Sashe 88
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kuma koda ace ka aureta be zama lallai ka iyayin adalci a tsakaninsu ba, idan auran kake so dagaske ka bari ka samu wadda soyayyarta tayi takara data Umaimah a zuciyarka idan ba haka ba yanda kake Son matar nan kake tsoronta duk wadda ta shigo gidanka bayan ita wahala kawai zata sha".
"Kema bakya goyon bayan maganar kenan?" Khalil ya tambayeta fuska babu walwa kafin tayi magana yaci gaba da cewa
"Ni wallahi tsoron hakkinta ya kamani nakeyi na san soyayya nasan zafinta, bakiga irin Kukan da takeyimun ba jiya tana nanata tana sona naji tausayinta sosai"
"Tausayinta kakeyi ba Son ta ba Khalil, idan kuwa hakane ka barta kayi mata Addu'a Allah ya bata wanda ya fika dan bata da gurbi a zuciyarka Umaimah ta gine duka filayen sedai idan rusau za'ayi" Jalila ta fada cikin tsokana a zuciyarta tana sake auna maganar Khalil din, ita dai a iya tata Basirar abinda ta gani kenan, ba son hadiza yakeyi ba tausayinta yake kuma fushin Umaimah ne ya saka shi harya fara kulata, ko a yanzun bata raba daya biyu bata masa rai tayi shiyasa har yake tunanin yayi auran.
Tattaunawa suka cigaba dayi akan Abubuwan da suka shafesu har suka gangara batun gidansu daze siya da yanda yake so yayi dashi, be bar gidan ba se gurin qarfe uku na rana shima saboda Mansur ya kirashi yana so su hadu ya tafi bayan ya cikata da Alkhairin dayaje mata dashi tanata godiya, suna son dan uwan nasu saboda yanda yake sonsu.
Maganar da sukayi da Jalila ta saka ya qara ja baya da Hadiza kuma ya yarda dagasken ba son ta yakeyi ba tausayine da kuma huce takaici da yaso yayi da ita amma dukda haka yana tausaya mata, kullum cikin rarrashinta yake da gaya mata cewar ta fawwalawa Allah idan hat ya qaddara zasuyi aure zasuyi a sanda yaso.
Data matsa masa akan Yayanta yace yana son ganinsa ranar ya haqura yaje, be boye masa komai ba ya gaya masa uzurinshi ya kuma fahimce shi yayi musu fatan Alkhairi idan Hadiza matarsa ce Allah ya tabbatar, bayan ya gama da Yayan ya turo masa ita sukayi magana, kamar ze zubda Hawayen tausayinta saboda yanda duk ta rame dalilin damuwar da ta saka kanta a ciki. Haquri ya bata tateda lallashi, yace mata baze ce ta jirashi ba, amma idan da rabon aure a tsakaninsu yana fatan Allah ya matso musu dashi kusa sannan ya roqeta da suci gaba da gaisawa idan tana ganin babu matsala tace zatayi tunani haka suka rabu rabuwar da yake ganin sunyi ta kenan shida ita.
Ciwon kai da jirin da suka matsawa Umaimah ya saka dole sukaje Asibiti wata ranar Litinin, bayan likitan yayi mata yan tambayoyi ya auna jininta ya rubuta mata magunguna akan taje tasha idan bata samu afuwa ba su sake komawa. A hanya Khalil ya ringa mata fadan rashin bacci da wuni da takeyi akan waya dan hatta idonta jini ya kwanta shiyasa likitan be kawo tunanin kowanne ciwo ba yace rashin bacci ne ta ringa samun isashshenhutu suna tafe ta tunzura baki gaba saboda fadan da yake mata kai tsaye gidan su ya kaita, idan da Umaimah tasan can ze ajiye ta yasan bazata yarda ba dan tunda ta gudo kamar yanda Anty ta fada bata sake komawa ba.
A tsaitsaye suka gaisa yayiwa Mama bayanin bata da lafiya daga Asibiti suke, ya qarasa da cewa
"Dan Allah Mama ki saka mata ido ta samu tayi bacci karta zauna danne dannen waya"
"Uhm abin nata har ya kai ya saka mata ciwo kenan ko, jiyan nan naji Salman yana maganar tsakar dare tayi masa magana akan yaje zata aike shi seda Safe yaga saqon ya duba lokaci yake cewa Ashe Umaimah bata dena kaiwa dare tana chatting ba toh Allah ya shirya" tayi masa fatan Alkhairi ya wuce Umaimah dai tunda ta shige daki tayi luf, da mama ta tashi yi mata tsiya wayar gaba daya ta kwace, Mu'ayyad daman suna shiga yara suka dauke shi dan haka tana cin abinci tasha magungunan tana nan zaune shiru Mama nata shige da ficenta kota kanta bata bi ba baccin dole ya dauketa saboda magungunan data sha.
Da suka koma gida kuwa yasha mita yayi mata banza dan kanta tayi shiru, doka ya kafa mata ta bacci qarfe goma kuma ta kashe wayarta ta bashi. Yanda ya hade fuska yana gaya mata dokar dole ta amsa a lokacin dan yanzu lallabashi takeyi bata so nan kusa ace an sake samun wata matsalar musamman da take da buqata a gurinsa so take a kwana biyu komai yayi daidai ta nemi abinda take so.
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 38
Hotunane su fi guda Ashirin nashi da Hadiza a gurare daban daban da suke haduwa. Ba hotunan ne suka tayar masa da hankali ba, aa yanayin daukarsu ne da ko kusa ko alama besan a lokacin da akayi hakan ba dan yawancin hotunan sun nunashi ne rungume da Hadizan ko kuma tana kwance a jikinsa.
Video dayayi zargin an dauke su a ranar nan shine na qarshe, wata irin faduwar gaba ta ziyarceshi lokacin da ya kunna vice yana kallo, tabbas ya riqe Hadiza a jikinsa saboda gudun karta fadi ya sakata a mota sannan ya ranqwafa kanta yana mata magana amma a yaushe har ya sumbaceta dan shine abinda yake gani a video qarara gashinan yana Kissing Hadizan baki da baki.
"Innalillahi wa'innq ilaihi raji'un" ya fada a fili yana miqewa tsaye, wacece ko wanene wannan? Me suke nema a gurinsa da suke neman wargaza masa rayuwa tayi masa sharri ta zubar masa da mutunchi a idon masu ganin girmansa dan wannan ya zarce yaji tsoron Umaimah ta gani, idan duniya taga wadannan hotunan me zatayi tunani akansa saboda dukkansu an daukesu ne a cikin mutane kuma yake aikata hakan me za'ayi zargin yana yi idan ya kebe inda babu me ganinsa se Allah?.
Qarar wayarsa ce alamar shigowar saqo ta katseshi ya zabura ya duba,
"Nasan zuwa yanzu kaga saqona, shin ka shirya magana dani ko kuwa na turasu inda dolenka ka magantu idan sun isa?" Abinda aka rubuta a saqon kenan yana gama karantawa be jira komai ba ya dannan kiran layin.
Qofar Office dinsa yaje ya rufe dan a halin da yake ciki yana da buqatar kadaici ko ze samu ya warware abinda yake ciki.
"Nasan dole zaka kira ai dan bazaka so Matarka tayi katari da wadannan Hotunan ba, Uhm Hajiya Umaimah iyayen kishi, ko yaya zata kaya idan tasan mijinta yana neman mata a waje?" Aka fada bayan da aka daga wayar kafin yayi magana taci gaba da cewa
"Malam Khalil, buqatata ba wata me wahala bace amincewarka kawai nake nema amma fa idan ka sauqaqawa kanka"
"Khausar" ya fada cikin wani sauti me nuna bacin rai da kuma tashin hankalin da yake ciki seta kwashe da dariya tace
"Ya akayi kayi saurin gane nice? Koda yake wannan bashi da amfani, yanzu ka shirya muyi magana ko na qara maka lokaci ka sake kallon hotunan da kyau kayi tunanin abinda zan iya aikatawa dasu?"
"Kema bakya goyon bayan maganar kenan?" Khalil ya tambayeta fuska babu walwa kafin tayi magana yaci gaba da cewa
"Ni wallahi tsoron hakkinta ya kamani nakeyi na san soyayya nasan zafinta, bakiga irin Kukan da takeyimun ba jiya tana nanata tana sona naji tausayinta sosai"
"Tausayinta kakeyi ba Son ta ba Khalil, idan kuwa hakane ka barta kayi mata Addu'a Allah ya bata wanda ya fika dan bata da gurbi a zuciyarka Umaimah ta gine duka filayen sedai idan rusau za'ayi" Jalila ta fada cikin tsokana a zuciyarta tana sake auna maganar Khalil din, ita dai a iya tata Basirar abinda ta gani kenan, ba son hadiza yakeyi ba tausayinta yake kuma fushin Umaimah ne ya saka shi harya fara kulata, ko a yanzun bata raba daya biyu bata masa rai tayi shiyasa har yake tunanin yayi auran.
Tattaunawa suka cigaba dayi akan Abubuwan da suka shafesu har suka gangara batun gidansu daze siya da yanda yake so yayi dashi, be bar gidan ba se gurin qarfe uku na rana shima saboda Mansur ya kirashi yana so su hadu ya tafi bayan ya cikata da Alkhairin dayaje mata dashi tanata godiya, suna son dan uwan nasu saboda yanda yake sonsu.
Maganar da sukayi da Jalila ta saka ya qara ja baya da Hadiza kuma ya yarda dagasken ba son ta yakeyi ba tausayine da kuma huce takaici da yaso yayi da ita amma dukda haka yana tausaya mata, kullum cikin rarrashinta yake da gaya mata cewar ta fawwalawa Allah idan hat ya qaddara zasuyi aure zasuyi a sanda yaso.
Data matsa masa akan Yayanta yace yana son ganinsa ranar ya haqura yaje, be boye masa komai ba ya gaya masa uzurinshi ya kuma fahimce shi yayi musu fatan Alkhairi idan Hadiza matarsa ce Allah ya tabbatar, bayan ya gama da Yayan ya turo masa ita sukayi magana, kamar ze zubda Hawayen tausayinta saboda yanda duk ta rame dalilin damuwar da ta saka kanta a ciki. Haquri ya bata tateda lallashi, yace mata baze ce ta jirashi ba, amma idan da rabon aure a tsakaninsu yana fatan Allah ya matso musu dashi kusa sannan ya roqeta da suci gaba da gaisawa idan tana ganin babu matsala tace zatayi tunani haka suka rabu rabuwar da yake ganin sunyi ta kenan shida ita.
Ciwon kai da jirin da suka matsawa Umaimah ya saka dole sukaje Asibiti wata ranar Litinin, bayan likitan yayi mata yan tambayoyi ya auna jininta ya rubuta mata magunguna akan taje tasha idan bata samu afuwa ba su sake komawa. A hanya Khalil ya ringa mata fadan rashin bacci da wuni da takeyi akan waya dan hatta idonta jini ya kwanta shiyasa likitan be kawo tunanin kowanne ciwo ba yace rashin bacci ne ta ringa samun isashshenhutu suna tafe ta tunzura baki gaba saboda fadan da yake mata kai tsaye gidan su ya kaita, idan da Umaimah tasan can ze ajiye ta yasan bazata yarda ba dan tunda ta gudo kamar yanda Anty ta fada bata sake komawa ba.
A tsaitsaye suka gaisa yayiwa Mama bayanin bata da lafiya daga Asibiti suke, ya qarasa da cewa
"Dan Allah Mama ki saka mata ido ta samu tayi bacci karta zauna danne dannen waya"
"Uhm abin nata har ya kai ya saka mata ciwo kenan ko, jiyan nan naji Salman yana maganar tsakar dare tayi masa magana akan yaje zata aike shi seda Safe yaga saqon ya duba lokaci yake cewa Ashe Umaimah bata dena kaiwa dare tana chatting ba toh Allah ya shirya" tayi masa fatan Alkhairi ya wuce Umaimah dai tunda ta shige daki tayi luf, da mama ta tashi yi mata tsiya wayar gaba daya ta kwace, Mu'ayyad daman suna shiga yara suka dauke shi dan haka tana cin abinci tasha magungunan tana nan zaune shiru Mama nata shige da ficenta kota kanta bata bi ba baccin dole ya dauketa saboda magungunan data sha.
Da suka koma gida kuwa yasha mita yayi mata banza dan kanta tayi shiru, doka ya kafa mata ta bacci qarfe goma kuma ta kashe wayarta ta bashi. Yanda ya hade fuska yana gaya mata dokar dole ta amsa a lokacin dan yanzu lallabashi takeyi bata so nan kusa ace an sake samun wata matsalar musamman da take da buqata a gurinsa so take a kwana biyu komai yayi daidai ta nemi abinda take so.
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 38
Hotunane su fi guda Ashirin nashi da Hadiza a gurare daban daban da suke haduwa. Ba hotunan ne suka tayar masa da hankali ba, aa yanayin daukarsu ne da ko kusa ko alama besan a lokacin da akayi hakan ba dan yawancin hotunan sun nunashi ne rungume da Hadizan ko kuma tana kwance a jikinsa.
Video dayayi zargin an dauke su a ranar nan shine na qarshe, wata irin faduwar gaba ta ziyarceshi lokacin da ya kunna vice yana kallo, tabbas ya riqe Hadiza a jikinsa saboda gudun karta fadi ya sakata a mota sannan ya ranqwafa kanta yana mata magana amma a yaushe har ya sumbaceta dan shine abinda yake gani a video qarara gashinan yana Kissing Hadizan baki da baki.
"Innalillahi wa'innq ilaihi raji'un" ya fada a fili yana miqewa tsaye, wacece ko wanene wannan? Me suke nema a gurinsa da suke neman wargaza masa rayuwa tayi masa sharri ta zubar masa da mutunchi a idon masu ganin girmansa dan wannan ya zarce yaji tsoron Umaimah ta gani, idan duniya taga wadannan hotunan me zatayi tunani akansa saboda dukkansu an daukesu ne a cikin mutane kuma yake aikata hakan me za'ayi zargin yana yi idan ya kebe inda babu me ganinsa se Allah?.
Qarar wayarsa ce alamar shigowar saqo ta katseshi ya zabura ya duba,
"Nasan zuwa yanzu kaga saqona, shin ka shirya magana dani ko kuwa na turasu inda dolenka ka magantu idan sun isa?" Abinda aka rubuta a saqon kenan yana gama karantawa be jira komai ba ya dannan kiran layin.
Qofar Office dinsa yaje ya rufe dan a halin da yake ciki yana da buqatar kadaici ko ze samu ya warware abinda yake ciki.
"Nasan dole zaka kira ai dan bazaka so Matarka tayi katari da wadannan Hotunan ba, Uhm Hajiya Umaimah iyayen kishi, ko yaya zata kaya idan tasan mijinta yana neman mata a waje?" Aka fada bayan da aka daga wayar kafin yayi magana taci gaba da cewa
"Malam Khalil, buqatata ba wata me wahala bace amincewarka kawai nake nema amma fa idan ka sauqaqawa kanka"
"Khausar" ya fada cikin wani sauti me nuna bacin rai da kuma tashin hankalin da yake ciki seta kwashe da dariya tace
"Ya akayi kayi saurin gane nice? Koda yake wannan bashi da amfani, yanzu ka shirya muyi magana ko na qara maka lokaci ka sake kallon hotunan da kyau kayi tunanin abinda zan iya aikatawa dasu?"