Sashe 133
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wayarsa dake ajiye ya dauka ya duba se ya dago ya kalli Umaimah data maida hankali kan gyara kayan dayayi amfani dasu kamar bata san me yake ba alhalin akan idonta ya dauki wayar. Kan Sifa dake dakin ya zauna yana maidawa da Zahran martani, Umaimah tayi ta maza ta qaqalo murmushi tace
"Abinci fa?"
"Naqoshi, naci a gurin Hajiya" ya bata amsa ba tareda ya dago daga kallon wayar tasa ba.
"Toh Tea fa?" Ta sake tambayarsa swya daga mata alamar ta kawo. Hadiye yawu tayi ta qarasa inda yake zaune ta zauna itama ta saka hannu biyu ta riqe hannunsa da baya amfani dashi, cikin shagwaba tace
"Wai saboda abinda ya faru dazu kake fushi Hubby? To kayi haquri ka yafe mun kaji bazan sake ba".
Ajiye wayar hannunsa yayi ya juyo ya kalleta yace
"Sau nawa zan gaya miki bana son abinda kikeyi mun amma bakyaji se ana zaune lafiya se kin san yanda kika jangwalo wani abun. Ni na taba daukar wayarki nayi miki bincike keda kike qasa dani amma se kece zaki ringa daukar mun waya haka kawai, idan inada abinda zan boye I'm not a fool da zan ajiye a wayar ai bayan nasan har dare bi kikeyi ki daukar mun waya sannan abin naki qara gaba yakeyi har mota ta bincikawa kikeyi me kike nema a ciki?"
Mismis ta shigayi da ido tana motsa baki yaci gaba da cewa
"Bana so karki sake idan ba haka ba kuma zamu samu gagarumar matsala dake kinji ko?"
"Bazan sake ba In sha Allah, kayi haquri" ta fada kanta a qasa, seya dago fuskarta yayi pecking lips dinta Kafinya saki hannunta yana cewa
"Better, ki kawo mun tea din, Lipton kawai karki saka komai".
Miqewa tayi ta fita daga dakin zuwa kitchen.
Tokare hannayenta tayi da Cabinet din kitchen din tana sauke numfashi mamakin kanta ya cikata yanda har ta iya daurewa bata kwancewa Khalil buhun Rashin mutunchi ba. Wani irin zafi da daci take ji a ranta dukda bata gani ba tasanyar iskar yake rubutawa amsa shiyasa har ya gagara daga kai ya kalleta yana mata magana amma babu komai ya bari ta gano wacece ta fara cin uwar ubanta kafin ta juyo kansa ai ya santa sarai ba canzawa kuma tayi ba.
A Kettle me kyau ta glass ta zuba shayin ta kalli powder green leaf data sakawa yammatan kaduna dazu ta manta bata maidata store ba, wata shaidaniyar zuciya tace mata
"Ki zuba a ciki" kafin tunanin ya samu karbuwa dayar zuciyar ta kwabeta, Khalil fa, Khalil zata kashe? Idan ta kashe shi me tayi kenan?
Dakin ta koma har sannan yana zaune sema kishingida da yayi yana waya tana kuma shiga taji yana sallama tareda kashe wayar.
"Zakuci kutumar ubanku ne daga kai har ita" ta fada a qasan ranta kafin ta aje masa shayin ta shige bandaki dan ranta ya sosu da yawa idan ta tsaya tsaf zata rusa shirinta.
Khalil kuwa mamakin kansa yake yanda sam ya dena shayin Umaiman yanzu ya rasa ta inda ya samu qarfin guiwar da har ya iya waya da mace a cikin gida bayan yasan kowanne lokaci zata iya shigowa dakin. Yasan taga message din Zahra dan ko bata furta magana da baki ba yana iya gane fushi a idanunta kuma yasan a cike take dashi sedai be san dalilinta na shanyewa ba koma menene yana fatan ya zama alkhairi, Ya zamana cewa Umaiman ta zama mace tana kuma kishi irin na mata masu hankali ba kishin hauka da jahilci ba.
Harya gama shan shayin bata fito ba se ya miqe da niyyar zuwa yaga abinda take yi kusan minti nawa kar fa taje tayiwa kanta lahani yana nan zaune yana zuwa bakin qofar ta fito itama jikinta daure da Towel qarami da alama wanka tayi fuskarta wasai ta masa kallo daya ta dauke kai, seya ruqota yana cewa
"Ya kika cire kwalliyar bayan ban gama gani ba"
"Naga kamar baka cikin mood na dadi ne shiyasa nace bari nayi wanka na kwanta kawai karna dame ka" ta fada ba tareda ta kalli fuskarsa ba dan Allah kadai yasan wutar dake ci a zuciyarta. Hannu biyu ya zuwa cikin towel din ya kama qugunta yana shafa Duwatsun jigidar jikinta, wani abu yakeji yana fizgarsa kamar mayen qarfe tunda yaga jigidar ta tafi da hankalinsa daman. Qasa yayi da idonsa yana mata wani kallo yace
"Ni nace miki bana jin dadi? To ki maidamun kwalliyata yanzu idan ba haka ba" ya qarasa yana matsa qugunta har seda tayi qara ya saketa ta zauna akan kujerar gaban mirror tana tura baki. Murmushi yayi ya dawo ta gabanta ya tsaya yana kallon bakin nata, hannun sa ya shanshana yanajin qamshin jigidar na shigar masa har kwakwalwa seya sake kamota yana cewa
"Wane turare ne wannan, yayi mun dadi sosai a ina kika samo shi?" Ya qarasa yana saka kansa a wuyanta. Umaimah ta saka hannu biyu ta ture shi, qarya nema yake ze nemeta wallahi bayan yaje ya dawo daga gurin wata yar iska karya dauka shirun data masa na sakarci ne ya jirayi come back dinta ze gane kurensa.
Tsayawa yayi yana kallonta ganin yanda ta hade rai tana ture shi daga jikinta, hannu ya saka ya dago habarta ya sarqe idanunsu dan taqi yarda ta kalle shi tun dazu, a cikin idon ya hango zallar, fushi, kishi da damuwa daman yasan dannewa takeyi se ya dagata gaba dayanta ya aje akan gado ba tareda ya bata damar yin wani abuba ya shiga sarrafata son ransa tun tana qi harta sake masa ta bada kai bori ya hau
"Ke din kece limamiyar zuciyar Khalil, duk wadda zata zo daga baya Mamu ce" ya fada cikin wani mayen shauqi daya debe shi, jinta yakeyi ta canza masa koda yake a kullum sabuwa yake jin Umaimah shiyasa baya taba gajiya da ita yake kuma iya dauke kai akan duk abinda take masa dan nutsuwar da take bashi ya tabbatar da ba duk mace ba, idan da ace duk mata kamarta suke da babu namijin da ze yarda yayi asarar tasa.
Umaimah ko kalamansa a maimakon su mata dadi jinsu tayi kamar ya faska mata mari, wato yana dai so ya gaya mata wata na nan tafe kenan ko? To su zuba su gani shida ita da duk wadda yake shirin dakkowar shege ka fasa.
Washe garin ranar gaba daya a gida ya wuni naniqe da ita kamar wani chewing gum, bangaren Hajiya ma tare suka shiga suka gaidata, a can ta sake tarar da Jalilah ashe wai gyaran gida ake musu pipe ne ya fashe ta cikin gini ruwa yayi musu barna shine ta taho gidan kafin a gyara. Sama sama suka gaisa albarkacin idon Hajiya da Khalil din, ta dan zauna kamar yanda ta saba dan ma karta tafi Hajiyan ta zargi wani abu ne, bata jima ba Bibi ta shigo da gudu wai Dady na kiranta, ta miqe tana satar kallon Jalilah karaf kuwa itama kallo ta take se kuwa ta wani gyara tsayuwa ta shiga tafiya ta taqama tana cewa
"Bari naje kinsan idan yana gida baya iya minti daya ba taredani a kusa dashi ba" tayi wata dariyar iskanci kafin ta fita Jalilah ta bita da ido kawai ba tareda tace komai ba.
A can kuwa tana shiga ta tarar dashi tsaye bakin qofa yana jiranta, be ko barya ta ida shiga ba ya dagata cak ya wuce dakinsa da ita, son ransa ya moreta tun ana abin dadi har abin ya fara bata tsoro ganin kusan sama da awa biyu amma babu alamar ze barta ba kuma dan be samu nutsuwa ba Aa shi kansa tana kallonsa ta fahimci kamara dole yakeyi, data tashi ze janyota su koma dafa taga abu bana qare bane ta fasa masa kuka dolen dole ya qyaleta ta shige bandaki dakyar saboda yanda jikinta gaba daya yayi tsami abinda ke cikinta ya cure guri daya dan shi kansa ya galabaita.
Wanka tayi ta fito ta tarar da Khalil din a zaune har sannan ya dafe kansa, ganin ta fito ya sakashi tashi dakyar yake tafiya ya shiga bandakin shima yayi wanka. Shi kansa besan meya same shi yau din ba, abinda ya sani kawai Sha'awarta yakeji kamar ze mutu ga wani mugun dadi data qara masa shiyasa ko yayi kamar ze bari yake kasawa, yanzun ma da yake wankan ji yakeyi sha'awar na dawo masa amma ya tabbatar ruwan jikinsa na gab da qarewa in be nutsu ba tsaf ze kashe kansa a banza.
Umaimah qasa ta sauka dakyar saboda wata azababbiyar yunwa da takeji, shayi ta hada me kauri tasha kafin ta dumama ragowar wata shinkafa ta dibi wadda zata ci ta barwa Khalil sauran dan tasan shima zeci ta dauki robar yoghurt daya ta wuce dakinta. Tana gama cinye abincin ta sake tara ruwa me zafi ta zuba gishiri a ciki ta shiga dan har sannan bata ji daidai ba, seda ta kwashe mintuna a ciki ta samu sa'idar abinda take ji kafin ta fito tana tunanin abinda ya saka Khalil wannan qarin jaraba. Ita dai a ritsin nan babu abinda take sha duk wani gyara ma ta ajiye saboda cikinta ya tsufa qarqarinta tasha zuma se fruits balle ace, mintsini taji a gefen cikinta ta kai hannu ta shafa nan taji Jigidar data daura da sam ta manta ma da ita take hirar Safina da wata Maman Amal yar ajinsu ta fado mata a rai dan a ranar ne ma tace itama a kawo mata saboda yanda suketa zuzutata idan mace ta daura haka miji ze ringa binta a qugu wato abinda suke nufi kenan ai kuwa data sani da bata karbowa kanta wahala ba, to ita lafiya lau ma Mijinta Jarumi ne base ta hada da sihiri ba.
"Abinci fa?"
"Naqoshi, naci a gurin Hajiya" ya bata amsa ba tareda ya dago daga kallon wayar tasa ba.
"Toh Tea fa?" Ta sake tambayarsa swya daga mata alamar ta kawo. Hadiye yawu tayi ta qarasa inda yake zaune ta zauna itama ta saka hannu biyu ta riqe hannunsa da baya amfani dashi, cikin shagwaba tace
"Wai saboda abinda ya faru dazu kake fushi Hubby? To kayi haquri ka yafe mun kaji bazan sake ba".
Ajiye wayar hannunsa yayi ya juyo ya kalleta yace
"Sau nawa zan gaya miki bana son abinda kikeyi mun amma bakyaji se ana zaune lafiya se kin san yanda kika jangwalo wani abun. Ni na taba daukar wayarki nayi miki bincike keda kike qasa dani amma se kece zaki ringa daukar mun waya haka kawai, idan inada abinda zan boye I'm not a fool da zan ajiye a wayar ai bayan nasan har dare bi kikeyi ki daukar mun waya sannan abin naki qara gaba yakeyi har mota ta bincikawa kikeyi me kike nema a ciki?"
Mismis ta shigayi da ido tana motsa baki yaci gaba da cewa
"Bana so karki sake idan ba haka ba kuma zamu samu gagarumar matsala dake kinji ko?"
"Bazan sake ba In sha Allah, kayi haquri" ta fada kanta a qasa, seya dago fuskarta yayi pecking lips dinta Kafinya saki hannunta yana cewa
"Better, ki kawo mun tea din, Lipton kawai karki saka komai".
Miqewa tayi ta fita daga dakin zuwa kitchen.
Tokare hannayenta tayi da Cabinet din kitchen din tana sauke numfashi mamakin kanta ya cikata yanda har ta iya daurewa bata kwancewa Khalil buhun Rashin mutunchi ba. Wani irin zafi da daci take ji a ranta dukda bata gani ba tasanyar iskar yake rubutawa amsa shiyasa har ya gagara daga kai ya kalleta yana mata magana amma babu komai ya bari ta gano wacece ta fara cin uwar ubanta kafin ta juyo kansa ai ya santa sarai ba canzawa kuma tayi ba.
A Kettle me kyau ta glass ta zuba shayin ta kalli powder green leaf data sakawa yammatan kaduna dazu ta manta bata maidata store ba, wata shaidaniyar zuciya tace mata
"Ki zuba a ciki" kafin tunanin ya samu karbuwa dayar zuciyar ta kwabeta, Khalil fa, Khalil zata kashe? Idan ta kashe shi me tayi kenan?
Dakin ta koma har sannan yana zaune sema kishingida da yayi yana waya tana kuma shiga taji yana sallama tareda kashe wayar.
"Zakuci kutumar ubanku ne daga kai har ita" ta fada a qasan ranta kafin ta aje masa shayin ta shige bandaki dan ranta ya sosu da yawa idan ta tsaya tsaf zata rusa shirinta.
Khalil kuwa mamakin kansa yake yanda sam ya dena shayin Umaiman yanzu ya rasa ta inda ya samu qarfin guiwar da har ya iya waya da mace a cikin gida bayan yasan kowanne lokaci zata iya shigowa dakin. Yasan taga message din Zahra dan ko bata furta magana da baki ba yana iya gane fushi a idanunta kuma yasan a cike take dashi sedai be san dalilinta na shanyewa ba koma menene yana fatan ya zama alkhairi, Ya zamana cewa Umaiman ta zama mace tana kuma kishi irin na mata masu hankali ba kishin hauka da jahilci ba.
Harya gama shan shayin bata fito ba se ya miqe da niyyar zuwa yaga abinda take yi kusan minti nawa kar fa taje tayiwa kanta lahani yana nan zaune yana zuwa bakin qofar ta fito itama jikinta daure da Towel qarami da alama wanka tayi fuskarta wasai ta masa kallo daya ta dauke kai, seya ruqota yana cewa
"Ya kika cire kwalliyar bayan ban gama gani ba"
"Naga kamar baka cikin mood na dadi ne shiyasa nace bari nayi wanka na kwanta kawai karna dame ka" ta fada ba tareda ta kalli fuskarsa ba dan Allah kadai yasan wutar dake ci a zuciyarta. Hannu biyu ya zuwa cikin towel din ya kama qugunta yana shafa Duwatsun jigidar jikinta, wani abu yakeji yana fizgarsa kamar mayen qarfe tunda yaga jigidar ta tafi da hankalinsa daman. Qasa yayi da idonsa yana mata wani kallo yace
"Ni nace miki bana jin dadi? To ki maidamun kwalliyata yanzu idan ba haka ba" ya qarasa yana matsa qugunta har seda tayi qara ya saketa ta zauna akan kujerar gaban mirror tana tura baki. Murmushi yayi ya dawo ta gabanta ya tsaya yana kallon bakin nata, hannun sa ya shanshana yanajin qamshin jigidar na shigar masa har kwakwalwa seya sake kamota yana cewa
"Wane turare ne wannan, yayi mun dadi sosai a ina kika samo shi?" Ya qarasa yana saka kansa a wuyanta. Umaimah ta saka hannu biyu ta ture shi, qarya nema yake ze nemeta wallahi bayan yaje ya dawo daga gurin wata yar iska karya dauka shirun data masa na sakarci ne ya jirayi come back dinta ze gane kurensa.
Tsayawa yayi yana kallonta ganin yanda ta hade rai tana ture shi daga jikinta, hannu ya saka ya dago habarta ya sarqe idanunsu dan taqi yarda ta kalle shi tun dazu, a cikin idon ya hango zallar, fushi, kishi da damuwa daman yasan dannewa takeyi se ya dagata gaba dayanta ya aje akan gado ba tareda ya bata damar yin wani abuba ya shiga sarrafata son ransa tun tana qi harta sake masa ta bada kai bori ya hau
"Ke din kece limamiyar zuciyar Khalil, duk wadda zata zo daga baya Mamu ce" ya fada cikin wani mayen shauqi daya debe shi, jinta yakeyi ta canza masa koda yake a kullum sabuwa yake jin Umaimah shiyasa baya taba gajiya da ita yake kuma iya dauke kai akan duk abinda take masa dan nutsuwar da take bashi ya tabbatar da ba duk mace ba, idan da ace duk mata kamarta suke da babu namijin da ze yarda yayi asarar tasa.
Umaimah ko kalamansa a maimakon su mata dadi jinsu tayi kamar ya faska mata mari, wato yana dai so ya gaya mata wata na nan tafe kenan ko? To su zuba su gani shida ita da duk wadda yake shirin dakkowar shege ka fasa.
Washe garin ranar gaba daya a gida ya wuni naniqe da ita kamar wani chewing gum, bangaren Hajiya ma tare suka shiga suka gaidata, a can ta sake tarar da Jalilah ashe wai gyaran gida ake musu pipe ne ya fashe ta cikin gini ruwa yayi musu barna shine ta taho gidan kafin a gyara. Sama sama suka gaisa albarkacin idon Hajiya da Khalil din, ta dan zauna kamar yanda ta saba dan ma karta tafi Hajiyan ta zargi wani abu ne, bata jima ba Bibi ta shigo da gudu wai Dady na kiranta, ta miqe tana satar kallon Jalilah karaf kuwa itama kallo ta take se kuwa ta wani gyara tsayuwa ta shiga tafiya ta taqama tana cewa
"Bari naje kinsan idan yana gida baya iya minti daya ba taredani a kusa dashi ba" tayi wata dariyar iskanci kafin ta fita Jalilah ta bita da ido kawai ba tareda tace komai ba.
A can kuwa tana shiga ta tarar dashi tsaye bakin qofa yana jiranta, be ko barya ta ida shiga ba ya dagata cak ya wuce dakinsa da ita, son ransa ya moreta tun ana abin dadi har abin ya fara bata tsoro ganin kusan sama da awa biyu amma babu alamar ze barta ba kuma dan be samu nutsuwa ba Aa shi kansa tana kallonsa ta fahimci kamara dole yakeyi, data tashi ze janyota su koma dafa taga abu bana qare bane ta fasa masa kuka dolen dole ya qyaleta ta shige bandaki dakyar saboda yanda jikinta gaba daya yayi tsami abinda ke cikinta ya cure guri daya dan shi kansa ya galabaita.
Wanka tayi ta fito ta tarar da Khalil din a zaune har sannan ya dafe kansa, ganin ta fito ya sakashi tashi dakyar yake tafiya ya shiga bandakin shima yayi wanka. Shi kansa besan meya same shi yau din ba, abinda ya sani kawai Sha'awarta yakeji kamar ze mutu ga wani mugun dadi data qara masa shiyasa ko yayi kamar ze bari yake kasawa, yanzun ma da yake wankan ji yakeyi sha'awar na dawo masa amma ya tabbatar ruwan jikinsa na gab da qarewa in be nutsu ba tsaf ze kashe kansa a banza.
Umaimah qasa ta sauka dakyar saboda wata azababbiyar yunwa da takeji, shayi ta hada me kauri tasha kafin ta dumama ragowar wata shinkafa ta dibi wadda zata ci ta barwa Khalil sauran dan tasan shima zeci ta dauki robar yoghurt daya ta wuce dakinta. Tana gama cinye abincin ta sake tara ruwa me zafi ta zuba gishiri a ciki ta shiga dan har sannan bata ji daidai ba, seda ta kwashe mintuna a ciki ta samu sa'idar abinda take ji kafin ta fito tana tunanin abinda ya saka Khalil wannan qarin jaraba. Ita dai a ritsin nan babu abinda take sha duk wani gyara ma ta ajiye saboda cikinta ya tsufa qarqarinta tasha zuma se fruits balle ace, mintsini taji a gefen cikinta ta kai hannu ta shafa nan taji Jigidar data daura da sam ta manta ma da ita take hirar Safina da wata Maman Amal yar ajinsu ta fado mata a rai dan a ranar ne ma tace itama a kawo mata saboda yanda suketa zuzutata idan mace ta daura haka miji ze ringa binta a qugu wato abinda suke nufi kenan ai kuwa data sani da bata karbowa kanta wahala ba, to ita lafiya lau ma Mijinta Jarumi ne base ta hada da sihiri ba.