Sashe 132
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bata jima a gidansu ba ta tafi musamman da Mama ta fara mata fadan Yawo dan a Satin sau uku yan ganin sabon gida da basu samu zuwa ba se yanzu dangin Abba na Qarayeda sukazo biki gidan Baba Abdullahi da akayi wancan satin zuwan su uku bata nan, jiya juma'a ne kawai ta zauna gashi yau ma ta sake fita.
A parlour Safina ta yada mayafin Abayar data saka bayantasha ruwan sanyin data kawo mata ta zauna a qasa dantafi jin dadi Safina na kallonta tace
"Na ganki ke kadai, ina yaran?"
"Ki rabani da wasu yara dallah akwai matsala wallahi" Umaimah ta faa se Safina ta gyara zama tana cewa
"Matsala a ina meya faru?"
Labarin yanda sukayi ta bata, Safina ta shiga tafa hannu tana cewa
"Tab Umaimah kinyi sake wallahi an gama dake kina me har haka ta faru? Kawai ma kice abu yayi nisa sedai fatan Allah ya kiyaye"
"Ni ba surutu nazo kimun ba mafita nake nema" ta katse Safina, seta gyara zama tace
"Kinga yanzu dai ki fara gano wace tsinanniya ce ko tsinannu ma tukunna ne zamu san ta inda zamu bullo. Ba kwanaki nake gaya miki naje gidan su budurwar Baban Halima na zage shegiya tas ba? Wai ko wancan satin naje gidan Hajiyarsa se ji nayi suna yada zance wai ai satin nan Kabir zekai kudin aure, nayi dariya, daga gidan in gaya miki na wuce Sharp Sharp. Jiya ina nan kwance ya shigo wurgai wurgai dashi sedaga baya Rabi take gaya mun ashe yarinya da mamanta harda Wanta wai sunje gidan Hajiyar sun kai kashedi akan ya fita a sabgar yarsu ba zata aure shi ba. To ina zan iya wahala ga inda zan kai kudina a share mun hawaye".
"Nifa na gaya miki babu wani shege da zan kaiwa kudi yana zaune yaci, yawwa bala'ina ma yafi duk wani Asiri da baya dorewa idan kuma kika hadu da wadda tafiki iya bin malaman fa ta shigo da qarfin tsiya ya za'ayi?" Umaimah ta fada cikin qosawa da zancen Malamai da kullum aikin Safina kenan, taje ta kai kudi ayi mata aiki kullum a tafe shiyasa ga ta nan sedai qaton gidan amma babu abinda ta ajiye suturar Arziqi se tayi da gaske take dinkawa badan Mijin baya mata ba sedan ta qulla zubin Adashin da babu kwasa.
"Yanzu dai kiyi qoqari wayar tazo hannunki ki dauko lambar shegiya daga nan zamu san abinyi" Safina ta jaddada mata. Nan ta kusan wuni seda tazo tafiya ta dakko wata jigida ta bata tana cewa
"Gata an kawo amma fa ta qara kudi dubu goma sha biyar dakyar ta bari a sha uku saboda ma nace ta hado miki sauran kayan ne suma wani satin zatayiwo aike seki tanadi kudi"
"Jarabar duniya Safina kin dai nace sena daura abin nan" Umaiman ta fada tana karbar jigidar, duwatsun da akayita dasu masu kyau ga wani qamshin turare da takeyi Safina tace
"Nasaka naji dadi ne Hajiyata Mallaka ce sadidan se kin gwada zaki tantance idan tana jikinki Khalil be isa ya musa miki ba se yanda kikayi dashi wallahi"
"Kice ta tsafi ce" Umaimah ta fada, se Safina ta hada rai ta miqa hannu tana cewa
"Kinga bani kafin ki fara iskancin naki ta uwar tsafi ce daman ai ke baki san abin arziqi ba bani na aimawa da Hadiya daman tace tana so"
"Ke baki san wasa ba ne,bari naje yamma nayi se munyi magana" ta saka a jakarta Safina ta rakata har bakin mota ta shiga ta bar gidan. Ta riga Khalil din komawa, yau saboda a sama take ko bangaren Hajiya bata sake komawa ba ta shiga tsara yanda wayar Khalil zata zo hannunta. Be shigo gidan ba se bayan Isha kafin sannan tayi qoqari ta saki fuskarta, wanka ta dauka ta saka wata farar crop top iyakarta saman cikinta da yayi girma ta kawo wani Skirt dan qarami shima fari ta saka, barin turarukan datasan yana so tayiwa jikinta ta taje gashinta da bata dade da gyaransa ba Albarkacin cikin gashin ya qara cika da tsaho haka ta daure shi a tsakiya ta saki jelar ta juya a gaban mudubi ita dakanta tayiwa kanta kyau. Badan da abinda take son aiwatarwa ba da yau ko kallon Arziqi Khalil be isheta ba.
Jakar data fita da ita ta bude zata dauki chewing gum taga Jigidar dazu danharta manta ta ita seta ciro ta shiga nadawa wanda dakyar ta saka ta danbata tana daurawa ba nadi uku tayi mata kuma kamar an gwadata Jajayen duwatsun suka fito shar akan fatarta da ciki ya sake haskawa nan ta qarsa qalqale qalqalenta ta koka palour ta zauna jiransa dan tuni su Bibi suka mata sallama a gurin Hajiya zasu kwana
[8/12, 10:19 PM] Maman Aslam: *KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 51
Se gurin tara da Rabi ya shigo gidan fuska a hade yayi sallama ciki ciki Umaimah dake nan zaune ta daga kai ta kalle shi, seda tayi dagaske gurin danne abinda yake ranta kafin ta qaqalo murmushin yaqe ta miqe tanayi masa sannu da zuwa. A ciki ya amsa mata ya wuce kai tsaye ze hau sama tabi bayansa tana cewa
"Yau ka dade a waje, tun dazu ina zaune ni kadai shiru har nagaji da kallon Tv ma".
Be kulata ba yaci gaba da tafiyarsa dukda yayi mamakin ganin tana fara'a sabanin tunanin taradda tashin hankali da yayi. Har dakinsa da yake a nan bangarenta ta bishi. Wanka ya shiga tana nan zaune idonta akan wayarsa daya ajiye amma bata so ta bata shirinta shiyasa ta kasa dauka, tana kallo wayar ta kawo haske alamar shigowar saqo, ta sace kallon qofar bandakin kafin ta miqe a hankali ta isa inda wayar take
'Zahra SB' taga sunan wadda ta turo da saqon, layi biyun daya fito ta karanta ta fahimci saqon bangajiya ne tare da fatan ya isa gida lafiya take taji wata juya na neman kada ita tayi qarfin halin komawa kan gadon dakyar ta zauna tana sauke numfashi kamar wadda tayi tsere.
Kallonta Khalil daya fito daga bandaki yayi ganin yanda take zufa dukda Dakin da akwai sanyin Ac, yanda ta zubo masa ido itama ya saka ya qara tamke fuskarsa tam ya wuce gaban mudubi yana jin yanda take binsa da kallo. Umaimah ko tamkar wani baqin kumurci haka fuskar Khalil din tayi mata muni yau, wato daya fita gurin sabuwar Budurwar ya tafi lallai ashe yaqin duniya duniya na uku na dab da aukuwa. Haquri ta ringa bawa kanta tana tausar zuciyarta harta samu ta iya danne Kishin daya taso mata ma miqe ta isa inda ya ke. Man da yake shafawa ta diba ta shiga shafa masa a bayansa zuwa wuya a lokacin ji take kamar ta shaqe shi kawai ta huta amma ta dake suka gama shafa man ya shige Walk In closet dinsa ya sako Pyjamas farare qal masu taushi ya sake dawowa gaban mudubin ya fesa turare har sannan tana tsaye.
A parlour Safina ta yada mayafin Abayar data saka bayantasha ruwan sanyin data kawo mata ta zauna a qasa dantafi jin dadi Safina na kallonta tace
"Na ganki ke kadai, ina yaran?"
"Ki rabani da wasu yara dallah akwai matsala wallahi" Umaimah ta faa se Safina ta gyara zama tana cewa
"Matsala a ina meya faru?"
Labarin yanda sukayi ta bata, Safina ta shiga tafa hannu tana cewa
"Tab Umaimah kinyi sake wallahi an gama dake kina me har haka ta faru? Kawai ma kice abu yayi nisa sedai fatan Allah ya kiyaye"
"Ni ba surutu nazo kimun ba mafita nake nema" ta katse Safina, seta gyara zama tace
"Kinga yanzu dai ki fara gano wace tsinanniya ce ko tsinannu ma tukunna ne zamu san ta inda zamu bullo. Ba kwanaki nake gaya miki naje gidan su budurwar Baban Halima na zage shegiya tas ba? Wai ko wancan satin naje gidan Hajiyarsa se ji nayi suna yada zance wai ai satin nan Kabir zekai kudin aure, nayi dariya, daga gidan in gaya miki na wuce Sharp Sharp. Jiya ina nan kwance ya shigo wurgai wurgai dashi sedaga baya Rabi take gaya mun ashe yarinya da mamanta harda Wanta wai sunje gidan Hajiyar sun kai kashedi akan ya fita a sabgar yarsu ba zata aure shi ba. To ina zan iya wahala ga inda zan kai kudina a share mun hawaye".
"Nifa na gaya miki babu wani shege da zan kaiwa kudi yana zaune yaci, yawwa bala'ina ma yafi duk wani Asiri da baya dorewa idan kuma kika hadu da wadda tafiki iya bin malaman fa ta shigo da qarfin tsiya ya za'ayi?" Umaimah ta fada cikin qosawa da zancen Malamai da kullum aikin Safina kenan, taje ta kai kudi ayi mata aiki kullum a tafe shiyasa ga ta nan sedai qaton gidan amma babu abinda ta ajiye suturar Arziqi se tayi da gaske take dinkawa badan Mijin baya mata ba sedan ta qulla zubin Adashin da babu kwasa.
"Yanzu dai kiyi qoqari wayar tazo hannunki ki dauko lambar shegiya daga nan zamu san abinyi" Safina ta jaddada mata. Nan ta kusan wuni seda tazo tafiya ta dakko wata jigida ta bata tana cewa
"Gata an kawo amma fa ta qara kudi dubu goma sha biyar dakyar ta bari a sha uku saboda ma nace ta hado miki sauran kayan ne suma wani satin zatayiwo aike seki tanadi kudi"
"Jarabar duniya Safina kin dai nace sena daura abin nan" Umaiman ta fada tana karbar jigidar, duwatsun da akayita dasu masu kyau ga wani qamshin turare da takeyi Safina tace
"Nasaka naji dadi ne Hajiyata Mallaka ce sadidan se kin gwada zaki tantance idan tana jikinki Khalil be isa ya musa miki ba se yanda kikayi dashi wallahi"
"Kice ta tsafi ce" Umaimah ta fada, se Safina ta hada rai ta miqa hannu tana cewa
"Kinga bani kafin ki fara iskancin naki ta uwar tsafi ce daman ai ke baki san abin arziqi ba bani na aimawa da Hadiya daman tace tana so"
"Ke baki san wasa ba ne,bari naje yamma nayi se munyi magana" ta saka a jakarta Safina ta rakata har bakin mota ta shiga ta bar gidan. Ta riga Khalil din komawa, yau saboda a sama take ko bangaren Hajiya bata sake komawa ba ta shiga tsara yanda wayar Khalil zata zo hannunta. Be shigo gidan ba se bayan Isha kafin sannan tayi qoqari ta saki fuskarta, wanka ta dauka ta saka wata farar crop top iyakarta saman cikinta da yayi girma ta kawo wani Skirt dan qarami shima fari ta saka, barin turarukan datasan yana so tayiwa jikinta ta taje gashinta da bata dade da gyaransa ba Albarkacin cikin gashin ya qara cika da tsaho haka ta daure shi a tsakiya ta saki jelar ta juya a gaban mudubi ita dakanta tayiwa kanta kyau. Badan da abinda take son aiwatarwa ba da yau ko kallon Arziqi Khalil be isheta ba.
Jakar data fita da ita ta bude zata dauki chewing gum taga Jigidar dazu danharta manta ta ita seta ciro ta shiga nadawa wanda dakyar ta saka ta danbata tana daurawa ba nadi uku tayi mata kuma kamar an gwadata Jajayen duwatsun suka fito shar akan fatarta da ciki ya sake haskawa nan ta qarsa qalqale qalqalenta ta koka palour ta zauna jiransa dan tuni su Bibi suka mata sallama a gurin Hajiya zasu kwana
[8/12, 10:19 PM] Maman Aslam: *KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 51
Se gurin tara da Rabi ya shigo gidan fuska a hade yayi sallama ciki ciki Umaimah dake nan zaune ta daga kai ta kalle shi, seda tayi dagaske gurin danne abinda yake ranta kafin ta qaqalo murmushin yaqe ta miqe tanayi masa sannu da zuwa. A ciki ya amsa mata ya wuce kai tsaye ze hau sama tabi bayansa tana cewa
"Yau ka dade a waje, tun dazu ina zaune ni kadai shiru har nagaji da kallon Tv ma".
Be kulata ba yaci gaba da tafiyarsa dukda yayi mamakin ganin tana fara'a sabanin tunanin taradda tashin hankali da yayi. Har dakinsa da yake a nan bangarenta ta bishi. Wanka ya shiga tana nan zaune idonta akan wayarsa daya ajiye amma bata so ta bata shirinta shiyasa ta kasa dauka, tana kallo wayar ta kawo haske alamar shigowar saqo, ta sace kallon qofar bandakin kafin ta miqe a hankali ta isa inda wayar take
'Zahra SB' taga sunan wadda ta turo da saqon, layi biyun daya fito ta karanta ta fahimci saqon bangajiya ne tare da fatan ya isa gida lafiya take taji wata juya na neman kada ita tayi qarfin halin komawa kan gadon dakyar ta zauna tana sauke numfashi kamar wadda tayi tsere.
Kallonta Khalil daya fito daga bandaki yayi ganin yanda take zufa dukda Dakin da akwai sanyin Ac, yanda ta zubo masa ido itama ya saka ya qara tamke fuskarsa tam ya wuce gaban mudubi yana jin yanda take binsa da kallo. Umaimah ko tamkar wani baqin kumurci haka fuskar Khalil din tayi mata muni yau, wato daya fita gurin sabuwar Budurwar ya tafi lallai ashe yaqin duniya duniya na uku na dab da aukuwa. Haquri ta ringa bawa kanta tana tausar zuciyarta harta samu ta iya danne Kishin daya taso mata ma miqe ta isa inda ya ke. Man da yake shafawa ta diba ta shiga shafa masa a bayansa zuwa wuya a lokacin ji take kamar ta shaqe shi kawai ta huta amma ta dake suka gama shafa man ya shige Walk In closet dinsa ya sako Pyjamas farare qal masu taushi ya sake dawowa gaban mudubin ya fesa turare har sannan tana tsaye.