyen yarinya zakizo hannuna" ya fada yana ajiye mata ledar daya dakko kafin ya fita yaja mata qofar dakin.
Ajiyar zuciya ta sauke ta tashi da sauri ta murzawa qofar key.
Wanka tayo hade da Alwala ta shirya a nutse kamar yanda Anty Hafsa ta karanta musu. Ledar daya ajiye ta jawo ta bude, wata hadaddiyar rigar bacci ce kalar ja me jikin silk, yanda ta dagata tasan da kadan zata wuce mata mazaunai, hannun vest ne da ita ga qirjin ta da akayi da Lace tasan babu abinda zata kare seta ajiye tana cewa
"Tabdi ni zan saka wannan abun ma kenan? Yanzu kuma idan ban saka ba se yaji haushi, bari na saka sena dora Hijabi akai" ita kadai tayi kidanta tayi rawarta.
Sanda ta saka rigar ita kanta juyawa ta ringayi tana kallon kanta, tayi mata kyau ta kuma karbi jikinta, bugun qofar da taji yanayi ya sakat saurin rarumar Hijab ta saka kamar mara gaskiya ta bude qofar.
"Muje" ya fada bayan daya shaqi daddadan qamshin da dakin yakeyi, ya nuna mata qofa tayi gaba yana binta a baya zuciyarta kamar zata fito waje saboda tsorio.
Dakin da yake mazaunin nasa suka shiga, se taga gadon ciki har yafi na dakinta ma kyau ta tura baki tana qarewa dakin kallo
"Lafiya" ya fada yana kama hannunta, seda ta kuna shagwabe fuska kafin tace
"Gani nayi gadonka yafi nawa kyau"
"Gadon mu dai, nan shine dakin mu ni da Umaimatah" ya fada yana yi mata peck a baki ta sunkyar da kai dan ita fa kunya abun yake bata.
Sallah yaja su raka'a biyu bayan sun idar ya dafa kanta ya yi musu addu'a, duk tambayoyin daya kamata yayi mata akan addini ya mata kuma Alhamdulillah ta bashi amsa daidai saninta bayan sun shafa addu'ar yace ta hau gado ta kwanta shi kuma ya fice daga dakin, kusan minti biyar da fitarsa har idonta ya fara rufewa saboda dagaske ta gaji tana buqatar hutu taji an turo qofar.
A dakin suka barta suka koma palour Khalil suna zama su Khalil din suka shigo su hudu, Mansur, Mukhtar se Cousin dinsa Awwab. Rumasa'u ce ta fito musu da Umaiman data sha uban lullubi da laffayar data nade jikinta har fuska ko gani batayi se Ruman ce take mata jagora ta zaunar da ita akan two sittet inda Khalil ke zaune.
Basu wani bata lokaci ba bayan barkwanci da aka san kowanne abokan Ango da qawayen Amarya nayi daga nan Mansur ya bude musu taro da addu'a, sosai sukayi musu Nasiha da shaqarwari ta daidai matsayi irin nasu na Abokai Awwab ya rufe musu bayan da suka ajiyewa Amarya kedojin kayan siyan baki suka bawa qawayenta kudin kati kafin sukayiwa Amarya da Ango sallama kowa ya miqe aka fara haramar tafiya.
Umaimah bata taba zaton zataji irin abinda taji lokacin da suka fara barin palor suna mata sallama da fatan Alkhairi ba, shi kenan yanzu fa ita tazo ita da gidansu ko wani guri sedai yawo duk inda zataje ta dawo nan din dai nan zatazo ta shigo sabuwar rayuwa da bata da tabbacin a yanda zata zo mata.
Tana zaune tana tunanin taji motsin rufe qofar Khalil da yayi musu rakiyaz kamar munafuka ta dago ido ta saci kallonsa karaf suka hada ido gabanta ya yanke ya fadi, fuskar sa a dinke ga wanu kallon da taga yana jifanta dashi data kasa fassara kona menene gashi kamar wadda ya sakawa glue ta kasa janye idonta daga nashi.
"Zo" ya fada yana kallonta, seta miqe jiki babu laka ta nufeshi, hannu ya bude mata bata bata lokaci ba ta fada jikinsa ya mayar da hannun ya rufe. Wata irin runguma yayi mata da seda taji kamar ze hade mata qasusuwan jikinta tayi yar qara saboda taji zafi dagaske, rabata yayi da jikinsa fuskarsa dauke da murmushin da yau ta kira dana mugunta yace
"Na dena bata yawun bakina yanzu ian da hanyoyi da yawa da zan hukuntaki yarinya karki fasa rashin ji" kafin ta samu damar cewa wani abu ya sake sakata a jikinsa tareda hade bakinsu ya shiga mata wani kalar kiss daya sa taji kamar hankalinta ze bar jikinta.
Abu biyu ne suka dirar mata lokaci daya, na farko tsoron sabon Al'amarin daya risketa san a rayuwarta babu wani Da Namiji daya taba rungumarta kamar haka balle har ya kai ga kissinga nata. Duk rashin kunyarta da fitsara ta wannan bangaren babu ita a lissafi, bata yarda da Namiji ya tabata ba koda cikin kuskure ne se tayi maka tas balle ka aikata mata hakan a cikin sani ranar me rabasu se Allah.
A cikin samarin da tayi daman Alqasim ne me halin son taba jikin mace shima tunda tayi masa kadan daga haukanta ya kiyayeta se gashi yau Khalil ya fara dora mata karatun da ba'a kowacce makaranta ake koyashi ba.
Bata ankare daya warware mata laffayar dake jikinta ba seda taji su warwas a qasa, zip din rigarta da taji yana lalube ya sakata dawowa hayyacinta ta tureshi zuciyarta na tsalle kamar zata fito tsabar yanda ta tsorata ga Labbanta da lokaci daya suka dauki zugi na rashin sabo da abinda suka gamu dashi yau ji take kamar harshenta ma ciwon yake, dakyar ta ja jikinta ta takure a jikin kujera inda Gogan ya kwanta shiru kamar wanda ruwa ya cinye kusan minti biyar kafin ya yunqura ya tashi zaune, yanda Umaimah taga fuskarsa ta qara tsorata, wani irin jaa da idonsa sukayi suka qanqance gaba daya ta tafi tunanin maganar da Halima ta gaya mata da tace masu shiru shirun nanirin Khalil idansuka kama mace seta gane kurenta.
"Kuka kuma me akayi miki?" Ya fada cikin dasashshiyar murya kamar wanda yasha kayan maye se Umaimah ta kai hannu idonta ta shafa taji danshi kuwa ashe kuka take ita bata ma sani ba, hannu yakai ze taba ta ta zabura yanda tayin dole ta saka Khalil dariyar da be shirya ba yace
"Rekax, ba abinda zanyi miki yunwa nakeji sosai ki bani abinci naci".
A dari ta miqe ta tafi luu zata fadi saboda skirt dinta daya harde ta, "yah subhanallahi" ta fada a fili ta shiga tattaro skirt samata zuge kafainta mayar da zip dinrigar daya fara zugewa shima, toh wai duk a yaushe hakan ta faru ne?
Laffayarta ta sake tattarowa tana so ta daura amma rawar da jikinta yakeyi yasa ta kasa Khalildaya jingina da kujera kawai yana kallonta kamar ya samu TV ya miqe dakyar ya qarasa bayanta, Laffayar ya karbe ya dora kansa a wuyanta, cikin kunnenta ya rada mata
"It is just me and you, lullubin me kike nema? Ki barni na kalli baiwar da Allah yayi mun Babe"
Ai gaba daya ya idasa wargaza mata yar nutsuwar da tayi mata saura a jiki, yanda take wani abu kamar wadda Shocking ya kama ya sakashi dariya sosai, jan ta yayi ya zaunar da ita akan kujera kafin ya shiga kwashe ledojin da suka shigo dasu ya fita dasu kitchen.
Seda ya fitar da komai ya sakashi a inda ya kamata kafin ya daurayo plates da cups da duk abinda zasu buqata ya sake komawa palour har sannan Amarya Umaimah na nan zaune ta dai nemo dankwalinta ta lullube kanta zuwa qirji dashi.
"Oya come lets eat" ya fada bayan daya gama juye gasashshiyar kaza a plate dayan kuma ya zuba tsire, ga qatuwar robar yoghurt ya ajiye musu a gefe da lemon exotic be tsaya bata lokaci ba ya fara aikawa cikinsa dan rabonsa da abinci tun safe.
Ganin yayi loma biyu bata sakko ba ya waiwaya ya kalleta yace
"Umaimah sakko mana"
"Ni na qoshi bana jin yunwa" ta fada a hankali, se ya saki murmushi yace
"Gara ki sakko kici ko bakya jin yunwa saboda ki qara samun qarfin daukata" ya qarasa yana kashe mata ido seta saki baki galala kamar lefen sakara kawai tana kallonsa, kai itafa Khalil ya fara bata mamaki yanzu duk kunyar nan tasa da shiru shiru ina suka tafi da ze ringa mata abubuwa haka yana zaro zance?
Naman daya kawo bakinta ya dawo da ita tunanin data tafi, ba yanda ta iya dole ya sakata ta sakko suka ci naman, dadin daya mata se gashi bata san lokacin da suka cinye kazar tas ba dan itaka kura ce ta gaske.
"Da kina noqewa gashi nan kin tashi da kazar ni ko ci ma banyi ba" ya fada cikin sigar tsokana seta sunkuyar da kai dan taji kunyar yanda ta zage taci naman.
Plate din tsiren ya tura mata tace ta qoshi, ya cika cup taf da madara ya bata ba yanda ta iya swda ta shanye ta ajiye masa kafin yana murmushi yace
"Good girl, yanzu se muje muyi wanka muyi sallah ko? Kinsan Ibadah bata yuwuwa se ciki ya dauka" ya fada yana shafa cikinsa.
Kwanukan ta fara hadawa ya dakatar da ita, dakansa ya sake kwashe komai ya fita dasu abinda basu cinye ba ya saka a fridge ya dauko qaramin akwati daga motarsa kafin ya sake tofe ko ina da addu'a kafin ya shiga ya kulle qofar palour gaba daya.
Be tarar da Umaimah a palour ba ta tattara yanata ya nata ta shige daki. Dakin da yake tunanin nata ya tura ya shiga tana tsaye tana cire kaya jin shigowarsa ta durqushe qasa da sauri tareda sakin ihul tana janyo Towel din data ajiye akan gado dan ta rigada ta cire skirt da rigar, Bra jikinta take ballewa.
"Duk ki gama boye boyen yarinya zakizo hannuna" ya fada yana ajiye mata ledar daya dakko kafin ya fita yaja mata qofar dakin.
Ajiyar zuciya ta sauke ta tashi da sauri ta murzawa qofar key.
Wanka tayo hade da Alwala ta shirya a nutse kamar yanda Anty Hafsa ta karanta musu. Ledar daya ajiye ta jawo ta bude, wata hadaddiyar rigar bacci ce kalar ja me jikin silk, yanda ta dagata tasan da kadan zata wuce mata mazaunai, hannun vest ne da ita ga qirjin ta da akayi da Lace tasan babu abinda zata kare seta ajiye tana cewa
"Tabdi ni zan saka wannan abun ma kenan? Yanzu kuma idan ban saka ba se yaji haushi, bari na saka sena dora Hijabi akai" ita kadai tayi kidanta tayi rawarta.
Sanda ta saka rigar ita kanta juyawa ta ringayi tana kallon kanta, tayi mata kyau ta kuma karbi jikinta, bugun qofar da taji yanayi ya sakat saurin rarumar Hijab ta saka kamar mara gaskiya ta bude qofar.
"Muje" ya fada bayan daya shaqi daddadan qamshin da dakin yakeyi, ya nuna mata qofa tayi gaba yana binta a baya zuciyarta kamar zata fito waje saboda tsorio.
Dakin da yake mazaunin nasa suka shiga, se taga gadon ciki har yafi na dakinta ma kyau ta tura baki tana qarewa dakin kallo
"Lafiya" ya fada yana kama hannunta, seda ta kuna shagwabe fuska kafin tace
"Gani nayi gadonka yafi nawa kyau"
"Gadon mu dai, nan shine dakin mu ni da Umaimatah" ya fada yana yi mata peck a baki ta sunkyar da kai dan ita fa kunya abun yake bata.
Sallah yaja su raka'a biyu bayan sun idar ya dafa kanta ya yi musu addu'a, duk tambayoyin daya kamata yayi mata akan addini ya mata kuma Alhamdulillah ta bashi amsa daidai saninta bayan sun shafa addu'ar yace ta hau gado ta kwanta shi kuma ya fice daga dakin, kusan minti biyar da fitarsa har idonta ya fara rufewa saboda dagaske ta gaji tana buqatar hutu taji an turo qofar.