Sashe 233
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Seda ta nitsa kafin ta miqe jikinta a sanyaye ta fita yabi bayanta. Tea yace ta hada masa yasha da Cake ita kuma ta kwanta akan kujera ta hade jikinta lokaci lokaci tana juya kwanciyar saboda abinda take ji yana qara mata qarfi ya gama shan Tea din ya miqe, seda ya kashe fitilu kafin yazo ya dagata kamar yar Baby suka hau sama, a gadonsa ya kwantar da ita ya shiga bandaki be jima ba ya fito da alamar brush yayi ya fesa turare kafin ya isa kusa da ita ya kwanta ya jata jikinsa yama cewa
"Na ganoki yarinyar nan wato kishi ne ya ke nuqurqusarki daga jin Maman Bibi tana biko" ai be rufe baki ba ta sakar masa kuka dan harga Allah maganar data saka ta qunci kenan dan take Maganar Anty Unaizatu ta dawo mata sanda take mata qorafin Khalil baya bari akai yaran gurin Mamansutace mata
"Kwanciyar hankalinki kenan Humaira dan muddin suka fara zuwa ba baki na miki ba se kinga abinda ba zaki so ba dan ba haqura tayi dashi ba kuma nasan zata so ta dawo dakinta yaran kuma su zasu zamar mata makami sanin hakan qila shiyasa shima yake hanasu zuwan dan a sannu zata iya cin galaba akansa ta dalilinsu" gashi kuwa daga zuwa daya abu ya tabbata harta kitsa musu su tambayeshi yaushe zata dawo.
"To saboda Allah kuma menene abin kuka anan daga magana?" Ya fada cikin damuwa yana dagota seta fizge tana cewa
"Ni ina ruwana toh idan kana soka dawo da matarka meye nawa a ciki ce maka akayi kishi nakeyi" seya sake ruqota yana cewa
"Toh yi haquri naji ba kishi kikeyi ba shikenan kinga bani da matsala dake ashe idan nace zan kawo wata?" Seta kalleshi zuciyarta na bugawa da qarfi jin abinda yace, cikin sanyin murya tace
"Kenan dagaske zaka dawo da itan kenan?"
"Bansan zan rabu da ita ba daga Allah komai yazo dan haka bani da amsarki abu daya da zan fada miki ki saki ranki indai wannan ne damuwarki ni ina nake da lafiyar da zan ajiye mata biyu ma ko kin manta kedin ma zaman haquri kikeyi dani?" Se tayi qasa da kanta saboda ganin idonaa ya fara kadawa irin yanayin da yake shiga duk sanda yayi zancen lafiyarsa, a hankali tace
"Waya ce maka zaman haquri nakeyi, kaifa sadauki ne a hakan nan zaka iya ajiye mata huduma ba biyu ba" tayi maganar dan ta kwantar masa da hankali,
Jin shiru be bata amsa ba yasa ta maida kanta jikinsa ta kwanta tana shafa gashin dake kwance a qirjinsa, yasan me take da buqata dan haka ya hadiye duk wani bacin ran da tunanin Umaimah ya taso masa dashi ya shiga qoqarin bata nutsuwa, hankali yake tafi da ita yana taba duk inda yasa zataji dadi a jikinta, wata irin miqa tayi saboda ziyarar daya kaiwa qasanta da bakibsa, qirjinta dake a cike kuma a tsaye tamkar bata shayar da yaro ba suka girgiza take yaji wani abu ya taso masa tun daga tsakiyar kansa ya dire a tafin qafarsa yanda kasan an watsa masa ruwan sanyi jikinsa ya hau karkarwa lokaci daya kuma mararsa ta murda yaji wani abu me kama da Sha'awa yana bin jikinsa seya saketa da sauri ya dago suka fuskanci juna, yanda gashin kanta ya bazu da idanunta da suka jirkice suka qarawa abinda yakeji a jikinsa kaifi da saurin gaske ya kaiwa bakinta cafka ya shiga aika mata saquna masu nauyi har abin nasa ma ya bata tsoro dan bata fahimci yanayin daya shiga ba, qoqarin shigarta taji yanayi da zafi zafi Mamaki da Al'ajabi tareda tsoro suka dirar mata lokaci daya data tuno da karonsu na farko sannan mamakinta yaushe har haka ta faru? Tsayin shekara uku tun karonsu na farko be sake hada jikinsa da nata ba duk abinda zeyi mata iyakar tayi amfani da hannunsa ko bakinsa amma yau gashi dagaske taga yana qoqarin shigarta seta takure jikinta ta shiga tureshi duk wutar feeling din data taso mata tuni ta mutu ta shiga zare ido tana nema ceto dan riqon daya mata bana wasa bane
"Ki tsaya dan Allah ki tsaya mu gwada" ya fada cikin wata rawar murya kamar me kuka yana qara dannan kansa jikinsa wata azaba ta ratsata saboda samun damar fara shigarta da yayi se kuma taji ya mata wata irin matsa ya saki ihun da kana jinsa kasan bana jin dadi bane sedai wahala kafin jikinsa ya dauki rawa fiye da farko se kuma taji wani abu kamar ruwa yana mamala a jikinta take kuma ya saketa ya kwanta kan gadon ya shiga juyayi yana sakin nishi me hade da gurnanin Azabar da yake ji a marar sa. Tuni ta dire itama ta take qafa dukda radadin da takeji yana ratsata ta zagaya bangaren da yake da sauri ta riqeshi ganin ya danne mararsa da hannu yana malele kuwa me ruwa a kusa tuni ta fara hawaye shikanshi qarfin hali yakeyi amma abinda yake ji da zeyi kukan da ba haka ba cikin kidima tace
"Ko naj na kira Hajiya?" Yayi sauri daga mata hannu alamar Aa seta sake cewa
"To mu tafi Asibiti?" Nan ma hannun ya daga mata kafin ya bude baki dakyar yace
"Ki dakko mun magungunana na manta yau ban sha ba". Da gudu ta diba shaf ta manta da babu kaya a jikinta saboda rudewa ya bita da kallo yanda bayanta yake juyawa take wani abu ya qara taso masa daya fahimci shi yake sake ta'azzara ciwon da yake ji a Marar tasa kamar an kunna masa wuta dan haka ya daga murya dakyar yace
"Zo ki saka kaya" seta sake juyo masa gaban ya runtse ido da qarfi yana kiran sunayen Allah.
Dakyar da taimakon ubangiji ciwon ya lafa masa bayan yasa magungunan sukayi jugum jugum musamman Humaira da gaba daya ta tsure a ranta tunani takeyi yanzu kuma meya sameshi? Se kace abu ace duk sanda ze kusanceta se wani mummunan abu ya faru dashi ita kam ta barankadi. Murmushi yayi mata ya miqa mata hannu ta iso gare shi yana kallon idonta da duk ya hargitse yace
"Menene duk kika tsure? Ina ganin kamar fa na fara samun lafiya dan yau naji wani abu dana kalli jikinki kuma kinga nan ma harta motsa" yayi maganar yana dora hannunta akan jikinsa da har sannan bata gama daidaita ba daman kuma duk sanda ciwon ya motsa masa yana fuskantar haka Gabansa ya tashi amma bana jin dadi ba na zallar Azaba da ciwo.
Saurin janye hannun tayi cikin kunya ta kwanta a jikinsa tana cewa
"Nidai babu ruwana daman gari na wayewa zamu tafi Asibiti a dubaka dan hankalina ya tashi da yanayinka, ko sanda kana Asibiti banga kayi murqusus irin haka ba"
"Yes baby ai ko baki fada ba dole naje Asibiti dan na samu tabbacin abinda nake yaqini in sha Allahu na samu lafiya Baby" ya qarasa yana qanqameta da haka bacci ya daukeshi, irin baccin da rabonda yayi shi tun kafin a daura auransa da Humaira.
UMAIMAH
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK*
*(UMMU-MAHEER)*
*FIKRA WRITERS ASSOCIATON*
*(DON CIGABAN ADABIN HAUSA)*
Page 80
UMAIMAH
Washe garin ranar ta tashi da sanyin jiki fiye dana ko yaushe, yau kam ko arziqin daga hannun bata samu a gurin Mama ba data gaisheta da alama fushi takeyi da ita dagaske, hannu ta saka ta share guntun Hawayen daya zubo mata a ranta tana ayyana me yasa Maman take mata haka? Batayi fushi da ita bama ya ta qare? haka ta ringa ayyukan gidan da suka zame mata jiki tun tana jin wahalarsu harta saddaqar ta haqura dan ruwa da iska babu abinda yake hana tayi gashi wata qudura ta ubangiji a tsahon kama aikin nata batayi wani shahararran ciwo da ze saka a daga mata a qafa harta samu damar fita akaita Asibiti taga waje ba, ita kam ta manta ma yanda unguwarsu take yanzu shekararta Uku da watanni a kulle cikin gida kamar wadda ta kashe mutum.
Tana cikin share tsakar gidan Bayan La'asar saboda ruwan sama da akayi yazo da qura ta gama sharar ta tattarata guri daya ta fita Gareji inda babban Dustbin dinsu yake ta juye akayi sallama cike da mamakin wadda take gani a gabanta ta saki abin sharar tana kallonta lokaci daya wata irin kunya ta lullubeta. Rumasa'u ce tsaye gabanta da qaton cikin da zata iya juye shi a ko yaushe tayi qiba tayi kyau badan sanin data mata bana wasa bane tsaf zata iya cewa kamace, tambayar da takeyiwa kanta yaushe Ruma tayi aure har gata da ciki amma bata da labari?
Kamar yanda Umaimah ke kallon Ruman itama haka ta zuba mata ido tana so ta tantance itan ce ko kuwa a hankali ta kira sunanta Umaiman ta dago ta kalleta kadan ta sake sunkuyar da kai lokaci daya kuka ya kwacewa Ruman ta matsa kusa da uta babu bata lokaci suka rungume juna suka shiga kuka kamar an aiko musu da mutuwa
"Wane irin abu ne haka zaku zo kan hanya kunawa mutane koke koke ke daga zuwanki bakiga halin da take ciki ba zaki daga mata hankali? To saketa juya ga megidan naki can a tsaye daman be wuce ba" Abba daya shigo ya fada cikin fada fada se Ruma tayi qarfin halin sakin Umaimah ta kama hannunta suka shige ciki Abban na tsaye yana sababin akan me daga zuwa zata sakata kuka da tsohon ciki salon wani abu ya sameta. Su Umaimah kuwa dakin da take suka shige suka sake rungume juna suna garsheqar kuka, seda sukayi me isarsu, irin wannan damar Umaimah ta dade tana nema ta samu abokin kuka daze fuskancin dacin da takeji,
dakyar Ruma ta daidaita nutsuwarta ta miqe tana cewa
"Bari naje mu gaisa da Mama na kuma sallami Barr dan ziyarar tawa ta canza akala" seta fice tana jan qafa da alama cikin nata yayi nauyi dab take da saukewa.
"Na ganoki yarinyar nan wato kishi ne ya ke nuqurqusarki daga jin Maman Bibi tana biko" ai be rufe baki ba ta sakar masa kuka dan harga Allah maganar data saka ta qunci kenan dan take Maganar Anty Unaizatu ta dawo mata sanda take mata qorafin Khalil baya bari akai yaran gurin Mamansutace mata
"Kwanciyar hankalinki kenan Humaira dan muddin suka fara zuwa ba baki na miki ba se kinga abinda ba zaki so ba dan ba haqura tayi dashi ba kuma nasan zata so ta dawo dakinta yaran kuma su zasu zamar mata makami sanin hakan qila shiyasa shima yake hanasu zuwan dan a sannu zata iya cin galaba akansa ta dalilinsu" gashi kuwa daga zuwa daya abu ya tabbata harta kitsa musu su tambayeshi yaushe zata dawo.
"To saboda Allah kuma menene abin kuka anan daga magana?" Ya fada cikin damuwa yana dagota seta fizge tana cewa
"Ni ina ruwana toh idan kana soka dawo da matarka meye nawa a ciki ce maka akayi kishi nakeyi" seya sake ruqota yana cewa
"Toh yi haquri naji ba kishi kikeyi ba shikenan kinga bani da matsala dake ashe idan nace zan kawo wata?" Seta kalleshi zuciyarta na bugawa da qarfi jin abinda yace, cikin sanyin murya tace
"Kenan dagaske zaka dawo da itan kenan?"
"Bansan zan rabu da ita ba daga Allah komai yazo dan haka bani da amsarki abu daya da zan fada miki ki saki ranki indai wannan ne damuwarki ni ina nake da lafiyar da zan ajiye mata biyu ma ko kin manta kedin ma zaman haquri kikeyi dani?" Se tayi qasa da kanta saboda ganin idonaa ya fara kadawa irin yanayin da yake shiga duk sanda yayi zancen lafiyarsa, a hankali tace
"Waya ce maka zaman haquri nakeyi, kaifa sadauki ne a hakan nan zaka iya ajiye mata huduma ba biyu ba" tayi maganar dan ta kwantar masa da hankali,
Jin shiru be bata amsa ba yasa ta maida kanta jikinsa ta kwanta tana shafa gashin dake kwance a qirjinsa, yasan me take da buqata dan haka ya hadiye duk wani bacin ran da tunanin Umaimah ya taso masa dashi ya shiga qoqarin bata nutsuwa, hankali yake tafi da ita yana taba duk inda yasa zataji dadi a jikinta, wata irin miqa tayi saboda ziyarar daya kaiwa qasanta da bakibsa, qirjinta dake a cike kuma a tsaye tamkar bata shayar da yaro ba suka girgiza take yaji wani abu ya taso masa tun daga tsakiyar kansa ya dire a tafin qafarsa yanda kasan an watsa masa ruwan sanyi jikinsa ya hau karkarwa lokaci daya kuma mararsa ta murda yaji wani abu me kama da Sha'awa yana bin jikinsa seya saketa da sauri ya dago suka fuskanci juna, yanda gashin kanta ya bazu da idanunta da suka jirkice suka qarawa abinda yakeji a jikinsa kaifi da saurin gaske ya kaiwa bakinta cafka ya shiga aika mata saquna masu nauyi har abin nasa ma ya bata tsoro dan bata fahimci yanayin daya shiga ba, qoqarin shigarta taji yanayi da zafi zafi Mamaki da Al'ajabi tareda tsoro suka dirar mata lokaci daya data tuno da karonsu na farko sannan mamakinta yaushe har haka ta faru? Tsayin shekara uku tun karonsu na farko be sake hada jikinsa da nata ba duk abinda zeyi mata iyakar tayi amfani da hannunsa ko bakinsa amma yau gashi dagaske taga yana qoqarin shigarta seta takure jikinta ta shiga tureshi duk wutar feeling din data taso mata tuni ta mutu ta shiga zare ido tana nema ceto dan riqon daya mata bana wasa bane
"Ki tsaya dan Allah ki tsaya mu gwada" ya fada cikin wata rawar murya kamar me kuka yana qara dannan kansa jikinsa wata azaba ta ratsata saboda samun damar fara shigarta da yayi se kuma taji ya mata wata irin matsa ya saki ihun da kana jinsa kasan bana jin dadi bane sedai wahala kafin jikinsa ya dauki rawa fiye da farko se kuma taji wani abu kamar ruwa yana mamala a jikinta take kuma ya saketa ya kwanta kan gadon ya shiga juyayi yana sakin nishi me hade da gurnanin Azabar da yake ji a marar sa. Tuni ta dire itama ta take qafa dukda radadin da takeji yana ratsata ta zagaya bangaren da yake da sauri ta riqeshi ganin ya danne mararsa da hannu yana malele kuwa me ruwa a kusa tuni ta fara hawaye shikanshi qarfin hali yakeyi amma abinda yake ji da zeyi kukan da ba haka ba cikin kidima tace
"Ko naj na kira Hajiya?" Yayi sauri daga mata hannu alamar Aa seta sake cewa
"To mu tafi Asibiti?" Nan ma hannun ya daga mata kafin ya bude baki dakyar yace
"Ki dakko mun magungunana na manta yau ban sha ba". Da gudu ta diba shaf ta manta da babu kaya a jikinta saboda rudewa ya bita da kallo yanda bayanta yake juyawa take wani abu ya qara taso masa daya fahimci shi yake sake ta'azzara ciwon da yake ji a Marar tasa kamar an kunna masa wuta dan haka ya daga murya dakyar yace
"Zo ki saka kaya" seta sake juyo masa gaban ya runtse ido da qarfi yana kiran sunayen Allah.
Dakyar da taimakon ubangiji ciwon ya lafa masa bayan yasa magungunan sukayi jugum jugum musamman Humaira da gaba daya ta tsure a ranta tunani takeyi yanzu kuma meya sameshi? Se kace abu ace duk sanda ze kusanceta se wani mummunan abu ya faru dashi ita kam ta barankadi. Murmushi yayi mata ya miqa mata hannu ta iso gare shi yana kallon idonta da duk ya hargitse yace
"Menene duk kika tsure? Ina ganin kamar fa na fara samun lafiya dan yau naji wani abu dana kalli jikinki kuma kinga nan ma harta motsa" yayi maganar yana dora hannunta akan jikinsa da har sannan bata gama daidaita ba daman kuma duk sanda ciwon ya motsa masa yana fuskantar haka Gabansa ya tashi amma bana jin dadi ba na zallar Azaba da ciwo.
Saurin janye hannun tayi cikin kunya ta kwanta a jikinsa tana cewa
"Nidai babu ruwana daman gari na wayewa zamu tafi Asibiti a dubaka dan hankalina ya tashi da yanayinka, ko sanda kana Asibiti banga kayi murqusus irin haka ba"
"Yes baby ai ko baki fada ba dole naje Asibiti dan na samu tabbacin abinda nake yaqini in sha Allahu na samu lafiya Baby" ya qarasa yana qanqameta da haka bacci ya daukeshi, irin baccin da rabonda yayi shi tun kafin a daura auransa da Humaira.
UMAIMAH
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK*
*(UMMU-MAHEER)*
*FIKRA WRITERS ASSOCIATON*
*(DON CIGABAN ADABIN HAUSA)*
Page 80
UMAIMAH
Washe garin ranar ta tashi da sanyin jiki fiye dana ko yaushe, yau kam ko arziqin daga hannun bata samu a gurin Mama ba data gaisheta da alama fushi takeyi da ita dagaske, hannu ta saka ta share guntun Hawayen daya zubo mata a ranta tana ayyana me yasa Maman take mata haka? Batayi fushi da ita bama ya ta qare? haka ta ringa ayyukan gidan da suka zame mata jiki tun tana jin wahalarsu harta saddaqar ta haqura dan ruwa da iska babu abinda yake hana tayi gashi wata qudura ta ubangiji a tsahon kama aikin nata batayi wani shahararran ciwo da ze saka a daga mata a qafa harta samu damar fita akaita Asibiti taga waje ba, ita kam ta manta ma yanda unguwarsu take yanzu shekararta Uku da watanni a kulle cikin gida kamar wadda ta kashe mutum.
Tana cikin share tsakar gidan Bayan La'asar saboda ruwan sama da akayi yazo da qura ta gama sharar ta tattarata guri daya ta fita Gareji inda babban Dustbin dinsu yake ta juye akayi sallama cike da mamakin wadda take gani a gabanta ta saki abin sharar tana kallonta lokaci daya wata irin kunya ta lullubeta. Rumasa'u ce tsaye gabanta da qaton cikin da zata iya juye shi a ko yaushe tayi qiba tayi kyau badan sanin data mata bana wasa bane tsaf zata iya cewa kamace, tambayar da takeyiwa kanta yaushe Ruma tayi aure har gata da ciki amma bata da labari?
Kamar yanda Umaimah ke kallon Ruman itama haka ta zuba mata ido tana so ta tantance itan ce ko kuwa a hankali ta kira sunanta Umaiman ta dago ta kalleta kadan ta sake sunkuyar da kai lokaci daya kuka ya kwacewa Ruman ta matsa kusa da uta babu bata lokaci suka rungume juna suka shiga kuka kamar an aiko musu da mutuwa
"Wane irin abu ne haka zaku zo kan hanya kunawa mutane koke koke ke daga zuwanki bakiga halin da take ciki ba zaki daga mata hankali? To saketa juya ga megidan naki can a tsaye daman be wuce ba" Abba daya shigo ya fada cikin fada fada se Ruma tayi qarfin halin sakin Umaimah ta kama hannunta suka shige ciki Abban na tsaye yana sababin akan me daga zuwa zata sakata kuka da tsohon ciki salon wani abu ya sameta. Su Umaimah kuwa dakin da take suka shige suka sake rungume juna suna garsheqar kuka, seda sukayi me isarsu, irin wannan damar Umaimah ta dade tana nema ta samu abokin kuka daze fuskancin dacin da takeji,
dakyar Ruma ta daidaita nutsuwarta ta miqe tana cewa
"Bari naje mu gaisa da Mama na kuma sallami Barr dan ziyarar tawa ta canza akala" seta fice tana jan qafa da alama cikin nata yayi nauyi dab take da saukewa.