Sashe 206
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Humaira bata gane kuskurenta ba seda Khalil ya gama samun hanyar shiga jikinta dakyau, ya shiga gurzarta son ransa da alama ma ya manta dawa yake tare. Tayi kuka tayi magiya yan gida dansu da nasa babu wanda bata kira neman ceto ba amma bawan Allah besan tanayi ba ya rigada ya lula a duniyar da in ya jeta baya ji baya gani se yayi abinda ya kaishi ya dawo sannan be sarar mata ba seda ya samu cikakkiyar gamsuwar da yake buqata sannan ya rungumeta tsam a jikinsa yana saka mata Albarka ita kuma tana kuka wiwi. A ransa yake ayyana shi kam dan gata ne dan Matansa sun kasance zababbu da ya tabbata ba duk mata ba dana dandano daya da ya mata ya samu gamsuwar da yake buqata kuma irin wadda yake samu a gurin Umaimar sa wannan harda qarin tukuicin sabunta da kuma quruciya. Sake rungumeta yayi a jikinsa yana rarrashi, badan ba daya qara amma a yanzu haka yasan da wuya idan beyi barna ba danshi da kansa yasan ya so kansa da yawa.
ASIBITI
Qarfe biyu ta gota Umaimah ta sake farkawa, a hankali ta bude idonta ta kalli Mama ta cikin dan hasken dake dakin tana zaune akan kujera bacci ya dauketa motsin da tayi ya farkarda Mamanta bude idoda sauri tana kallonta kafin tayi Hamdala tace
"Kin farka Umaimah"
"Na farka Mamq" ta fada a hankali tana yunqurawa zata tashi zaune Maman tayi saurin kamata ta zauna.
"Bari na kira Nurse na gaya mata kin farka kuma fa bata jima da zuwa dubaki ba bari naje" Mama ta fada tana miqewa Umaimah ta bita da kallo harta fita kafin ta dafe kanta da yake sara mata a hankali. Tare Mama suka dawo da Nurse din, seda ta sake gwada jininta ta tambayeta ko akwai inda yake mata ciwo tace Aa
"Yunwa nake ji kuma ina so nayi fitsari" Umaiman ta fada. Mama da Nurse din ne suka kamata har bandakin tayi fitsarin ta wanke bakinta tareda Alwala suka maidata kan gadon gaba daya jikinta ya mata nauyi ji takeyi kamar an dora mata dutse.
"Mama ki bata dan wani abu taci Mara nayi kuma karya zama da gishiri sosai a ciki bari naje Allah ya qara lafiya idan da akwai wani abu se ki kirani" ta ajiye file ta fita.
Shayi Mamanta hada mata me kauri ta zuba mata farfesun Naman rago da Anty ta kawo musu dazu, saboda yunwa kawai ta ringa tura shayin bataci Naman ba ta gama tsaf tasha ruwa Mama na zaune tana kallon ta ta gyara kwanciya tana cewa
"Wani baccin nakeji Mama"
"To ki kwanta kiyi ni bana jinma zan iya komawa bacci yanzu bari kiga nayi alwala nayi Nafila da zaman banza maza ki koma baccinki Allah ya qara lafiya" tana gama fada ta miqe, seda ta gyara mata abin rufa taga ta rufe ido kafinta juya ta shige bandakin Umaimah ta sake binta da kallo. Kalaman Abbana cewar Amaryar Khalil ta tare suka dawo mata, Khalil ya tare da wata Mace daban, yanzu haka suna can suna abinda ita kadai take da lasisin yinsa dashi, wlh ba zata sabu ba, da ranta tana gani Khalil ya zauna da wata mace bayan ita ba zata iya haqurin Khalil ya hada shimfida da wata ba dole ta taka masa birki idan kuwa harya cimma hakan hukunci ya tabbata akansa da duk wadda ta keta mata gonarta ta shiga alfarmarta.
Seda ta tabbatar da Mama ta shiga bandakin tajiyo qarar ruwa alamar ta fara uzurin daya shigar da ita kafin ta sauke qafafunta qasa dakyar saboda yanda gaba daya jikinta yayi mata nauyi.
A yanda take bazaka taba zaton zata iya motsawa ba amma da yake ita ta saka kanta se gashi cikin abinda be wuce minti biyu ba cikin sanda ta fice daga dakin ta taki sa'a kuwa harta salallaba ta bar ward din bata hadu da kowa ba saboda dare ya rigada ya tsala Asuba ma ta fara kawo kai daga Marasa lafiyar har ma'aikatan da yawa sun samu bacci se masu jiran kiran kota kwana acan dakin su.
Qarfin hali kawai take tana daga qafa har ta fice daga get din Asibitin, zuciyarta ta qeqashe babu alamar tsoro ko fargabar wani abu musamman a irin yanayin da ake ciki na rashin tsaro da garkuwa da mutane haka Umaimah ta ringa tafiya a cikin daren nan a matuqar galabaice ga tsohon ciki seda ta kwashe kusan minti Arba'in kafin ta kai layin gidan nata zuwa sannan ikon Allah ne kawai yake tafiya da ita dan tamkar zata mutu haka ta zube a bakin Get din layin tana bugawa.
Masu gadi ne suka taso da dalleliyar fitilar su suna tambayar waye, Sammani me gadin Gidan su ya gane ta, da sauri ya bude mata Get din yana mata sannu qasan zuciyarsa fal mamakin ya akayi ta taho daga Asibiti a wannan yanayin?
Dazu fa da sukaje ko motsi batayi kai shi tunda uwarsa ta haifeshi be taba ganin mace tamkar Aljana irin Hajia Umaimah ba, haka ya ringa binta da sannu har ya rakata cikin gidan, daga bakin qofar palour ya tsaya ta shige ya jawo qofar, a ransa yana Addu'ar Allah yasa a kwashe lafiya.
Kai me ma ya kaishi barinta ta shiga gidan be fara sanar da Alhajin ko ya kira Hajia Babba ba? Tunanin abinda kaje ka dawo ya sakashi runtumawa da gudu ya nufi bangaren Hajia Babba beyi la'akari da cewa dare bane ya ringa buga musu qofa jikinsa har rawa yakeyi dan se a sannan ya gane qatuwar wautar daya tafka kuma duk abinda ya faru yanzu shi za'a fara ganin laifi.
Ganin yana ta bugu ba'a bude ba ya sakashi zagayawa ta baya inda window dakin Khalifa yake ya zuge Net ya shiga kwala masa kira yana cewa
"Khalifa, Halifa ka tashi ga Hajia Umaimah can ta dawo ka tashi dan Allah kar ayi kisan kai a gidan nan ace da sa hannuna".
khalifa daya farka da niyyar qundumawa duk uban da yake buga qofa Ashar da sauri ya wantsalo daga gado yana raba ido, Anty Umaimah kuma matar da suka baro a Asibiti bata hayyacinta waya dawo da ita gida toh?
Da gudu ya fice daga dakin ya nufi Sama gurin Hajiya, a matattakala suka hadu tana shirin saukowa Habiba na biye da ita a baya kana ganinsu kasan hankalin su a tashe yake.
"Yawwa Khalifa kaima kaji bugun kenan, muje mu duba wanene a wannan lokacin Allah dai yasa lafiya" ta fada tana qarasa sakkowa.
"Hajiya Sammani ne wai Anty Umaimah ce ta dawo gata can ta shiga gida" Khalifa ya fada yana yin gaba se Hajia ta dafe qirji tana cewa
"Umaimah? Umaimah kuma yaushe ta dawo ita da bata da lafiya waya dawo da ita gida? Kai Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un wannan bala'in har ina Umaimah bazaki kashe ni da raina ba" da wannan surutan suka dunguma bangaren Khalil sedai suna zuwa suka tarar da qofar palour a datse.
Sammani ya saka muqullin hannunsa amma yaqi buduwa alamar an rufe qofar ta ciki kenan.
Khalifa ne ya koma cikin gida da gudu ya dakko wayarsa ya shiga kiran Yayan nasa, Hajiya na tsaye ta kasa cewa komai, Addua kawai takeyi Allah ya tsare mata Dan nata da Marainiyar Alah.
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 73
A bangarensu Khalil kuwa Humairah tana kwance lamo akan gado idan ka kalleta zaka dauka bacci take yi amma idonta biyu, ita kadai na san abinda take ji a jikinta bisa sabon al'amarin daya sameta. Sam Yaya Khalil be tausaya mata ko ya dubi qarancin shekarunta ba seda ya gurjeta son ransa tamkar me biyan bashi kafin ta samu kanta a hannunsa.
Yanzun haka da tana da qarfin tashi da barin masa dakin za tayi dan bata san abinda ze biyo baya ba idan ya fito daga wankan da yakeyi, bata tunanin ze barta ta huta duba da yanda dakyar da sidin goshi ya barta ta fito daga bandakin kafin ya shiga yin nasa wankan.
Idanuwanta da sukayi laushi tubus suka qanqance saboda kuka ta lumshe tana jin wani bacci bacci yana fizgarta amma bata so tayi tunda asuba ta kawo kai gara idan sukayi sallah se tayi baccin amma in Yaya Khalil ya bata dama kenan.
Juyawa tayi daga rufda cikin da take zuwa rigingine wanda yayi daidai da bugun da akayiwa qofar dakin da take cikin wani irin tashin hankali kamar za'a balla qofar idan ba kunnenta bama harda kururuwa take jiyowa daga wajen.
A firgice ta yunqura tana cije baki ta miqe zaune, jitayi bugun yana qara qarfi, ta waiwaya ta kalli qofar bandakin a daidai sanda Khalil ya fito daure da babban towel fari a qugunsa yana goge fuskarsa da wani qarami yana cewa
"Badai bacci kikayi ba yarinya dan yanzu ma aka fara..." se maganar sa ta maqale saboda bugun daya jiyo anayi tareda hargagin daya tabbatar na Umaimah ne ba shiri ya wurgar da towel din hannunsa ya nufi Humaira data dora hannu biyu aka tuni hawaye suka balle mata, zatayi magana ya dora hannunsa a kan lebe alamar tayi shiru seta shiga girgiza masa kai.
Seda yaja numfashi ya ajiye zuciyarsa na tsalle saboda tsoro kafin ya nufi bakin qofar ba shiri Humaira ta kwasa da gudu ta shige gurin walk in closet dinsa ta fara neman gurin buya. Ita dai tana ga ajali ne yasa ta auri Yaya Khalil dan dai bata ga alamar tana da rabon komai a cikin zama dashi ba sena wahala.
Ta tabbata ko Umaimah bata kashe ta da hannunta ba kamar yanda ta dade tan iqirari to kuwa tabbas fargaba da tsoratarwar da take mata zasu saka zuciyarta tayi bindiga.
Khalil kuwa seda ya gyara muryar sa kafin a shaqe kamar wanda ya tashi daga bacci ya ce
"Waye wannan yake bugamun qofa a daren nan Sammani wane irin rashin hankali ne me ya faru zakazo kana mun bugu yanzu?"
ASIBITI
Qarfe biyu ta gota Umaimah ta sake farkawa, a hankali ta bude idonta ta kalli Mama ta cikin dan hasken dake dakin tana zaune akan kujera bacci ya dauketa motsin da tayi ya farkarda Mamanta bude idoda sauri tana kallonta kafin tayi Hamdala tace
"Kin farka Umaimah"
"Na farka Mamq" ta fada a hankali tana yunqurawa zata tashi zaune Maman tayi saurin kamata ta zauna.
"Bari na kira Nurse na gaya mata kin farka kuma fa bata jima da zuwa dubaki ba bari naje" Mama ta fada tana miqewa Umaimah ta bita da kallo harta fita kafin ta dafe kanta da yake sara mata a hankali. Tare Mama suka dawo da Nurse din, seda ta sake gwada jininta ta tambayeta ko akwai inda yake mata ciwo tace Aa
"Yunwa nake ji kuma ina so nayi fitsari" Umaiman ta fada. Mama da Nurse din ne suka kamata har bandakin tayi fitsarin ta wanke bakinta tareda Alwala suka maidata kan gadon gaba daya jikinta ya mata nauyi ji takeyi kamar an dora mata dutse.
"Mama ki bata dan wani abu taci Mara nayi kuma karya zama da gishiri sosai a ciki bari naje Allah ya qara lafiya idan da akwai wani abu se ki kirani" ta ajiye file ta fita.
Shayi Mamanta hada mata me kauri ta zuba mata farfesun Naman rago da Anty ta kawo musu dazu, saboda yunwa kawai ta ringa tura shayin bataci Naman ba ta gama tsaf tasha ruwa Mama na zaune tana kallon ta ta gyara kwanciya tana cewa
"Wani baccin nakeji Mama"
"To ki kwanta kiyi ni bana jinma zan iya komawa bacci yanzu bari kiga nayi alwala nayi Nafila da zaman banza maza ki koma baccinki Allah ya qara lafiya" tana gama fada ta miqe, seda ta gyara mata abin rufa taga ta rufe ido kafinta juya ta shige bandakin Umaimah ta sake binta da kallo. Kalaman Abbana cewar Amaryar Khalil ta tare suka dawo mata, Khalil ya tare da wata Mace daban, yanzu haka suna can suna abinda ita kadai take da lasisin yinsa dashi, wlh ba zata sabu ba, da ranta tana gani Khalil ya zauna da wata mace bayan ita ba zata iya haqurin Khalil ya hada shimfida da wata ba dole ta taka masa birki idan kuwa harya cimma hakan hukunci ya tabbata akansa da duk wadda ta keta mata gonarta ta shiga alfarmarta.
Seda ta tabbatar da Mama ta shiga bandakin tajiyo qarar ruwa alamar ta fara uzurin daya shigar da ita kafin ta sauke qafafunta qasa dakyar saboda yanda gaba daya jikinta yayi mata nauyi.
A yanda take bazaka taba zaton zata iya motsawa ba amma da yake ita ta saka kanta se gashi cikin abinda be wuce minti biyu ba cikin sanda ta fice daga dakin ta taki sa'a kuwa harta salallaba ta bar ward din bata hadu da kowa ba saboda dare ya rigada ya tsala Asuba ma ta fara kawo kai daga Marasa lafiyar har ma'aikatan da yawa sun samu bacci se masu jiran kiran kota kwana acan dakin su.
Qarfin hali kawai take tana daga qafa har ta fice daga get din Asibitin, zuciyarta ta qeqashe babu alamar tsoro ko fargabar wani abu musamman a irin yanayin da ake ciki na rashin tsaro da garkuwa da mutane haka Umaimah ta ringa tafiya a cikin daren nan a matuqar galabaice ga tsohon ciki seda ta kwashe kusan minti Arba'in kafin ta kai layin gidan nata zuwa sannan ikon Allah ne kawai yake tafiya da ita dan tamkar zata mutu haka ta zube a bakin Get din layin tana bugawa.
Masu gadi ne suka taso da dalleliyar fitilar su suna tambayar waye, Sammani me gadin Gidan su ya gane ta, da sauri ya bude mata Get din yana mata sannu qasan zuciyarsa fal mamakin ya akayi ta taho daga Asibiti a wannan yanayin?
Dazu fa da sukaje ko motsi batayi kai shi tunda uwarsa ta haifeshi be taba ganin mace tamkar Aljana irin Hajia Umaimah ba, haka ya ringa binta da sannu har ya rakata cikin gidan, daga bakin qofar palour ya tsaya ta shige ya jawo qofar, a ransa yana Addu'ar Allah yasa a kwashe lafiya.
Kai me ma ya kaishi barinta ta shiga gidan be fara sanar da Alhajin ko ya kira Hajia Babba ba? Tunanin abinda kaje ka dawo ya sakashi runtumawa da gudu ya nufi bangaren Hajia Babba beyi la'akari da cewa dare bane ya ringa buga musu qofa jikinsa har rawa yakeyi dan se a sannan ya gane qatuwar wautar daya tafka kuma duk abinda ya faru yanzu shi za'a fara ganin laifi.
Ganin yana ta bugu ba'a bude ba ya sakashi zagayawa ta baya inda window dakin Khalifa yake ya zuge Net ya shiga kwala masa kira yana cewa
"Khalifa, Halifa ka tashi ga Hajia Umaimah can ta dawo ka tashi dan Allah kar ayi kisan kai a gidan nan ace da sa hannuna".
khalifa daya farka da niyyar qundumawa duk uban da yake buga qofa Ashar da sauri ya wantsalo daga gado yana raba ido, Anty Umaimah kuma matar da suka baro a Asibiti bata hayyacinta waya dawo da ita gida toh?
Da gudu ya fice daga dakin ya nufi Sama gurin Hajiya, a matattakala suka hadu tana shirin saukowa Habiba na biye da ita a baya kana ganinsu kasan hankalin su a tashe yake.
"Yawwa Khalifa kaima kaji bugun kenan, muje mu duba wanene a wannan lokacin Allah dai yasa lafiya" ta fada tana qarasa sakkowa.
"Hajiya Sammani ne wai Anty Umaimah ce ta dawo gata can ta shiga gida" Khalifa ya fada yana yin gaba se Hajia ta dafe qirji tana cewa
"Umaimah? Umaimah kuma yaushe ta dawo ita da bata da lafiya waya dawo da ita gida? Kai Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un wannan bala'in har ina Umaimah bazaki kashe ni da raina ba" da wannan surutan suka dunguma bangaren Khalil sedai suna zuwa suka tarar da qofar palour a datse.
Sammani ya saka muqullin hannunsa amma yaqi buduwa alamar an rufe qofar ta ciki kenan.
Khalifa ne ya koma cikin gida da gudu ya dakko wayarsa ya shiga kiran Yayan nasa, Hajiya na tsaye ta kasa cewa komai, Addua kawai takeyi Allah ya tsare mata Dan nata da Marainiyar Alah.
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 73
A bangarensu Khalil kuwa Humairah tana kwance lamo akan gado idan ka kalleta zaka dauka bacci take yi amma idonta biyu, ita kadai na san abinda take ji a jikinta bisa sabon al'amarin daya sameta. Sam Yaya Khalil be tausaya mata ko ya dubi qarancin shekarunta ba seda ya gurjeta son ransa tamkar me biyan bashi kafin ta samu kanta a hannunsa.
Yanzun haka da tana da qarfin tashi da barin masa dakin za tayi dan bata san abinda ze biyo baya ba idan ya fito daga wankan da yakeyi, bata tunanin ze barta ta huta duba da yanda dakyar da sidin goshi ya barta ta fito daga bandakin kafin ya shiga yin nasa wankan.
Idanuwanta da sukayi laushi tubus suka qanqance saboda kuka ta lumshe tana jin wani bacci bacci yana fizgarta amma bata so tayi tunda asuba ta kawo kai gara idan sukayi sallah se tayi baccin amma in Yaya Khalil ya bata dama kenan.
Juyawa tayi daga rufda cikin da take zuwa rigingine wanda yayi daidai da bugun da akayiwa qofar dakin da take cikin wani irin tashin hankali kamar za'a balla qofar idan ba kunnenta bama harda kururuwa take jiyowa daga wajen.
A firgice ta yunqura tana cije baki ta miqe zaune, jitayi bugun yana qara qarfi, ta waiwaya ta kalli qofar bandakin a daidai sanda Khalil ya fito daure da babban towel fari a qugunsa yana goge fuskarsa da wani qarami yana cewa
"Badai bacci kikayi ba yarinya dan yanzu ma aka fara..." se maganar sa ta maqale saboda bugun daya jiyo anayi tareda hargagin daya tabbatar na Umaimah ne ba shiri ya wurgar da towel din hannunsa ya nufi Humaira data dora hannu biyu aka tuni hawaye suka balle mata, zatayi magana ya dora hannunsa a kan lebe alamar tayi shiru seta shiga girgiza masa kai.
Seda yaja numfashi ya ajiye zuciyarsa na tsalle saboda tsoro kafin ya nufi bakin qofar ba shiri Humaira ta kwasa da gudu ta shige gurin walk in closet dinsa ta fara neman gurin buya. Ita dai tana ga ajali ne yasa ta auri Yaya Khalil dan dai bata ga alamar tana da rabon komai a cikin zama dashi ba sena wahala.
Ta tabbata ko Umaimah bata kashe ta da hannunta ba kamar yanda ta dade tan iqirari to kuwa tabbas fargaba da tsoratarwar da take mata zasu saka zuciyarta tayi bindiga.
Khalil kuwa seda ya gyara muryar sa kafin a shaqe kamar wanda ya tashi daga bacci ya ce
"Waye wannan yake bugamun qofa a daren nan Sammani wane irin rashin hankali ne me ya faru zakazo kana mun bugu yanzu?"