Sashe 122
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Na yarda Umaimah bakida hankali ashe, wato daukar sakarai kike masa saboda kawai yana biye miki ya yafe duk haukar da kike masa ko? To wallahi ki kiyayi kanki da fushin me haquri, ranar daya tashi fashe miki sekin raina kanki. Ke yanzu har kina zaton Daura dankwali da turare zasu saka ya manta tozarcin da kika ja masa ko? Ke bashi ba ko mu yan uwanko dan bamu da yanda zamuyi dake ne yasa muka ci gaba da kulaki amma wallahi abinda kikayi har yau idan ta juyo zagin mu akeyi dan gani ake duk da sa hannunmu kikayi ai kin auna arziqi wallahi dabe baki tukuicin Saki ba ya barki kikayi zaman gida kawai danna tabbatar idan Bashir ne da yanzu na gama Iddah na fara zawarci dan bazan ma kuskura na kama hanyar gidansa ba daga Station din nan.
To tunda har Allah ya dubeki ya baki me iya daukar halinki seki taimaki kanki kiwa kanki gata ki nutsu Umaimah, karki dauka kinyi wannan kinci banza dukda har yanzu ba ace haka amma nasan tsaf zaki iya gaba kice zaki maimaita ina jiye miki abinda ze biyo, kuma kibi Mijinki a hankali ki kwantar dakai ki nuna masa kinyi nadama ta gaskr ba tuban muzurun da kika sabayi ba.
Daman base n miki magana akan Maqociyarki ba, idan kinga dama ki koma kuci gaba da jaye jayen bala'i tare jiki magayi, kuma ki nemi Islamiyya ta matan aure Umaimah ki shiga dan Allah kije ki qara sanin menene aure dan karatun da kikayi a baya banida tabbacin kin san me aka koya miki ki koma ki sake tilawa dan da kina amfani da Duk Litattafan da muka karanta da nutsuwarki tafi haka, ita kanta bokon idan da hali ki koma Degree, ko bazakiyi karatun ba ki shiga cikin mutane ki qara samun wayewa ta zaman takewa dan ita Jami'a amfanin ba iya kayi karatun boko bane harda koyon karatun zaman duniya dan zaka shiga ka zauna da mutane kala kala".
Kumbure fuska Umaiman tayi, da farko tana sauraron nasihar tata amma tunda aka zo gabar ta koma makaranta ta hade rai wato kallon baqidajiya mara Ilimi ma suke mata kenan, se kuwa tace
"Lallai ma Yah Hajiyayyen nan wato ma daukata kike a mara Ilimi wadda akayi a sarar kudin tara ko? Naga dai a gidannan idan za'a dakko takaddu a duba har ita Nuratun da take wani ji ita ga likita na fita qoqari kawai dan banyi niyyar inyi irin abinda tayi bane ya saka kuma ko a Islamiyya wallahi nafi qarfinace mun jaka danhar yau da hotona kafe a office din Headmaster kowa yasan ni me qoqari ce"
"Dallah rufe mun baki shashasha ai ga gidadancin nan kina aikatawa, ce miki akayi sakamakon jarabawa shine tabbacin mutum yasan abinda yake koyo? Mutum nawane irinki masu karatu dan kuci jarabawa amma idan za'a tsare ki da wuqa ba zaki kawo abinda kika rubuta na.
Qarara Ayyukanki sunfi kama dana wadda bata taba shiga Aji ba Umaimah dan wallahi Mace yar secondary data san kanta ba zatayi haukan da kikeyi ba, kiji ko kar kiji ke kika sani gaskiya ce bakya so kuma se mun fada miki in kinga dama ki gyara in kinga dama kici gaba da yanda kike dukkanin mu a gidajen aure muke kuma Alhamdulillah cikin rufin asuri da kwanciyar hankali da dadi babu dadi babu Wanda yasan ya muke rayuwa sabaninke da kaf matsalar gidan auranki a titi, ruwanki ki gyara ruwanki karki gyara ni nan ba abinda ya shalleni haqqine na sauke na yan uwanta ka kuma bawai dole bane dan haka kinga tafiyata" ta fice ta barta a zaune tana cizon yatsa, gaskiya ta gama cinta wasa amma zasu gamu ai tasan bata isa tayi mata wannan cin mutunchinta barta haka kawia ba bari dai ta samu daidaito da Habibinta sannan zatayi lokacin kowa ma.
Ranar Asabar ta tattara yanata yanata ta koma gidan Khalil bayan dogon fada, Nasiha da gargadin data sha. Daren ranar gani tayi yayi mata tsayi da yawa saboda zumudi, tuni ta fara rage aikin abubuwan da zata masa ta tarba gwada tafiya da magana kuwa ita da kanta seda ta ringa yiwa kanta dariya dan kamar ta zare, gaskiya kewar Khalil na dab da zarar da ita.
HALIN KISHI
49
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 49
KHALIL
Kiransa Hajiya tayi ta rufeshi da fada ta inda ta shiga ba ta nan take fita ba taqi bashi ko damar ya gaisheta har seda ta kao aya kafin ta kashe wayarta, yasan baze wuce Umaimah taje ta gaya mata qarya da gaskiyar data saba bane shine zata hau kansa ba tareda shi taji ta bakinsa ba haka ya tashi shirin tahowa dan ce masa tayi ko ya dawo ko Umaiman ta bishi shi kuwa daman ba zaman wani abu yake ba aikin ma da suke gaba daya an kusa kammalashi kuma ya gama bangarensa tuntuni kawai wasu harkokin kasuwanci ya sake samu a can da taimakon wani Co-Architect da sukayi aiki tare shi ya nuna masa hanya ta irin abubuwan da suke tafiya a can wanda basu dashi se an shigar musu daga wasu qasashenda kuma namu na nan da suke da sauqi acan nan da nanya fantsama harkar shigowa da fitar da kayayyaki kuma da Allah ya saka albarka a abin yana ganin haske, ga harkar Gold da yake da sauqi sosai a can, sunq ulla Bashir, danye yake siya su kai Dubai a canza shi zuwa abubuwa da dama wannan hidimomin ne suka dauke masa hankali gaba daya har mamakin kansa yake ta yanda ya iya share tsahon lokacin ba tareda Mace ba kuma baya jin wata damuwa kodanbaya kawo abin a ransa ne yana fushi dame abun sabanin da da ko muryarta yaji yanzu jikinsa ze amsa?
Shidakansa yasan zazzafar soyayar da yakewa Umaimah ta dishashe ba kuma ya zaton zata sake samun matsayi irin wanda take dashi a da cikin zuciyarsa ta rigada ta barar da damarta.
Ranar Lahadi kamar yanda ya fada qarfe sha biyun Rana tayi masa a gidan Hajiya. Dakyar ta barshi yayi sallar Azahar banda ruwa ba abinda yasha ta korashi wanda be so haka ba, so yayi ko ze koma gidan se cikin dare amma haka ya tafi yana ta doka tsaki Mu'ayyad nata kukan ze bishi aka lallabashi da kyar akan se an kwana biyu za'a maida musu shi. A Mota Khalifa dai sedai ya juya ya kalle shi ya dauke kai, tunawa yakeyi lokuta baya idan yayi tafiya ya dawo yanda yake doki da zumudin komawa gidan ya ringa Azalzalarsa da yayi sauri kenan amma yau har fada yake masa wai yana gudu da motar. Har cikin gidan ya shigar masa da mota ya fita yayi masa sallama ba tareda ya tsaya sun gaisa da Umaimah ba.
To tunda har Allah ya dubeki ya baki me iya daukar halinki seki taimaki kanki kiwa kanki gata ki nutsu Umaimah, karki dauka kinyi wannan kinci banza dukda har yanzu ba ace haka amma nasan tsaf zaki iya gaba kice zaki maimaita ina jiye miki abinda ze biyo, kuma kibi Mijinki a hankali ki kwantar dakai ki nuna masa kinyi nadama ta gaskr ba tuban muzurun da kika sabayi ba.
Daman base n miki magana akan Maqociyarki ba, idan kinga dama ki koma kuci gaba da jaye jayen bala'i tare jiki magayi, kuma ki nemi Islamiyya ta matan aure Umaimah ki shiga dan Allah kije ki qara sanin menene aure dan karatun da kikayi a baya banida tabbacin kin san me aka koya miki ki koma ki sake tilawa dan da kina amfani da Duk Litattafan da muka karanta da nutsuwarki tafi haka, ita kanta bokon idan da hali ki koma Degree, ko bazakiyi karatun ba ki shiga cikin mutane ki qara samun wayewa ta zaman takewa dan ita Jami'a amfanin ba iya kayi karatun boko bane harda koyon karatun zaman duniya dan zaka shiga ka zauna da mutane kala kala".
Kumbure fuska Umaiman tayi, da farko tana sauraron nasihar tata amma tunda aka zo gabar ta koma makaranta ta hade rai wato kallon baqidajiya mara Ilimi ma suke mata kenan, se kuwa tace
"Lallai ma Yah Hajiyayyen nan wato ma daukata kike a mara Ilimi wadda akayi a sarar kudin tara ko? Naga dai a gidannan idan za'a dakko takaddu a duba har ita Nuratun da take wani ji ita ga likita na fita qoqari kawai dan banyi niyyar inyi irin abinda tayi bane ya saka kuma ko a Islamiyya wallahi nafi qarfinace mun jaka danhar yau da hotona kafe a office din Headmaster kowa yasan ni me qoqari ce"
"Dallah rufe mun baki shashasha ai ga gidadancin nan kina aikatawa, ce miki akayi sakamakon jarabawa shine tabbacin mutum yasan abinda yake koyo? Mutum nawane irinki masu karatu dan kuci jarabawa amma idan za'a tsare ki da wuqa ba zaki kawo abinda kika rubuta na.
Qarara Ayyukanki sunfi kama dana wadda bata taba shiga Aji ba Umaimah dan wallahi Mace yar secondary data san kanta ba zatayi haukan da kikeyi ba, kiji ko kar kiji ke kika sani gaskiya ce bakya so kuma se mun fada miki in kinga dama ki gyara in kinga dama kici gaba da yanda kike dukkanin mu a gidajen aure muke kuma Alhamdulillah cikin rufin asuri da kwanciyar hankali da dadi babu dadi babu Wanda yasan ya muke rayuwa sabaninke da kaf matsalar gidan auranki a titi, ruwanki ki gyara ruwanki karki gyara ni nan ba abinda ya shalleni haqqine na sauke na yan uwanta ka kuma bawai dole bane dan haka kinga tafiyata" ta fice ta barta a zaune tana cizon yatsa, gaskiya ta gama cinta wasa amma zasu gamu ai tasan bata isa tayi mata wannan cin mutunchinta barta haka kawia ba bari dai ta samu daidaito da Habibinta sannan zatayi lokacin kowa ma.
Ranar Asabar ta tattara yanata yanata ta koma gidan Khalil bayan dogon fada, Nasiha da gargadin data sha. Daren ranar gani tayi yayi mata tsayi da yawa saboda zumudi, tuni ta fara rage aikin abubuwan da zata masa ta tarba gwada tafiya da magana kuwa ita da kanta seda ta ringa yiwa kanta dariya dan kamar ta zare, gaskiya kewar Khalil na dab da zarar da ita.
HALIN KISHI
49
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.
*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.
*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 49
KHALIL
Kiransa Hajiya tayi ta rufeshi da fada ta inda ta shiga ba ta nan take fita ba taqi bashi ko damar ya gaisheta har seda ta kao aya kafin ta kashe wayarta, yasan baze wuce Umaimah taje ta gaya mata qarya da gaskiyar data saba bane shine zata hau kansa ba tareda shi taji ta bakinsa ba haka ya tashi shirin tahowa dan ce masa tayi ko ya dawo ko Umaiman ta bishi shi kuwa daman ba zaman wani abu yake ba aikin ma da suke gaba daya an kusa kammalashi kuma ya gama bangarensa tuntuni kawai wasu harkokin kasuwanci ya sake samu a can da taimakon wani Co-Architect da sukayi aiki tare shi ya nuna masa hanya ta irin abubuwan da suke tafiya a can wanda basu dashi se an shigar musu daga wasu qasashenda kuma namu na nan da suke da sauqi acan nan da nanya fantsama harkar shigowa da fitar da kayayyaki kuma da Allah ya saka albarka a abin yana ganin haske, ga harkar Gold da yake da sauqi sosai a can, sunq ulla Bashir, danye yake siya su kai Dubai a canza shi zuwa abubuwa da dama wannan hidimomin ne suka dauke masa hankali gaba daya har mamakin kansa yake ta yanda ya iya share tsahon lokacin ba tareda Mace ba kuma baya jin wata damuwa kodanbaya kawo abin a ransa ne yana fushi dame abun sabanin da da ko muryarta yaji yanzu jikinsa ze amsa?
Shidakansa yasan zazzafar soyayar da yakewa Umaimah ta dishashe ba kuma ya zaton zata sake samun matsayi irin wanda take dashi a da cikin zuciyarsa ta rigada ta barar da damarta.
Ranar Lahadi kamar yanda ya fada qarfe sha biyun Rana tayi masa a gidan Hajiya. Dakyar ta barshi yayi sallar Azahar banda ruwa ba abinda yasha ta korashi wanda be so haka ba, so yayi ko ze koma gidan se cikin dare amma haka ya tafi yana ta doka tsaki Mu'ayyad nata kukan ze bishi aka lallabashi da kyar akan se an kwana biyu za'a maida musu shi. A Mota Khalifa dai sedai ya juya ya kalle shi ya dauke kai, tunawa yakeyi lokuta baya idan yayi tafiya ya dawo yanda yake doki da zumudin komawa gidan ya ringa Azalzalarsa da yayi sauri kenan amma yau har fada yake masa wai yana gudu da motar. Har cikin gidan ya shigar masa da mota ya fita yayi masa sallama ba tareda ya tsaya sun gaisa da Umaimah ba.