Sashe 94
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Sesai idan me?" Shema ta fada tana kallonta,
"Shine ma wallahi, wani Waiter yazo daukar kwano wayar ta fadi ya miqomun sedai idan shiya musanya mun da tasa" Khausar ta fada kamar zatayi kuka. Dariya Shema tayi tace
"Na yarda dai Khausar baki da wayo, haka nan ze chanza miki wayane sedai idan saka shi aka yi gaba daya abin Set up ne kinga ke baki samu biyan buqata ba ya kwace wayar gaba daya, da ace kin ajiye a wani gurin nema da sauqi se ki godewa Allah da ya baki wata kuma kamar ma babbar taki ce kinga Asarar tazo miki da sauqi sorry babe" Ta qarasa tana fashewa da dariya se ganin hawaye tayi sha suna bin fuskar Khausar ta kuwa samu ta ringa tuntsira mata dariya kamar mahaukaciya.
"Yanzu duk abinda nayi ya tashi a banza kenan babu biyan buqata se wahakar banza dana sha" Khausar ta fada cikin kuka se Shema ta tsagaita dariyarta tace
"Maganin mara jin shawara kenan, ba yanda banyi dake baki samu wani gurin ki ajiye copy kikace Aa, idanma ni baki yarda dani ba nace ki siyi Flash ki saka a ciki duk kikaqa gashi yanzu baki ga tsuntsu baki ga tarko"
"Wlh banzan yarda ba zuwa zanyi na gaya masa nasan me yayi ya bani wayata ko na kai qararsa" Khausar din ta fada tana miqewa tsaye se Shema ta dakatar da ita da cewa
"Ki tabbata kin shirya tafiya kurkuku dan yanzu na tabbata idan ma qararki zeyi yana da duk wasu hujjoji a hannunsa karki manta wayarki sukutum ce a hannunsa, duk wani sirri ba naki ba har shi wanda ya hada abin yanzu yasan ko waye, bari ma na kira Dini na gaya masa yayi ta kansa a garin wawancinki kin tona muku Asiri" ta fada tana janyo wayarta Khausar ta riqe tana cewa
"Karki kirashi dan girman Allah, baki san irin warning dindaya mun akan idan aka samu matsala karna kuskura na sako sunansa ba idan ba haka seya mun ninkin abinda nasa akayi musu. Ki bari zansan yanda zan shawo kan abin dan wlh bazan haqura ba be isa yaci bulus ba".
Ajiye wayar tayi tana kallon ta tace
"Me kuma zakiyi yanzu bayan duk abinda kike taqama dashi ya goge?"
Goge hawayen fuskarta tayi ta janyo jakarta ta zazzage komai a qasa sega Memory ya fado, a wayar Sheman ta sakashi ta bude duka hotunan data aikawa da Dini yayi Editing ne a ciki Shema ta kalleta tace
"Amma wace toshewar basira ce ta saka kika iya ajiye wadannan amma baki ajiye masu amfanin ba? Wlh Khausar Dusa ce akan ki yanzu me zakiyi da wadannan hotunan?"
"Zasuyi amfani saboda a yanda na samu labarin matarsa tana da bala'in kishi yanda baki tsammani. Tare sukayi Poly da Bilkisu Auwal a gurinta na samu cikakken bayani akanta kuma zan sakw karbo lambarta a gurinta dan nasan bazata rasa ba idan ma bata da ita zata nemo mun kinga kuwa hotunan zasuyi amfani, wlh Khalil seya san ni ya yaudara dan wannan karon bazan bi takansa ba kaitsaye ita zan tun kara" Khausar ta fada tana wani murmushin mugunta.
"Kinyi dabara, amma ki bari ba yanzu zaki tura mata ba. Ki bari a dauki lokaci seya gama sakankancewa a qalla nan da wata biyu ko uku a sannan ya manta da abinda ya faru kuma baki neme shi ba, lokaci daya ki kunna masa wuta ki koma gefe kisha kallo" Shema ta fada tanabata hannu suka tafa.
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 40
Umaimah
Tana shiga dakin Mama ta samu kan kujera ta zube kaman jiqaqqun kayan wanki daman Mu'ayyad tun daga qofar gida Salman ya karbe shi. Mama na daga gefe tana sallar walaha seji tayi Umaiman ta fashe da kuka, gabanta ya yanke ya fadi, surar da take karantawa ta kwace mata se kawai tayi kabbara ta tafi ruku'u. A sujjadarta ta dade tana roqon Allah da koma menene Umaiman tazo dashi ya zama me sauqi ya kuma bata ikon iya dauka dan zuciyarta ta gama ayyana mata an sako Umaiman ne.
Koda ta idar tafi minti biyar kafin ta iya tashi ta isa kanta ta tsaya har sannan kuma Umaiman Kuka takeyi tana juyi akan kujerar kamar qaramar yarinya, kallon tsaf tayi mata, a haka dai batayi kalar tashin hankalin da za'ace sako ta akayi ba, ramar da taga tayi a fuska yasa tayi tunanin ko bata da lafiya se ta saki ajiyar zuciya taji sanyi a ranta seta nemi guri ta zauna tana cewa
"Lafiyarki Umaimah zaki kwanta kina kuka kamar wata qaramar yarinya meya sameki?"
Tashi zaune Umaiman tayi jin muryar Maman ta fada jikinta tana sake fashewa da kukan dayafi na farko, cikin kukan take cewa
"Na shiga uku Mama dan Allah ki kirashi kiyi masa magana da kanki qila yaji wallahi bazan iya na bana so".
Gaba daya ta jefa Maman a rudani, data furta shiga ukun nan seda taji wani rugugi a kanta amma maganganun da suka biyo kuma suka daure mata kai, zarginta na saki ya wanku sedai idan kuma wata tsiyar ta qullo. Ganin bazata nutsu tayi mata bayani ba se uban kuka takeyi ya sakata rabata da jikinta tana cewa
"Ya isa ki dena kukan Naji zan kirashi amma se kin yi mun bayani sosai dan ni ban fahimci abinda kike nufi ba, menene bakya so meye kuma bazaki iya ba? Wani abun Khalil din ya sakaki da bazaki iyayi ba kome?"
Hadiyar zuciya ta ringayi tana qoqarin tsayar da kukan dakyar Mama ta bata ruwa me sanyi tasha ta ringa jera ajiyar zuciya ita dai Maman ta zuba mata ido kawai tana kallonta, seda ta gama daidaita kanta kafin dakyar ta bude baki tace
"Ciki ne dani fa Mama, kuma na gaya masa bana so ban shirya ba amma ko magana yaqi yayi mun, yi yakeyi kamar ma baya jin me nake fada nidai ki kirashi ki gaya masa da kanki bana son cikin nan bazan iya haifarsa ba" tana gama maganar ta sake fashewa da wani kukan.
Hannu biyu Mama ta daga tana kallon gabas tace
"Allah kai ka bani ita saboda kasan zan iya, Allah karka barni ni kadai ka kama mun a cikin lamuran Umaimah" tana gama fadar haka ta miqe dan bata san me zata ce mata ba, kai idan ta ci gaba da zama a gurin tsaf zata rufeta da dukan da ze iya sanin cikin jikin nata da take iqirarin bata so, Allah ya shiryi Umaimah kawai yasa ta gane gaskiya kafin lokaci ya qure mata.
Dakin ta ta shige ta barta nan palour tana ganshe qar kuka, kiran sunanta da Anty take kwalawa ya saka ta fito, Antyn na tsaye kan Umaimah dake Amai tsabar yanda ta galabaitar da kanta da kuka tana ganin Maman tace
"Bakijiyo kakarinta ba? Nifa tun daga tsakar gida na jiyota banma san da zuwanta ba dan na dauka ma Nuratu ce tazo itace me lalura".
"Shine ma wallahi, wani Waiter yazo daukar kwano wayar ta fadi ya miqomun sedai idan shiya musanya mun da tasa" Khausar ta fada kamar zatayi kuka. Dariya Shema tayi tace
"Na yarda dai Khausar baki da wayo, haka nan ze chanza miki wayane sedai idan saka shi aka yi gaba daya abin Set up ne kinga ke baki samu biyan buqata ba ya kwace wayar gaba daya, da ace kin ajiye a wani gurin nema da sauqi se ki godewa Allah da ya baki wata kuma kamar ma babbar taki ce kinga Asarar tazo miki da sauqi sorry babe" Ta qarasa tana fashewa da dariya se ganin hawaye tayi sha suna bin fuskar Khausar ta kuwa samu ta ringa tuntsira mata dariya kamar mahaukaciya.
"Yanzu duk abinda nayi ya tashi a banza kenan babu biyan buqata se wahakar banza dana sha" Khausar ta fada cikin kuka se Shema ta tsagaita dariyarta tace
"Maganin mara jin shawara kenan, ba yanda banyi dake baki samu wani gurin ki ajiye copy kikace Aa, idanma ni baki yarda dani ba nace ki siyi Flash ki saka a ciki duk kikaqa gashi yanzu baki ga tsuntsu baki ga tarko"
"Wlh banzan yarda ba zuwa zanyi na gaya masa nasan me yayi ya bani wayata ko na kai qararsa" Khausar din ta fada tana miqewa tsaye se Shema ta dakatar da ita da cewa
"Ki tabbata kin shirya tafiya kurkuku dan yanzu na tabbata idan ma qararki zeyi yana da duk wasu hujjoji a hannunsa karki manta wayarki sukutum ce a hannunsa, duk wani sirri ba naki ba har shi wanda ya hada abin yanzu yasan ko waye, bari ma na kira Dini na gaya masa yayi ta kansa a garin wawancinki kin tona muku Asiri" ta fada tana janyo wayarta Khausar ta riqe tana cewa
"Karki kirashi dan girman Allah, baki san irin warning dindaya mun akan idan aka samu matsala karna kuskura na sako sunansa ba idan ba haka seya mun ninkin abinda nasa akayi musu. Ki bari zansan yanda zan shawo kan abin dan wlh bazan haqura ba be isa yaci bulus ba".
Ajiye wayar tayi tana kallon ta tace
"Me kuma zakiyi yanzu bayan duk abinda kike taqama dashi ya goge?"
Goge hawayen fuskarta tayi ta janyo jakarta ta zazzage komai a qasa sega Memory ya fado, a wayar Sheman ta sakashi ta bude duka hotunan data aikawa da Dini yayi Editing ne a ciki Shema ta kalleta tace
"Amma wace toshewar basira ce ta saka kika iya ajiye wadannan amma baki ajiye masu amfanin ba? Wlh Khausar Dusa ce akan ki yanzu me zakiyi da wadannan hotunan?"
"Zasuyi amfani saboda a yanda na samu labarin matarsa tana da bala'in kishi yanda baki tsammani. Tare sukayi Poly da Bilkisu Auwal a gurinta na samu cikakken bayani akanta kuma zan sakw karbo lambarta a gurinta dan nasan bazata rasa ba idan ma bata da ita zata nemo mun kinga kuwa hotunan zasuyi amfani, wlh Khalil seya san ni ya yaudara dan wannan karon bazan bi takansa ba kaitsaye ita zan tun kara" Khausar ta fada tana wani murmushin mugunta.
"Kinyi dabara, amma ki bari ba yanzu zaki tura mata ba. Ki bari a dauki lokaci seya gama sakankancewa a qalla nan da wata biyu ko uku a sannan ya manta da abinda ya faru kuma baki neme shi ba, lokaci daya ki kunna masa wuta ki koma gefe kisha kallo" Shema ta fada tanabata hannu suka tafa.
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 40
Umaimah
Tana shiga dakin Mama ta samu kan kujera ta zube kaman jiqaqqun kayan wanki daman Mu'ayyad tun daga qofar gida Salman ya karbe shi. Mama na daga gefe tana sallar walaha seji tayi Umaiman ta fashe da kuka, gabanta ya yanke ya fadi, surar da take karantawa ta kwace mata se kawai tayi kabbara ta tafi ruku'u. A sujjadarta ta dade tana roqon Allah da koma menene Umaiman tazo dashi ya zama me sauqi ya kuma bata ikon iya dauka dan zuciyarta ta gama ayyana mata an sako Umaiman ne.
Koda ta idar tafi minti biyar kafin ta iya tashi ta isa kanta ta tsaya har sannan kuma Umaiman Kuka takeyi tana juyi akan kujerar kamar qaramar yarinya, kallon tsaf tayi mata, a haka dai batayi kalar tashin hankalin da za'ace sako ta akayi ba, ramar da taga tayi a fuska yasa tayi tunanin ko bata da lafiya se ta saki ajiyar zuciya taji sanyi a ranta seta nemi guri ta zauna tana cewa
"Lafiyarki Umaimah zaki kwanta kina kuka kamar wata qaramar yarinya meya sameki?"
Tashi zaune Umaiman tayi jin muryar Maman ta fada jikinta tana sake fashewa da kukan dayafi na farko, cikin kukan take cewa
"Na shiga uku Mama dan Allah ki kirashi kiyi masa magana da kanki qila yaji wallahi bazan iya na bana so".
Gaba daya ta jefa Maman a rudani, data furta shiga ukun nan seda taji wani rugugi a kanta amma maganganun da suka biyo kuma suka daure mata kai, zarginta na saki ya wanku sedai idan kuma wata tsiyar ta qullo. Ganin bazata nutsu tayi mata bayani ba se uban kuka takeyi ya sakata rabata da jikinta tana cewa
"Ya isa ki dena kukan Naji zan kirashi amma se kin yi mun bayani sosai dan ni ban fahimci abinda kike nufi ba, menene bakya so meye kuma bazaki iya ba? Wani abun Khalil din ya sakaki da bazaki iyayi ba kome?"
Hadiyar zuciya ta ringayi tana qoqarin tsayar da kukan dakyar Mama ta bata ruwa me sanyi tasha ta ringa jera ajiyar zuciya ita dai Maman ta zuba mata ido kawai tana kallonta, seda ta gama daidaita kanta kafin dakyar ta bude baki tace
"Ciki ne dani fa Mama, kuma na gaya masa bana so ban shirya ba amma ko magana yaqi yayi mun, yi yakeyi kamar ma baya jin me nake fada nidai ki kirashi ki gaya masa da kanki bana son cikin nan bazan iya haifarsa ba" tana gama maganar ta sake fashewa da wani kukan.
Hannu biyu Mama ta daga tana kallon gabas tace
"Allah kai ka bani ita saboda kasan zan iya, Allah karka barni ni kadai ka kama mun a cikin lamuran Umaimah" tana gama fadar haka ta miqe dan bata san me zata ce mata ba, kai idan ta ci gaba da zama a gurin tsaf zata rufeta da dukan da ze iya sanin cikin jikin nata da take iqirarin bata so, Allah ya shiryi Umaimah kawai yasa ta gane gaskiya kafin lokaci ya qure mata.
Dakin ta ta shige ta barta nan palour tana ganshe qar kuka, kiran sunanta da Anty take kwalawa ya saka ta fito, Antyn na tsaye kan Umaimah dake Amai tsabar yanda ta galabaitar da kanta da kuka tana ganin Maman tace
"Bakijiyo kakarinta ba? Nifa tun daga tsakar gida na jiyota banma san da zuwanta ba dan na dauka ma Nuratu ce tazo itace me lalura".