Sashe 56
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suna shiga mota ta barke da kukan da bata samu damar yi a gidan ba, kuka me hade da ihu ta ringa kurma masa duk yanda yaso ya daure kamar yanda Yaya Aminun ya jaddada masa kasawa yayi ya faka motar ya shiga lallashinta nan ta botsarewa kuwa ta baje kolin sabon rashin mutunchi tana cewa ai yana sane ya kaita aka ci zalinta, ya ringa bata baki yana lallashinta amma a banza qara watse wa takeyi seda ya gaji ya dauki wayarsa yana cewa
"Bari na kirashi na gaya masa tunda daman yace duk abinda kikayi na gaya masa ze zo har gida ya mun maganinki" ya shiga dannan kiran Yaya Aminu ta wafce wayar tana cewa
"Saboda bakai ya daka ba ai wallahi se Allah ya sakamun da kai dashi duka ba yafewa zanyi ba".
Abinda yafi qarfinka aka ce seka mayar dashi wasa haka ce ta kasance da Khalil tunda dai ya fuskanci bakin ne babu linzami unguwar zoma bata gasa mata shi ba gara ya lallabata su rabu lafiya, haka suka qarasa gida ranar dai baccinsa ragagge ne saboda kuka da tashin hankalin data ringayi na zallar Jidali dan yayi zaton zatayi kukan ciwon baya amma kamar ma ta manta da an daketa a gurin, fuskarta ce dai ta tashi taji hannun Maza a haka suka lallaba suka kai safiya, da wurwuri ya bar mata gidan saboda sabuwar tijarar data dira da safiyar Allah ta'ala shikam dai tasa Jarabawar akan mace akai masa.
Umaimah kuwa Khalil na fita ta shiga ta fesa wanka ta hada shayinta me kauri tasha. Duk Dramar tana sane tayi abarta ta kuma yi alqawarin seta tayar masa da hankali gwargwadon zafin mari da dundun daya kaita aka mata. Tana gamawa ta kwanta ramuwar baccin da bata samu tayi cikin dare ba, wunin ranar haka tayi shi har Yamma tana nade a gado sedai idan an kira sallah ta sauka tayi ta kuma komawa ranar se bayan magriba Khalil ya dawo saboda baqi da sukayi a company Umaimah kuwa ta saka a ranta saboda gudun jidalinta ya saka shi qin komawa gidan da wuri.
Tana zaune a palour ya shiga da sallama ta amsa ciki ciki tareda yi masa sannu da zuwa ya amsa yana qarawa inda take bayan ya ajiye ledojin daya shiga dasu yana tambayarta ya jikinta, fuska ta yamutsa batace komai ba, ya wuce dakinsa yayi wanka dan ya rigada yayi Magriba kafin ya shigo ya dawo palour ya zauna yana janta da hira gimbiyar se cika take tana batsewa Ledojin daya ajiye ma suna nan babu wanda ta taba se shine ya janyo su ya fitar dana abinci ya ajiye a gabanta ya dauki nasa ya bude ya fara ci.
"Ki duba waccen Ledar wasu dogayen riguna ne aka kawo talla Office dinmu na daukar miki naga yanzu kinfi jin dadinsu" ya fada yana nuna mata wata leda me dan girma, a ciki tace masa ta gode bata tashi ta dauki kayan ba se yaji ba dadi dan ya saba idan ya siyo mata abu komai qanqantarsa zata karba tayi murna tareda godiya, be sake magana ba yaci gana da cin abincinsa yana gamawa aka kira Isha ya tashi ya fita.
Janyo ledar tayi ta bude, irin Egyptian silk gowns din nan ne masu aiki a jiki guda hudu kowacce kalarta daban ta tabe baki ta mayar cikin ledar dan sam ita basu burgeta ba, asalima da irin rigunan baccin yan saudiyyan nan sukayi mata kama na gumama ta miqe da ledar ta shige daki ta watsa ta cikin wardrobe dan bata jin zata saka su ma seta wuce ta dauro alwala itama ta tayar da sallah.
Be gaji ba bayan ya dawo haka ya ringa janta da hira yana lallaba abarsa dan shiya kaita aka daketa yasan yayi laifi dole ya nemi shiri tana ta basarwa hardai ta fara sakkowa tana amsa masa hirar kadan kadan, wani abokinsa ya kirashi a waya bayan sun gaisa yake gaya masa Gwal ya sauka dan tun farkon auransu yayi masa maganar yana so ya siyawa Umaiman Sarqa yace ya bari Dala ta dan sakko tunda ana saka ran saukarta, farashin ya tambaye shi ya gaya masa yace ya hau whatsapp suyi magana.
Designs yace ya turo masa na sarqa da dan kunne da zobe da suka kai nauyin Gram Ashirin zuwa da biyar haka, ya turo masa su masu kyau seya miqawa Umaimah wayar yace
"Duba mun wacce tafi kyau a nan" ta karba ta shiga dubawa, wata ta zaba ta miqa masa tana cewa
"Idan ni zaka siyawa ma karka wahalar da kanka dan wadanda nake dasu ma ba sakawa nake ba bana son sarqa qara dan kunne da zobe da awarwaro sarqa damuna takeyi kuma ni wannan Indian design din ma ba wani burgeni suke ba".
Wani iri yaji toh wai duk cikin fushin da takeyi ne ya saka take gwasale duk abinda yayi mata ko kuwa daman haka halinta yake? Amma da ai ba haka take ba kai shifa lamarin Umaimah yana cakar masa da kai wani lokacin.
Badan ya rigada yayi niyya ba da fasawa zeyi dan bega alamar idan ya siya din ma zata yaba ba amma badan halinta zeyi ba dan idan yace ze biyewa halin Umaimah abinci baze bata a gidannan ba dan ko tayi masa abin arziqi yaji dadi ya bata tukuici seta zobe ladanta dana tsiya harda qari. Wayar ya karba ya cewa Abokin nasa ya fasa sarqa ya samo masa dan kunne me kyau kawai babba da awarwaro da zobe, sukayi lissafi aka hada masa seda ya kai Gram Talatin akan dubu talatin da uku take yayi transfer kudinsa 1M yace ya siyawa yara alawa da dubu goman da safw zeje ya karba, daya tambayeshi sunan da ze rubuta a Receipt yace ya saka Umaimah Sabo dan kyautace ya siya mata halak malaj nata ne tayi duk yanda taso dashi.
*SUMAYYAS_HERBAL_APHRODISIACS*
*Shin yar uwa kina da wata matsala ce data shafi zamantakewar aure da kika kasa gane kanta? Ko kuwa a bangaren megida ne Al'amura basa tafiyar miki daidai yanda kike so*
*Qaiqayin gaba, farin ruwa ko ruwa me qarni yana fitar miki kinje Asibiti kinsha magani har yanzu ba'a dace ba? Ko kuwa kin kasa gane kan mu'amalar auratayya bakyajin dadi ko kina jin zafi a lokacin saduwa*
*Aa damuwarki inda zaki samu ingantattun magungunan mata marasa illah wadanda masana ilimin suka hada ba yan taka haye to ki garzayo nan domin muna da maganin matsalolinki da yardar Allah*
*A Sumayyas_herbal_aprodiasics* *muna bada ingantattun magunguna wadanda masana sukayi bincike suka tabbatar da suna samar da waraka ga dukkan matsalolin da kuka zo dasu*
*Muna da maganin sanyi ko wanne iri da yardar Allah zamu baki bayan munyi miki tambayoyi domin sanin yanayin lakurarki*
*A bangaren kayan gyara muna da ingantattun tsumi, Gumba, Kaza/ciccibi, Sabaya na gyaran Nono, maganin qiba dana rage qiba ingantattu da babu kwaya a cikinsu*
*Sannan munada tsari na tattaunawa da mata domib musan matsalolinku mu kuma baku shawarar yanda zaku magance su da yardar Allah*
*Adreshin mu Zaria/Abuja muna kuma aika kaya ko ina a fadin qasarnan cikin Amincin Allah kutuntube mu akan*
*07031876677*
Ko a IG *sumayyas_herbal_aphrodisiacs*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 26
Zama yayi dadi tsakanin Mutuniyar ta sakko shi kuwa yana ta faman hidima da ita, kwana biyu tsakani ya karbo mata dan kunnen daya siya.
"Wato abokina kana ji da Amaryar nan taka gaskiya a zamanin nan ka zare Miliyan a tashi daya ka se mata Dan kunne, koda yake qila kaja kaya da yawa ka samu wata kwangila me zafi ne ko" Abokin nasa ya fada yana miqa masa Dan Akwatin da suke ciki.
Murmushi Khalil yayi ya karba ya na dubawa yace
"Toh Bashir meye amfanin arziqi idan bazaka wadata iyakinka ba? Nifa ka ganni bazan sha wahala na nemi kudi dan na tarasu ba ba gara mu kashe su muji dadi dan idan ka tara ka mutu be zama lallai iyalan naka ma su mora ba. Kana kallo dai mu da aka mutu aka bar mana tarin dukiyar wasu suka danne suka cinye komai amma kaga ko a jikin mu dan tun yana raye babu abinda muka nema muka rasa yayi mana duk abinda ya kamata yanzu kuma da baya nan mun tashi muna neman Rabon mu shine shari'ar gaskiya ka mori arziqinka kaji dadi"
"Gaskiya ne mutumina toh Allah ya qara rufa mana Asiri duniya da lahira" Bashir ya fada Khalil ya amsa da Amin kafin ya nuna masa wasu zobuna yace ya miqa masa. Guda biyu ya cira yace
"Zasuyi kyau a hannun Hajiyata nawa suke ko bashi ne na karba"
"Kai Alajin Allah" Bashir ya fada yana dora su a abin awo, ya auna ya buga lissafin ya nuna masa, bashida isassun kudin da zasu kai ya karbi biyun seya ajiye qaramin ciki yana cewa
"Kudi bazasu isa ba bari na dauki wannan idan an kwana biyu na samu sarari sena qara mata"
"Ka dauka kawai babu damuwa duk sanda Allah ya hore seka bani ai ana tare" Bashir ya fada yana saka masa su a mazubi se Khalil yace
"Aa bana son bashi ka sani idan ina dashi zanyi abu idan babu a haqura kuma na san sana'ar ku babu bashi kaga bazan saka kayi abinda baka yi ba"
"Haba Bayero yanzu ko kyauta na baka ai ban fadi ba dan Alkhairin da kayi mun a rayuwa bazan taba biyanka ba, kaje dasu duk sanda ka samu ka bani" da haka ya saka shi dole ya karbi zobunan ya hada dana Umaimah ya wuce gidan Hajiyarsa.
Bayan sun gaisa ya ajiye mata kayan a gabanta ta bude tana cewa
"Wai wai zankadi Babana wadannan fa?"
"Kudin aikin da nayi a Kaduna kwanaki ne aka biyani, kin tuna daman nace miki idan na samu sarari zan siyawa Umaimah sarqa shine naga wadannan zobunan zasuyi miki kyau na taho miki dasu" ya qarasa yana ware mata natan. Seta dauka ta zura a hannunta tana cewa
"Bari na kirashi na gaya masa tunda daman yace duk abinda kikayi na gaya masa ze zo har gida ya mun maganinki" ya shiga dannan kiran Yaya Aminu ta wafce wayar tana cewa
"Saboda bakai ya daka ba ai wallahi se Allah ya sakamun da kai dashi duka ba yafewa zanyi ba".
Abinda yafi qarfinka aka ce seka mayar dashi wasa haka ce ta kasance da Khalil tunda dai ya fuskanci bakin ne babu linzami unguwar zoma bata gasa mata shi ba gara ya lallabata su rabu lafiya, haka suka qarasa gida ranar dai baccinsa ragagge ne saboda kuka da tashin hankalin data ringayi na zallar Jidali dan yayi zaton zatayi kukan ciwon baya amma kamar ma ta manta da an daketa a gurin, fuskarta ce dai ta tashi taji hannun Maza a haka suka lallaba suka kai safiya, da wurwuri ya bar mata gidan saboda sabuwar tijarar data dira da safiyar Allah ta'ala shikam dai tasa Jarabawar akan mace akai masa.
Umaimah kuwa Khalil na fita ta shiga ta fesa wanka ta hada shayinta me kauri tasha. Duk Dramar tana sane tayi abarta ta kuma yi alqawarin seta tayar masa da hankali gwargwadon zafin mari da dundun daya kaita aka mata. Tana gamawa ta kwanta ramuwar baccin da bata samu tayi cikin dare ba, wunin ranar haka tayi shi har Yamma tana nade a gado sedai idan an kira sallah ta sauka tayi ta kuma komawa ranar se bayan magriba Khalil ya dawo saboda baqi da sukayi a company Umaimah kuwa ta saka a ranta saboda gudun jidalinta ya saka shi qin komawa gidan da wuri.
Tana zaune a palour ya shiga da sallama ta amsa ciki ciki tareda yi masa sannu da zuwa ya amsa yana qarawa inda take bayan ya ajiye ledojin daya shiga dasu yana tambayarta ya jikinta, fuska ta yamutsa batace komai ba, ya wuce dakinsa yayi wanka dan ya rigada yayi Magriba kafin ya shigo ya dawo palour ya zauna yana janta da hira gimbiyar se cika take tana batsewa Ledojin daya ajiye ma suna nan babu wanda ta taba se shine ya janyo su ya fitar dana abinci ya ajiye a gabanta ya dauki nasa ya bude ya fara ci.
"Ki duba waccen Ledar wasu dogayen riguna ne aka kawo talla Office dinmu na daukar miki naga yanzu kinfi jin dadinsu" ya fada yana nuna mata wata leda me dan girma, a ciki tace masa ta gode bata tashi ta dauki kayan ba se yaji ba dadi dan ya saba idan ya siyo mata abu komai qanqantarsa zata karba tayi murna tareda godiya, be sake magana ba yaci gana da cin abincinsa yana gamawa aka kira Isha ya tashi ya fita.
Janyo ledar tayi ta bude, irin Egyptian silk gowns din nan ne masu aiki a jiki guda hudu kowacce kalarta daban ta tabe baki ta mayar cikin ledar dan sam ita basu burgeta ba, asalima da irin rigunan baccin yan saudiyyan nan sukayi mata kama na gumama ta miqe da ledar ta shige daki ta watsa ta cikin wardrobe dan bata jin zata saka su ma seta wuce ta dauro alwala itama ta tayar da sallah.
Be gaji ba bayan ya dawo haka ya ringa janta da hira yana lallaba abarsa dan shiya kaita aka daketa yasan yayi laifi dole ya nemi shiri tana ta basarwa hardai ta fara sakkowa tana amsa masa hirar kadan kadan, wani abokinsa ya kirashi a waya bayan sun gaisa yake gaya masa Gwal ya sauka dan tun farkon auransu yayi masa maganar yana so ya siyawa Umaiman Sarqa yace ya bari Dala ta dan sakko tunda ana saka ran saukarta, farashin ya tambaye shi ya gaya masa yace ya hau whatsapp suyi magana.
Designs yace ya turo masa na sarqa da dan kunne da zobe da suka kai nauyin Gram Ashirin zuwa da biyar haka, ya turo masa su masu kyau seya miqawa Umaimah wayar yace
"Duba mun wacce tafi kyau a nan" ta karba ta shiga dubawa, wata ta zaba ta miqa masa tana cewa
"Idan ni zaka siyawa ma karka wahalar da kanka dan wadanda nake dasu ma ba sakawa nake ba bana son sarqa qara dan kunne da zobe da awarwaro sarqa damuna takeyi kuma ni wannan Indian design din ma ba wani burgeni suke ba".
Wani iri yaji toh wai duk cikin fushin da takeyi ne ya saka take gwasale duk abinda yayi mata ko kuwa daman haka halinta yake? Amma da ai ba haka take ba kai shifa lamarin Umaimah yana cakar masa da kai wani lokacin.
Badan ya rigada yayi niyya ba da fasawa zeyi dan bega alamar idan ya siya din ma zata yaba ba amma badan halinta zeyi ba dan idan yace ze biyewa halin Umaimah abinci baze bata a gidannan ba dan ko tayi masa abin arziqi yaji dadi ya bata tukuici seta zobe ladanta dana tsiya harda qari. Wayar ya karba ya cewa Abokin nasa ya fasa sarqa ya samo masa dan kunne me kyau kawai babba da awarwaro da zobe, sukayi lissafi aka hada masa seda ya kai Gram Talatin akan dubu talatin da uku take yayi transfer kudinsa 1M yace ya siyawa yara alawa da dubu goman da safw zeje ya karba, daya tambayeshi sunan da ze rubuta a Receipt yace ya saka Umaimah Sabo dan kyautace ya siya mata halak malaj nata ne tayi duk yanda taso dashi.
*SUMAYYAS_HERBAL_APHRODISIACS*
*Shin yar uwa kina da wata matsala ce data shafi zamantakewar aure da kika kasa gane kanta? Ko kuwa a bangaren megida ne Al'amura basa tafiyar miki daidai yanda kike so*
*Qaiqayin gaba, farin ruwa ko ruwa me qarni yana fitar miki kinje Asibiti kinsha magani har yanzu ba'a dace ba? Ko kuwa kin kasa gane kan mu'amalar auratayya bakyajin dadi ko kina jin zafi a lokacin saduwa*
*Aa damuwarki inda zaki samu ingantattun magungunan mata marasa illah wadanda masana ilimin suka hada ba yan taka haye to ki garzayo nan domin muna da maganin matsalolinki da yardar Allah*
*A Sumayyas_herbal_aprodiasics* *muna bada ingantattun magunguna wadanda masana sukayi bincike suka tabbatar da suna samar da waraka ga dukkan matsalolin da kuka zo dasu*
*Muna da maganin sanyi ko wanne iri da yardar Allah zamu baki bayan munyi miki tambayoyi domin sanin yanayin lakurarki*
*A bangaren kayan gyara muna da ingantattun tsumi, Gumba, Kaza/ciccibi, Sabaya na gyaran Nono, maganin qiba dana rage qiba ingantattu da babu kwaya a cikinsu*
*Sannan munada tsari na tattaunawa da mata domib musan matsalolinku mu kuma baku shawarar yanda zaku magance su da yardar Allah*
*Adreshin mu Zaria/Abuja muna kuma aika kaya ko ina a fadin qasarnan cikin Amincin Allah kutuntube mu akan*
*07031876677*
Ko a IG *sumayyas_herbal_aphrodisiacs*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 26
Zama yayi dadi tsakanin Mutuniyar ta sakko shi kuwa yana ta faman hidima da ita, kwana biyu tsakani ya karbo mata dan kunnen daya siya.
"Wato abokina kana ji da Amaryar nan taka gaskiya a zamanin nan ka zare Miliyan a tashi daya ka se mata Dan kunne, koda yake qila kaja kaya da yawa ka samu wata kwangila me zafi ne ko" Abokin nasa ya fada yana miqa masa Dan Akwatin da suke ciki.
Murmushi Khalil yayi ya karba ya na dubawa yace
"Toh Bashir meye amfanin arziqi idan bazaka wadata iyakinka ba? Nifa ka ganni bazan sha wahala na nemi kudi dan na tarasu ba ba gara mu kashe su muji dadi dan idan ka tara ka mutu be zama lallai iyalan naka ma su mora ba. Kana kallo dai mu da aka mutu aka bar mana tarin dukiyar wasu suka danne suka cinye komai amma kaga ko a jikin mu dan tun yana raye babu abinda muka nema muka rasa yayi mana duk abinda ya kamata yanzu kuma da baya nan mun tashi muna neman Rabon mu shine shari'ar gaskiya ka mori arziqinka kaji dadi"
"Gaskiya ne mutumina toh Allah ya qara rufa mana Asiri duniya da lahira" Bashir ya fada Khalil ya amsa da Amin kafin ya nuna masa wasu zobuna yace ya miqa masa. Guda biyu ya cira yace
"Zasuyi kyau a hannun Hajiyata nawa suke ko bashi ne na karba"
"Kai Alajin Allah" Bashir ya fada yana dora su a abin awo, ya auna ya buga lissafin ya nuna masa, bashida isassun kudin da zasu kai ya karbi biyun seya ajiye qaramin ciki yana cewa
"Kudi bazasu isa ba bari na dauki wannan idan an kwana biyu na samu sarari sena qara mata"
"Ka dauka kawai babu damuwa duk sanda Allah ya hore seka bani ai ana tare" Bashir ya fada yana saka masa su a mazubi se Khalil yace
"Aa bana son bashi ka sani idan ina dashi zanyi abu idan babu a haqura kuma na san sana'ar ku babu bashi kaga bazan saka kayi abinda baka yi ba"
"Haba Bayero yanzu ko kyauta na baka ai ban fadi ba dan Alkhairin da kayi mun a rayuwa bazan taba biyanka ba, kaje dasu duk sanda ka samu ka bani" da haka ya saka shi dole ya karbi zobunan ya hada dana Umaimah ya wuce gidan Hajiyarsa.
Bayan sun gaisa ya ajiye mata kayan a gabanta ta bude tana cewa
"Wai wai zankadi Babana wadannan fa?"
"Kudin aikin da nayi a Kaduna kwanaki ne aka biyani, kin tuna daman nace miki idan na samu sarari zan siyawa Umaimah sarqa shine naga wadannan zobunan zasuyi miki kyau na taho miki dasu" ya qarasa yana ware mata natan. Seta dauka ta zura a hannunta tana cewa