Sashe 125
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan nan se tafiyar Sa Umaimah da Hajiyarsa aikin Hajji wanda suka sauke faralli cikin wannan shekarar. Base na baku labarin Hajiya Umaimah a saudiyya ba, anyi ibadah dai matuqa addu'a kam Khalil ya shata ta Allah ya hana idonsa ganin wata mace bayan ita, Rikici kuwa babu abinda ta fada dan sedai idan basu fita siyayya tare ba. Haka kawai idan abinta ya motsa zatace wata na kallonsa, idan anyi sa'a yar uwarta ce Bahaushiya ta zageta su kwashi fada kowa ya kama gabansa, idan kuwa ba yarenta bane zagi take musu na tsamar nama sedai su kalleta su dauke kai toh basu ma san abinda rake fada ba kuma duk abin nan bata tabayi a gaban idon Hajiya ba, dan yawanci yawon Kasuwar su Hajiya bata binsu se tayi zamanta a masauki shidai Khalil Sallar sa da dawafi kaf babu a wanda baya roqarwa Umaimah shiriya da kuma zabin Allah akan komai na rayuwarsa, haka dai aka sauke Hajji lafiya aka dawo gida nan kuma Umaimah ta tarar da sabon abu, ginin gidansu da akeyi an canza masa fasali daga yanda aka qirqire shi zuwa zaman Mace biyu a tata fahimtar.
Asalin ginin komai anyi shine a cakude, bangarenta dana Khalil din a hade suke amma suna dawowa yace taje ta duba gida a fara shirin zuba kaya dan damansun siyo wasu abubuwan irinsu Labulaye da Carpet tana zuwa taga wannan tashin hankali, part guda Khalil din ya warewa kansa saboda rainin hankali a cewarta fa harda Kitchen da store, guri dai tsaf kamar mace za'a ajiye.
Babu kalar rantsuwa da bayanin da beyi mata ba ta toshe kunnenta, ta ringa tijara tana rashin mutunchi a gaban ma'aikata, bokitan penti da aka ajiye dan ana pentin gidanne haka ta ringa bi tana zubar masa dasu penti masu tsadar gaske. Ran Khalil ya baci matuqa, babban abin kuma daya qara bata masa rai da sukaje gaban Hajiya ta goyi bayanta.
"Akan me zaka canza tsarin gidan kuma ba tareda kayi shawara da ita ba?" Hajiya ta fada cikin fushi tana kallonsa. Khalil ya kalli Hajiya ya kalli Umaimah dake faman share hawaye bayan tazo ta gama zayyanawa Hajiyar qarya da gaskiya ya hadiye wani abu me daci daya tsaya masa. Badan be taba kama Umaimah da wani abu dayayi kama da Bin Malamai ba da tabbas zece Asirce Hajiya tayi, wannan makauniyar soyayar da Hajiua take mata ba kuma ta ganin laifinta abin yayi yawa. Gyara zamansa yayi yana cewa
"Hajiya ni sam ba abinda take tunani bane yasa nayi hakan. Kinga dai tsarin ginin a farko komai a cakud akayi shi, babu wani kebantaccen guri ko ina kowa yana iya shiga akoda yaushe babu sirri ni kaina se daga baya naga rashin dacewar hakan a matsayi na na me gida ya kamata ace ina da turakata data qunshi komai da komai a ciki bana buqatar fita idan ina buqatar wani abun.
Sannan iyali muke tarawa dole yaranmu wata rana zasu girma, be kamata ace muna cakude dasu a koda yaushe ba dole akwai buqatar sirri tsakaninmu ni wannan ne kawai dalili na ba wani shirmenta mara tushe ba"
"Kuma ahine harda Kitchen da store duk a bangaren naka? Three bedrooms ga qaton palour da dining duk me zakayi dasu?" Umaimah tayi tsugul ta fada kafin ma Hajiyar tayi magana, Harara ya galla mata kamar idonsa ze fado ba tareda yayi magana ba jin Hajiya nacewa
"To ai kamata yayi tun kafin ayi seka gaya mata, base kawai tazo taga abu ba ai koma wacece tunanin daze zo mata kenan a zuciya"
"Idan qara auren tana da hujjar Hanani ne ko kuma akwai Haramci a cikin Hakan?" Yayi wa Hajiya tambayar amma idonsa akan Umaimah data gwalo nata idanun saboda jin wannan gingimemen tashin hankali,
"Bana son neman rigima Khalil, bana so. Ke kuma kinji abinda ya fada dan haka karna sake jin wata magana bayan wadda akayi a nan" Hajiya ta fada musu gaba daya Khalil be jira yaji koda sauran maganar tata ba ya tashi ya fice daga gidan cikin bacin rai. Iya Asarar pentindata masa da yawa kuma wallahi zata sani a cikin kudin da yayi niyyar bata na gyaran gidan idan yaso in basu isa ba ta tare da tsofaffin kayanta. Ya gaji da iskancin Umaimah ba kuma ze sake biye mata ta mayar dashi kamar wani takalmin sawarta ba.
Ya dauka nutsuwar da tayi tun bayan wancan Al'amarin ta gaske ce tunda gashi kusan shekara daya da wani abun bata sake masa shirme ba suna zaune lafiya se yanzun kuma baze dauka ba.
Da daddare be koma gida ba se gurin sha daya sabodaya zauna meeting da wasu campany da zasuyi hadin guiwar wani aiki. A palour ya tarar da ita daman kuma ya tsammaci hakan maganar ba zata mutu ba kamar yanda hajiyar ta yanke hukuncin son rai dan haka yana ganinta ya qara hade fuska ya wuce ze shiga dakinsa tasha gabansa tana cewa
"Kai nake jira tun dazu dan gara ma ka sani bazan koma gidan nan ba idan baka rushe wannan gurin ka maida shi yanda yake ba" ta fada tana karkada qugu kamar Mazari, kallon sama da qasa yayi mata takaici ya rasa abinda ze fada mata seya zagaye ta ya wuce cikin dakin ta bishi cikin daga murya bata ko tunanin yara na bacci karta tasahe su tace
"Khalil dakai fa nake ka wuce ni wato ga mahaukaciya tana magana ko?"
"Ai sunan daya dace dake kenan Umaimah, na yarda baki da hankali kuma idan baki fita kin bani guri ba se ranki ya baci wallahi. Gida kuma karki koma, ke kika rasa gobe idan naga dama zan samo ukun ki na zuba a gidan kin kuma san yana da girman da ze dauke su dan haka ki fita ki bani guri ki koma ko karki koma keta shafa bani ba" Khalil ya fada yana kallon tsakiyar idonta kamar yanda itama ta zuba masa ido kafin ta juya da gudu tabar dakin nasa.
"Mtsw" yaja wani matsiyacin tsaki ya zauna a gefen gado yana dafe kansa da yake masa ciwo ciwo,Umaimah bazata canza hali ba, shekara dubu tana abin kirki idan tsiyarta ta juyo cikin minti daya zata wargaza komai. To wannan karon kam sedai abinta ya qare mata dan bashi da lokacin da ze tsaya yana batawa akanta abubuwan gabansa ma su Ishe shi.HALIN KISHI
49
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 49
Asalin ginin komai anyi shine a cakude, bangarenta dana Khalil din a hade suke amma suna dawowa yace taje ta duba gida a fara shirin zuba kaya dan damansun siyo wasu abubuwan irinsu Labulaye da Carpet tana zuwa taga wannan tashin hankali, part guda Khalil din ya warewa kansa saboda rainin hankali a cewarta fa harda Kitchen da store, guri dai tsaf kamar mace za'a ajiye.
Babu kalar rantsuwa da bayanin da beyi mata ba ta toshe kunnenta, ta ringa tijara tana rashin mutunchi a gaban ma'aikata, bokitan penti da aka ajiye dan ana pentin gidanne haka ta ringa bi tana zubar masa dasu penti masu tsadar gaske. Ran Khalil ya baci matuqa, babban abin kuma daya qara bata masa rai da sukaje gaban Hajiya ta goyi bayanta.
"Akan me zaka canza tsarin gidan kuma ba tareda kayi shawara da ita ba?" Hajiya ta fada cikin fushi tana kallonsa. Khalil ya kalli Hajiya ya kalli Umaimah dake faman share hawaye bayan tazo ta gama zayyanawa Hajiyar qarya da gaskiya ya hadiye wani abu me daci daya tsaya masa. Badan be taba kama Umaimah da wani abu dayayi kama da Bin Malamai ba da tabbas zece Asirce Hajiya tayi, wannan makauniyar soyayar da Hajiua take mata ba kuma ta ganin laifinta abin yayi yawa. Gyara zamansa yayi yana cewa
"Hajiya ni sam ba abinda take tunani bane yasa nayi hakan. Kinga dai tsarin ginin a farko komai a cakud akayi shi, babu wani kebantaccen guri ko ina kowa yana iya shiga akoda yaushe babu sirri ni kaina se daga baya naga rashin dacewar hakan a matsayi na na me gida ya kamata ace ina da turakata data qunshi komai da komai a ciki bana buqatar fita idan ina buqatar wani abun.
Sannan iyali muke tarawa dole yaranmu wata rana zasu girma, be kamata ace muna cakude dasu a koda yaushe ba dole akwai buqatar sirri tsakaninmu ni wannan ne kawai dalili na ba wani shirmenta mara tushe ba"
"Kuma ahine harda Kitchen da store duk a bangaren naka? Three bedrooms ga qaton palour da dining duk me zakayi dasu?" Umaimah tayi tsugul ta fada kafin ma Hajiyar tayi magana, Harara ya galla mata kamar idonsa ze fado ba tareda yayi magana ba jin Hajiya nacewa
"To ai kamata yayi tun kafin ayi seka gaya mata, base kawai tazo taga abu ba ai koma wacece tunanin daze zo mata kenan a zuciya"
"Idan qara auren tana da hujjar Hanani ne ko kuma akwai Haramci a cikin Hakan?" Yayi wa Hajiya tambayar amma idonsa akan Umaimah data gwalo nata idanun saboda jin wannan gingimemen tashin hankali,
"Bana son neman rigima Khalil, bana so. Ke kuma kinji abinda ya fada dan haka karna sake jin wata magana bayan wadda akayi a nan" Hajiya ta fada musu gaba daya Khalil be jira yaji koda sauran maganar tata ba ya tashi ya fice daga gidan cikin bacin rai. Iya Asarar pentindata masa da yawa kuma wallahi zata sani a cikin kudin da yayi niyyar bata na gyaran gidan idan yaso in basu isa ba ta tare da tsofaffin kayanta. Ya gaji da iskancin Umaimah ba kuma ze sake biye mata ta mayar dashi kamar wani takalmin sawarta ba.
Ya dauka nutsuwar da tayi tun bayan wancan Al'amarin ta gaske ce tunda gashi kusan shekara daya da wani abun bata sake masa shirme ba suna zaune lafiya se yanzun kuma baze dauka ba.
Da daddare be koma gida ba se gurin sha daya sabodaya zauna meeting da wasu campany da zasuyi hadin guiwar wani aiki. A palour ya tarar da ita daman kuma ya tsammaci hakan maganar ba zata mutu ba kamar yanda hajiyar ta yanke hukuncin son rai dan haka yana ganinta ya qara hade fuska ya wuce ze shiga dakinsa tasha gabansa tana cewa
"Kai nake jira tun dazu dan gara ma ka sani bazan koma gidan nan ba idan baka rushe wannan gurin ka maida shi yanda yake ba" ta fada tana karkada qugu kamar Mazari, kallon sama da qasa yayi mata takaici ya rasa abinda ze fada mata seya zagaye ta ya wuce cikin dakin ta bishi cikin daga murya bata ko tunanin yara na bacci karta tasahe su tace
"Khalil dakai fa nake ka wuce ni wato ga mahaukaciya tana magana ko?"
"Ai sunan daya dace dake kenan Umaimah, na yarda baki da hankali kuma idan baki fita kin bani guri ba se ranki ya baci wallahi. Gida kuma karki koma, ke kika rasa gobe idan naga dama zan samo ukun ki na zuba a gidan kin kuma san yana da girman da ze dauke su dan haka ki fita ki bani guri ki koma ko karki koma keta shafa bani ba" Khalil ya fada yana kallon tsakiyar idonta kamar yanda itama ta zuba masa ido kafin ta juya da gudu tabar dakin nasa.
"Mtsw" yaja wani matsiyacin tsaki ya zauna a gefen gado yana dafe kansa da yake masa ciwo ciwo,Umaimah bazata canza hali ba, shekara dubu tana abin kirki idan tsiyarta ta juyo cikin minti daya zata wargaza komai. To wannan karon kam sedai abinta ya qare mata dan bashi da lokacin da ze tsaya yana batawa akanta abubuwan gabansa ma su Ishe shi.HALIN KISHI
49
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 49