Sashe 63
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Aa kibar kayarki wasa nake miki zanje gurin nasa in karbi wata dukda dai naso wannan din wallahi" Zainab ta fada tana miqa mata sarqar se Umaimah tace
"Kice dai kin rainata bazaki iya saka qaramin abu kamar wannan ba"
"Karki mun sharri ni bance haka ba, tunda kin dage zan karba amma sedai na bar miki ta wuyana a gurinki, In sha Allahu da an tashi daga Kamun ba dan dare bama zan biyo na kawo miki da sassafe kuwa zan bawa Walid tunda yaga gidanki" ta fada tana qoqarin cire dan kunnenta Umaimah ta tareta da cewa
"Haba dan Allah meye haka kamar wata da zata gudu, ki bar abinki wallahi babu komai kije da ita duk sanda kika gama amfanin seki dawo mun da ita dan ni ba sakawa zanyi ba se ranar Suna idan Allah ya sauke ni lafiya".
Dagewa Maman Nihal tayi akan sefa ta barwa Umaimah tata sarqar akan dole ta qyaleta ta cire sarqa da dankunne harda Qwandalelen zobenta ta aje mata akan Centre table kafin ta maye gurin su dana Umaiman ta zura Akwatin a jakarta daidai nan wayarta tayi qara ta dauka tana cewa gata nan zuwa
"Masu daura gado ne sun gama zanje na sallamu suna jirana" Ta fada tana miqewa Umaimah ta miqe tareda daukar mayafinta suka fita zata rakata Maman Nihal dinna cewa ta barshi saboda yanayinta tace ai seta rakata har bakin mota, suna kaiwa Get Yaya Naziyya ta turo qofar da ta rigada ta bude, sukayiwa juna kallon cikin ido da Zainab, idonta akan sarqar ta juya ta kalli Umaimah dake cewa
"Lah Yah Naziyya daga ina haka zuwa ba notice?"
"Kona koma ne?" Ta fada tana harararta se ta saka dariya tace
"Ni na isa bismillah shigo sannu da zuwa, Maman Nihal ga Yayata Naziyya ki daina mun gorin baki san kowa nawa ba".
Washa baki Maman Nihal tayi ta miqawa Naziyya hannu sukayi musabaha sam ita Naziyyar fara'arta batayi mata ba, kai matar ma gaba daya batayi mata ba ko a ina Umaimah ta kwasota se Allah.
Sallama sukayi ba tareda Umaimah ta rakata motar ba ta wuce su kuma suka juya ciki, Kitchen Yaya Naziyya ta fara shiga tana cewa
"Ke daga kasuwa nake na kwaso qishirwa bari na sha ruwa nayi alwala" se Umaimah ta shige palour idonta ya sauka akan sarqar da suka bari tayi saurin qarasawa gurinta kwashe su ta wuce dakin Khalil dan tasan Yaya Naziyya da saka ido,yanzu zata tasata gaba da tambayar ya akayi ya za'ayi.
Cikin safe dinsa da yake ajiyar muhimman abubuwa ta bude ta saka, kallon sarqar tayi se taga tayi yellow sosai ba kamar tata ba ta tabe baki data tuna ance ai Gwal hawa uku ne qila wannan nw babban ko ta mayar ta rufe jin Yaya Naziyya na qwala mata kira.
"A ina kuma kika samo wannan tsohuwar guzuma?" Yaya Naziyyan dake nade abin sallah ta fada tana kallonta se Umaimah ta bata rai tace
"Daga ganin mace kawai kice mata tsohuwar guzuma tsabar daukan Alhaki toh qawata ce"
"Haka dai tun kina qawancen da sa'anninki har kin fara debo wanda suka kusa haifarki toh ki dai yi a hankali dan yanzu duniya babu gaskiya mata sun baci, ke kuwa ba wayo ne dake bare hankali sedai Allah ya kyauta kawai, duk wannan uban abubuwan ita kika kawowa kenanan?"
Harararta Umaimah tayi ba tareda ta bata amsa ba ta nemi guri ta zauna tana cewa
"Cikin mutum daya shine kika hado mata wannan kayayyakin saboda Khalil din tsinko kudi yake a bishiya ko?"
"To nima dan bakiga tarbar da tayi mun da naje gidanta ba, har shi seda yaci ragowar abinda aka hado mun na taho dasu" Umaimah data zauna a qasa ta fada tana tunzura baki, shi yasa basa shan inuwa daya da Yaya Naziyya dan ita ta fiya saka ido da fadan tsiya.
Shareta Naziyya tayi ta janyo kwanon Dambun nama ta shiga ci Umaimah ta kalleta tace
"Gashi nan kema ai kinci albarkacinta zaki zo kina cewa wani anyi almubazzaranci"
"Kafin nazo gidanki naci abinci kinje nawa kinci sau ba adadi kinga idan ma biyana nace kiyi be isa ba" Naziyyan ta fada a zafafe tana ture kwanon gabanta Umaimah data qunshe dariya ganin yanda ranta ya baci ta mayar mata tana cewa
"Allah ya baki haquri bari na kawo miki abinci shinkafa da wake nayi kina ci" bata kulata ba ta wuce kitchen ta zubo mata ta ringa damunta da magana har seda ta sauka daga fushin taci abincin suna yar hira.
"Wai ke bakiyi scanning bane an gaya miki me zaki haifaz kuma tanadin me kika fara kinja kinyi shiru shiyasa nace ni bari nazo naji ya ake ciki" Naziyyan ta fada tana kallonta, Umaimah ta shafa cikinta tana yatsina fuska tace
"Bansani ba wallahi nace su bari idan na haihu kawai na ga koma menene itama Hajiyar sa da yayyensa haka suka ringa tamabaya kwanaki, tanadi kuma kamar na me bangane b?"
"Uhm ke dai ai se addu'a kawai to Allah ya raba lafiya se mu ga abinda aka samu tanadi kuma na kayan haihuwa da abubuwan da ake buqata na tafiya Asibiti ko suma se kin hauhu sannan za'a nemo?"
"Lah ni wallahi nama manta tun kwanako fa aka bani wata takadda a Asibitin ta abubuwan da ake tafiya dasu ni ko nuna masa ma banyi ba, kayan baby ma duk nace ya bari se an haihu se a siya ko? Ni duk ba wannan ba na gama wani siye siye ma naje na mutu a gun haihuwa na bar jariri " Umaimah ta fada tana kallonta, Naziyya ta girgiza kai cikeda takaici tace
"Eh idan kin haihu se a nade miki babyn a fatar jikinki ai tunda ke sakarya ce baki san abinda ya kamata ba kuma ko mutuwar kikayi ai baza'abar Dan tsirara bako dole yana buqatar kayan da za'ayi masa amfani dasu"
"Toh idan kuma dan ne yazo babu rai fa" Umaimah ta sake fada se Naziyya ta shiga tafa hannu tana cewa
"Ko wacce me cikin duniya tanawa kanta fatan sauka lafiya banda ke Umaimah? Nan maganin Zaqi ance da aka kawo miki kinqi sha wai Honey yace ba'aso me ciki na shaye shayen magunguna barkatai ko zakiga Honey a labour room, Allah ya saukeki lafiya idan kuma silar tafiyar ce Allah ya karbi shahadarki kinji" Naziyya ta fada tana miqewase kawai Umaimah ta fasa mata kuka ta saki baki tana kallon ikon Allah to kukanna menene kuma?
Cikin Kuka Umaiman tace
"Wato daman fata kike mun na mutu ko toh in sha Allahu lafiya lau zan haihu in reni Dana ko Yata"
"Fatan mu a kullum kenan Allah ya raba ku lafiya, kinga bari naje daman Mama ce jiya mukayi maganar nace zan shigo naji ya ake ciki tunda naji bari na wuce" Naziyya ta fada tana sabar jakarta dan bazata iya da jidalin Umaimah ba kafin ta qulla mata wani sharrin kuma tace tayi mata.
Naziyyan na fita ta share hawayenta ta shiga tattare kayan da suke gurin, ta gyara ko ina tsaf ta kunna turare daidai aka fara kiran sallar magriba ta wuce tayi Alwala ta tayarda Sallah, tana cikin lazumi taji ana buga Get taje ta bude bayan data tambayi waye, Rufaida ce sabe da yarta Anam da gani daga unguwa take tace
"Amarya kin ganni da magriba ko wallahi in gaya miki ashe na manta muqullina a cikin gida shi kuma ya fita ya kulle se yanzu dana dawo ina sauri na duba banganshi ba"
"Wai irin haka akwai ciwo musamman ka dawo kana da wani uzuri ki shigo ciki toh kafin ya dawo".
Ciki suka shiga Rufaida ta yi Alwala Umaimah ta na yiwa Anam wasa harta idan kafin ta tashi ta kawo mata ruwa da abinci ta karba tana cewa
"Kamar kin san Yunwa nakeji wani biki naje in gaya miki abu dai tsiya tsiya ko yar shinkafar dai aka saba babu"
"Allah ya rufa asiri toh" Umaimah ta bata amsa tana danna Remote ta kunna musu Zee world. Kamar an matsi bakinta ta waiwaya ta kalli Rufaida take cin abinci hankali kwance Shinkafa da wake da mai da yaji taji danbun nama tace mata
"Dazu kuwa Zainab Ladan tazo gidan nan"
"Wacece Zainab Ladan kuma?" Rufaidan ta tambayeta se tace
"Wannan ta sabon group din da kika sakani mana baki ganeta ba Zainab Ladan wadda naji suna cewa Zeezy QQ"
"Zeezy Qarya Qarya zaki ce mun, me tazoyi gidan nan shegiya wato ta ganki kalar lasa shine zata maqale miki yaushe ma kuka fara mutunchi har da zata zo gidanki?" Rufaida data ture abinci gefe ta fada tana kallon Umaimah.
*Assalamu alaikum barkanku da wannan lokaci,to damuna tazo fa gida saida kamshi, Turaren 2SISTER HEAVENLY SCENT ba yabon kai ba idan aka kona a daki kamshi har Maqota .2sisters sunada nau'in turaruka kamar haka:*
*Turaren wuta kala kala*,
*Humra baka da fara,*
*Kwalacca,*
*Air freshener da sauransu*
*Masu biki bayan sallah 2sisters suna yin na rabo,za ku iya siya ku bada gudummawa akan parashi me sauki daidai aljihunku.*
*Location kano*.
*07068387382, 09161661999*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 29
"Bangane Qarya Qarya ba, yar qarya ce ko kuwa dai irin iskancin da yan group din suka sabane su sakawa mutum sunan banza" Umaimah ta fada itama tana kallonta can qasa zuciyarta na tsinkewa, Rufaida ta watsa shinkafa a baki ta taune tace
"Tab ke tambaya ma kikeyi yar qaryace ko yaya? Baki taba jin tana sheqa qaryar tata a group ba ko kiga ta turo abubuwa irin a zuwan ba nan zata turo ba ko tace yara ne sannan duk abinda yaka fada se tace ta sanshi ko tana dashi koda yake qawarki ce ke ya kamata ma ki bani labarin qaryar tata ai".
"Kice dai kin rainata bazaki iya saka qaramin abu kamar wannan ba"
"Karki mun sharri ni bance haka ba, tunda kin dage zan karba amma sedai na bar miki ta wuyana a gurinki, In sha Allahu da an tashi daga Kamun ba dan dare bama zan biyo na kawo miki da sassafe kuwa zan bawa Walid tunda yaga gidanki" ta fada tana qoqarin cire dan kunnenta Umaimah ta tareta da cewa
"Haba dan Allah meye haka kamar wata da zata gudu, ki bar abinki wallahi babu komai kije da ita duk sanda kika gama amfanin seki dawo mun da ita dan ni ba sakawa zanyi ba se ranar Suna idan Allah ya sauke ni lafiya".
Dagewa Maman Nihal tayi akan sefa ta barwa Umaimah tata sarqar akan dole ta qyaleta ta cire sarqa da dankunne harda Qwandalelen zobenta ta aje mata akan Centre table kafin ta maye gurin su dana Umaiman ta zura Akwatin a jakarta daidai nan wayarta tayi qara ta dauka tana cewa gata nan zuwa
"Masu daura gado ne sun gama zanje na sallamu suna jirana" Ta fada tana miqewa Umaimah ta miqe tareda daukar mayafinta suka fita zata rakata Maman Nihal dinna cewa ta barshi saboda yanayinta tace ai seta rakata har bakin mota, suna kaiwa Get Yaya Naziyya ta turo qofar da ta rigada ta bude, sukayiwa juna kallon cikin ido da Zainab, idonta akan sarqar ta juya ta kalli Umaimah dake cewa
"Lah Yah Naziyya daga ina haka zuwa ba notice?"
"Kona koma ne?" Ta fada tana harararta se ta saka dariya tace
"Ni na isa bismillah shigo sannu da zuwa, Maman Nihal ga Yayata Naziyya ki daina mun gorin baki san kowa nawa ba".
Washa baki Maman Nihal tayi ta miqawa Naziyya hannu sukayi musabaha sam ita Naziyyar fara'arta batayi mata ba, kai matar ma gaba daya batayi mata ba ko a ina Umaimah ta kwasota se Allah.
Sallama sukayi ba tareda Umaimah ta rakata motar ba ta wuce su kuma suka juya ciki, Kitchen Yaya Naziyya ta fara shiga tana cewa
"Ke daga kasuwa nake na kwaso qishirwa bari na sha ruwa nayi alwala" se Umaimah ta shige palour idonta ya sauka akan sarqar da suka bari tayi saurin qarasawa gurinta kwashe su ta wuce dakin Khalil dan tasan Yaya Naziyya da saka ido,yanzu zata tasata gaba da tambayar ya akayi ya za'ayi.
Cikin safe dinsa da yake ajiyar muhimman abubuwa ta bude ta saka, kallon sarqar tayi se taga tayi yellow sosai ba kamar tata ba ta tabe baki data tuna ance ai Gwal hawa uku ne qila wannan nw babban ko ta mayar ta rufe jin Yaya Naziyya na qwala mata kira.
"A ina kuma kika samo wannan tsohuwar guzuma?" Yaya Naziyyan dake nade abin sallah ta fada tana kallonta se Umaimah ta bata rai tace
"Daga ganin mace kawai kice mata tsohuwar guzuma tsabar daukan Alhaki toh qawata ce"
"Haka dai tun kina qawancen da sa'anninki har kin fara debo wanda suka kusa haifarki toh ki dai yi a hankali dan yanzu duniya babu gaskiya mata sun baci, ke kuwa ba wayo ne dake bare hankali sedai Allah ya kyauta kawai, duk wannan uban abubuwan ita kika kawowa kenanan?"
Harararta Umaimah tayi ba tareda ta bata amsa ba ta nemi guri ta zauna tana cewa
"Cikin mutum daya shine kika hado mata wannan kayayyakin saboda Khalil din tsinko kudi yake a bishiya ko?"
"To nima dan bakiga tarbar da tayi mun da naje gidanta ba, har shi seda yaci ragowar abinda aka hado mun na taho dasu" Umaimah data zauna a qasa ta fada tana tunzura baki, shi yasa basa shan inuwa daya da Yaya Naziyya dan ita ta fiya saka ido da fadan tsiya.
Shareta Naziyya tayi ta janyo kwanon Dambun nama ta shiga ci Umaimah ta kalleta tace
"Gashi nan kema ai kinci albarkacinta zaki zo kina cewa wani anyi almubazzaranci"
"Kafin nazo gidanki naci abinci kinje nawa kinci sau ba adadi kinga idan ma biyana nace kiyi be isa ba" Naziyyan ta fada a zafafe tana ture kwanon gabanta Umaimah data qunshe dariya ganin yanda ranta ya baci ta mayar mata tana cewa
"Allah ya baki haquri bari na kawo miki abinci shinkafa da wake nayi kina ci" bata kulata ba ta wuce kitchen ta zubo mata ta ringa damunta da magana har seda ta sauka daga fushin taci abincin suna yar hira.
"Wai ke bakiyi scanning bane an gaya miki me zaki haifaz kuma tanadin me kika fara kinja kinyi shiru shiyasa nace ni bari nazo naji ya ake ciki" Naziyyan ta fada tana kallonta, Umaimah ta shafa cikinta tana yatsina fuska tace
"Bansani ba wallahi nace su bari idan na haihu kawai na ga koma menene itama Hajiyar sa da yayyensa haka suka ringa tamabaya kwanaki, tanadi kuma kamar na me bangane b?"
"Uhm ke dai ai se addu'a kawai to Allah ya raba lafiya se mu ga abinda aka samu tanadi kuma na kayan haihuwa da abubuwan da ake buqata na tafiya Asibiti ko suma se kin hauhu sannan za'a nemo?"
"Lah ni wallahi nama manta tun kwanako fa aka bani wata takadda a Asibitin ta abubuwan da ake tafiya dasu ni ko nuna masa ma banyi ba, kayan baby ma duk nace ya bari se an haihu se a siya ko? Ni duk ba wannan ba na gama wani siye siye ma naje na mutu a gun haihuwa na bar jariri " Umaimah ta fada tana kallonta, Naziyya ta girgiza kai cikeda takaici tace
"Eh idan kin haihu se a nade miki babyn a fatar jikinki ai tunda ke sakarya ce baki san abinda ya kamata ba kuma ko mutuwar kikayi ai baza'abar Dan tsirara bako dole yana buqatar kayan da za'ayi masa amfani dasu"
"Toh idan kuma dan ne yazo babu rai fa" Umaimah ta sake fada se Naziyya ta shiga tafa hannu tana cewa
"Ko wacce me cikin duniya tanawa kanta fatan sauka lafiya banda ke Umaimah? Nan maganin Zaqi ance da aka kawo miki kinqi sha wai Honey yace ba'aso me ciki na shaye shayen magunguna barkatai ko zakiga Honey a labour room, Allah ya saukeki lafiya idan kuma silar tafiyar ce Allah ya karbi shahadarki kinji" Naziyya ta fada tana miqewase kawai Umaimah ta fasa mata kuka ta saki baki tana kallon ikon Allah to kukanna menene kuma?
Cikin Kuka Umaiman tace
"Wato daman fata kike mun na mutu ko toh in sha Allahu lafiya lau zan haihu in reni Dana ko Yata"
"Fatan mu a kullum kenan Allah ya raba ku lafiya, kinga bari naje daman Mama ce jiya mukayi maganar nace zan shigo naji ya ake ciki tunda naji bari na wuce" Naziyya ta fada tana sabar jakarta dan bazata iya da jidalin Umaimah ba kafin ta qulla mata wani sharrin kuma tace tayi mata.
Naziyyan na fita ta share hawayenta ta shiga tattare kayan da suke gurin, ta gyara ko ina tsaf ta kunna turare daidai aka fara kiran sallar magriba ta wuce tayi Alwala ta tayarda Sallah, tana cikin lazumi taji ana buga Get taje ta bude bayan data tambayi waye, Rufaida ce sabe da yarta Anam da gani daga unguwa take tace
"Amarya kin ganni da magriba ko wallahi in gaya miki ashe na manta muqullina a cikin gida shi kuma ya fita ya kulle se yanzu dana dawo ina sauri na duba banganshi ba"
"Wai irin haka akwai ciwo musamman ka dawo kana da wani uzuri ki shigo ciki toh kafin ya dawo".
Ciki suka shiga Rufaida ta yi Alwala Umaimah ta na yiwa Anam wasa harta idan kafin ta tashi ta kawo mata ruwa da abinci ta karba tana cewa
"Kamar kin san Yunwa nakeji wani biki naje in gaya miki abu dai tsiya tsiya ko yar shinkafar dai aka saba babu"
"Allah ya rufa asiri toh" Umaimah ta bata amsa tana danna Remote ta kunna musu Zee world. Kamar an matsi bakinta ta waiwaya ta kalli Rufaida take cin abinci hankali kwance Shinkafa da wake da mai da yaji taji danbun nama tace mata
"Dazu kuwa Zainab Ladan tazo gidan nan"
"Wacece Zainab Ladan kuma?" Rufaidan ta tambayeta se tace
"Wannan ta sabon group din da kika sakani mana baki ganeta ba Zainab Ladan wadda naji suna cewa Zeezy QQ"
"Zeezy Qarya Qarya zaki ce mun, me tazoyi gidan nan shegiya wato ta ganki kalar lasa shine zata maqale miki yaushe ma kuka fara mutunchi har da zata zo gidanki?" Rufaida data ture abinci gefe ta fada tana kallon Umaimah.
*Assalamu alaikum barkanku da wannan lokaci,to damuna tazo fa gida saida kamshi, Turaren 2SISTER HEAVENLY SCENT ba yabon kai ba idan aka kona a daki kamshi har Maqota .2sisters sunada nau'in turaruka kamar haka:*
*Turaren wuta kala kala*,
*Humra baka da fara,*
*Kwalacca,*
*Air freshener da sauransu*
*Masu biki bayan sallah 2sisters suna yin na rabo,za ku iya siya ku bada gudummawa akan parashi me sauki daidai aljihunku.*
*Location kano*.
*07068387382, 09161661999*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 29
"Bangane Qarya Qarya ba, yar qarya ce ko kuwa dai irin iskancin da yan group din suka sabane su sakawa mutum sunan banza" Umaimah ta fada itama tana kallonta can qasa zuciyarta na tsinkewa, Rufaida ta watsa shinkafa a baki ta taune tace
"Tab ke tambaya ma kikeyi yar qaryace ko yaya? Baki taba jin tana sheqa qaryar tata a group ba ko kiga ta turo abubuwa irin a zuwan ba nan zata turo ba ko tace yara ne sannan duk abinda yaka fada se tace ta sanshi ko tana dashi koda yake qawarki ce ke ya kamata ma ki bani labarin qaryar tata ai".