Sashe 182
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Uhm, kanki ake ji" Umaiman ta fada tana tura qeya Safina tayi dariya tace
"Ohni Allah Kiga yanda kishi ya fitar dake daga hayyacinki a dan lokaci Allah dai ya kiyaye bacin rana amma in aka samu kuskure auran nan ya yuwu kice zaucewa kawai zakiyi dukda ma bame yuwu ba bane in sha Allahu" Safina ta sake fada, Umaimah tayi mata banza tana danna waya Safina ta sake cewa
"Nifa idan nice Mijina yake sona kamar ke din nan wlh ko zeyi auran ba wani damuwa zanyi ba, kwantar da hankali zanyi tazo na mayar da shegiya yar aiki se yanda nayi da ita kuma Miji nawane, koni da kikaga ina tsoron amun ai saboda a dofane nake gurin Mijin Uwarsa da danginsa kaf ba sona suke ba da banida Malam Sha yanzu ai bansan ya rayuwata zata kasance ba wlh". Ita dai Umaimah bata kulata ba haka ta gaji tayi shiru, bayan Azahar tace zata tafi, Safina ta rakata har gurin Mota tana sake jaddada mata da dan Allah ta dauke kai kome za'ayi karta kula su.
"Ke ni ban tambayeki ba ya kukayi zancen mota ne?" Safina ta fada se Umaimah ta juya tace
"Bece komai ba, to ya mayi maganar na rotsa masa kai shima ai yasanhaukata shi yasa baya tanka mun in ina sama"
"Toh Allah ya sakko dake amma fa kinyi ganganci kuma ko dan gaba ki ringa sanin abinda zakiyi. Banda shirmen ki da haquri kikayi idan ya tashi ma kice ita kike so a matsayin kayan fadar kishiya tunda zaman lafiya yake nema mu samu ta yawo muyita zaga gari muna hura hanci amma kika mata rotse ke shi be mora ba ke baki mora ba wannan ai mugunta ce"
Motarta taja ta fice Safina ta koma ciki tana mita.
Sanda ta isa gida cike ta tarar da Compound din da motoci kamar ana wani biki a gidan dan motarta ma a waje ta ajiyeta, har ta niyyaci ta shiga bangaren Hajiyar tayi tijara tace se fita da motocin zata aje tata kuma ta fasa, bata san su waye a ciki ba karta taroqa kanta abinda ba zata iya ba. Ruqayya ta gyara falon tas ta kwashe duk abinda ta lalata jiya ta kai store, tana aje mayafinta taji sallamar Nuratu a bakin qofar tana kwankwasawa seta koma ta bude Nuratunta shigo tana cewa
"Inata kiran sunanki kamar wadda ta toshe kunne bakiji ba".
Zama Umaiman tayi tana cewa
"Banji ba wlh, kamar tare muke nima shigowata kenan gyalena kawai na ajiye naji knocking"
"Ai taren ma muke ina ta binki a baya tun daga babban Titi"
"Au wai kece daman kinsan na kusa tsayawa naji waye yake bina haka kamar jela sedai na fasa mota kika canza kenan?" Umaimah ta sake fada, se Nuratu ta gyara zama tana cewa
"Ba tawa bane, ta Yah Hajiyayye ce Baban Asad ya gwangwajeta da dalleliyar mota cikin kayan fadar kishiya".
Wayar da Umaimah ke dannawa ce ta subuce daga hannunta ta fadi qasa kafin ta zubawa Nuratu ido yanda kasanbata fahimci yaren da tayi mata ba ita kuwa ko a jikinta taci gaba da cewe
"Kinga danqareren gidan dayake gina musu? Ko ita bata sani ba se a satin nan Qanwarsa ta fesa mata gulmar bangaren Maman Asad hawa biyu ya mata yace ta sakata ta wala ita da yayanta Amaryar kuma yayi mata hawa daya sannan a bangaren kowacce yana da nasa part din kinga babu abinda ze hadasu se idan su suka so haduwar kuma ma Allah ya taimaketa yanda take babu ruwanta haka Allah ya dubi zuciyarta ya sakashi nemo yarinyar itama an shedeta bata da matsala sedai fatan su zauna lafiya idan an hadu".
Har Nuratu ta gama surutu Umaimah ba zatace ta fahimci wani abu ba tun bayan zancen kayan fadar kishiya da taji, Bandaki ta wuce ta bar Nuratu na gaisawa da Ruqayya data kawowa Nuratun ruwa da snacks zuciyarta ta ringa bugawa yanda kasan ita aka ce an kaiwa kayan fadar kishiyar wato da gaske kenan yarinyar data gani gidan Maman Asad din budurwar Mijinta ce amma kuwa Hajiyayye ta cika Jakar mata mara zuciya (in ji Umaimah fa). doguwar rigar Atamfar jikinta ta cire ta watsa ruwa kafin ta dauro Towel ta fito, Nuratu ta kalleta ta zaro ido tace
"Kai Umaimah kin ganki kuwa anya cikin nan be wuce lokacin sa ba kuwa yaushe suka ce miki EDD?"
"Ai ke bazaki taba ganin abu kiyi shiru ba se kinyi magana tunda dai bake kike dubani ba se ki saka ido in lokacin haifarsa yayi ai ze fito" ta fada cike da fitsara tana kallon Nuratun se ta maida mata da cewa
"Ke ai baki gama sanin ciwon kanki ba daman har yanzu shi yasa, ni ba zuwa nayi muyi rigima ba, zuwa nayi na gaya miki gaskiya a matsayina na yar uwarki tunda mun zura miki ido gaba daya munga ke baki san zuru ba. Naje gida yanzu duk na tarar dasu har Yah Naziyya tazo tun shekaran jiya tana Kano ke kadai ce babu kuma daman wannan bashi ne karo na farko da za'ayi wani taro a gida kike qin zuwa ba shiyasa yanzun ma sukace bazasu gaya miki ba kowa a cike yake dake.
Yanzu Umaimah tsakaninki da Allah yaushe rabon da ki daga waya ki kira wata daga cikinmu da sunan ayi zumunchi ballantana ki taka kije gidajenmu? Ni daman na cire kaina a lissafi amma ko Maman Asad ban zata harda ita kika watsar ba duba da kunfi shiri da ita duk a cikinmu. Yanzu Naziyya da ba'a gari take ba waya yar mecece da bazaki daga ki kirata ba ashe har tayi rashin lafiya ta kwanta a Asibiti baki dubata ba kuma Mama ta gaya miki kika share. Su kansu can gidan ba zuwa kike ba se idan taki ce ta kaiki anya kuwa Umaimah rayuwa zata yuwu a haka?
Ke idan kin nemi mutum to matsala ce amma in kina zaune lafiya babu ruwanki da kowa se yawon bin gidajen qawayen ba babu abinda kike amfana dasu duk qawayenki na kirki wanda kuka tashi tare kin watsar dasu saboda suna gaya miki gaskiya kuma suna hanaki abinda be kamata kin gwammace kiyita bin irinki babu meyiwa wani fadan be kyauta ba a cikinku. Yanzu wace qawa kika samu a unguwar su Anty Hafsa da kullum kina hanyar gidanta kuma saboda tsabar baki da mutunchi wani lokacin ma ta qofar godanta kike wucewa sedai Yayanta su ganki suce mata kin wuce se kace ba Yarki uwa daya uba daya ba anya Umaimah akwai hankali a lamuranki?"
"Toh sannu uwata Malika, yanzu a taqaice kiyi saving duk wadannan surutan ki fadi abinda ya kawoki kawai. Da zakice bana neman ku ku me yasa da ban kiraku ba ko banje inda kuke ba ku nemeni ko dole se nice zan nemeku? Kuma su duk basu da bakin qorafi se ke uwar iya zaki kwaso qafafu na zata ma wani abun arziqin ne ya kawoki ashe can kin gama hado Bomb dinki shine zaki wani taho kega yar uwata kinzo kiyi mun fada to sannu kinyi abin kirki, amma in gaskiya za'a bi ai Babba shi ya kamata ya ringa duba qarami yaga ya yake kuma da zakice bana zuwa gida wannan kuma sedai a qi Allah ayiwa mutum sharri tunda daman ba sonsa akeyi ba naga har cewa suke na ishe su na rage zuwa kuma naja baya an zagaye ana wasu maganganu wlh ku canza Halo kowa da abinda ya dameshi amma se Umaimah zaku saka a baki kuyita caccaka" Umaiman ta hayayyaqowa Nuratu kamar zata daketa.
Kallonta kawai ta ringayi hartayi shiru saboda tsabar yanda ranta ya sosu bata iya cewa Umaiman komai ba ta miqe ta dauki jakarta ta juya zata fita, se kuma Umaimah tayi saurin binta tana cewa
"Toh kuma muna magana kin wani suri jaka ina zakije? Ba fada kika zo ki mun ba se ki zauna kiyi ai in ma kina buqatar bulala in dakko miki ai kin Isa" ta qarasa tana kamo hannun Nuratun seta fizge a fusace ta juya ta kalleta tace
"Baki gama ci mana mutunchin bane ko ya akayi? Koda yake ba laifinki bane, laifina ne nida na tako nazo inda kike amma kiyi haquri bazan sake ba" tana gama fadar haka ta fice daga dakin Umaimah ta bita tana kiran sunanta taqi tsayawa.
A bakin qofar falon ta tsaya saboda Towel ne kadai a Jikinta ta kwalawa Ruqayya kira akan ta dakko mata Hijabi lokacin har Nuratu ta fice ta kusa kaiwa ina ta ajiye mota Umaiman tabi bayanta. Magiya ta shigayi mata tana bata haquri da rantsuwar ita ba abinda ta fada har zuciyarta bane kawai rantane a bace shiyasa ta fadi hakan amma tayi haquri.
"Saboda ranki yana bace se ki kasa lankwasa harshenki, idan kuwa haka ne wata rana se kin furta abinda ze kaiki ya baroki, kuma ni bazan koma cikin gidanki ba garama ki adana ban haqurinki baki mun komai ba, iya abinda zance miki shine kiyiwa kanki Hisabi, in har kinga cewar layin da kike akai daidai ne kici gaba, idan kuma keda kanko kin hango kuskuren abinda kike aikatawa tun wuri ki gyara kafin lokaci ya qure miki, ni na tafi yan uwana suna can suna jirana" Daga haka ta shige mota ta kunna, Umaimah ta riqr murfin tana cewa
"Ohni Allah Kiga yanda kishi ya fitar dake daga hayyacinki a dan lokaci Allah dai ya kiyaye bacin rana amma in aka samu kuskure auran nan ya yuwu kice zaucewa kawai zakiyi dukda ma bame yuwu ba bane in sha Allahu" Safina ta sake fada, Umaimah tayi mata banza tana danna waya Safina ta sake cewa
"Nifa idan nice Mijina yake sona kamar ke din nan wlh ko zeyi auran ba wani damuwa zanyi ba, kwantar da hankali zanyi tazo na mayar da shegiya yar aiki se yanda nayi da ita kuma Miji nawane, koni da kikaga ina tsoron amun ai saboda a dofane nake gurin Mijin Uwarsa da danginsa kaf ba sona suke ba da banida Malam Sha yanzu ai bansan ya rayuwata zata kasance ba wlh". Ita dai Umaimah bata kulata ba haka ta gaji tayi shiru, bayan Azahar tace zata tafi, Safina ta rakata har gurin Mota tana sake jaddada mata da dan Allah ta dauke kai kome za'ayi karta kula su.
"Ke ni ban tambayeki ba ya kukayi zancen mota ne?" Safina ta fada se Umaimah ta juya tace
"Bece komai ba, to ya mayi maganar na rotsa masa kai shima ai yasanhaukata shi yasa baya tanka mun in ina sama"
"Toh Allah ya sakko dake amma fa kinyi ganganci kuma ko dan gaba ki ringa sanin abinda zakiyi. Banda shirmen ki da haquri kikayi idan ya tashi ma kice ita kike so a matsayin kayan fadar kishiya tunda zaman lafiya yake nema mu samu ta yawo muyita zaga gari muna hura hanci amma kika mata rotse ke shi be mora ba ke baki mora ba wannan ai mugunta ce"
Motarta taja ta fice Safina ta koma ciki tana mita.
Sanda ta isa gida cike ta tarar da Compound din da motoci kamar ana wani biki a gidan dan motarta ma a waje ta ajiyeta, har ta niyyaci ta shiga bangaren Hajiyar tayi tijara tace se fita da motocin zata aje tata kuma ta fasa, bata san su waye a ciki ba karta taroqa kanta abinda ba zata iya ba. Ruqayya ta gyara falon tas ta kwashe duk abinda ta lalata jiya ta kai store, tana aje mayafinta taji sallamar Nuratu a bakin qofar tana kwankwasawa seta koma ta bude Nuratunta shigo tana cewa
"Inata kiran sunanki kamar wadda ta toshe kunne bakiji ba".
Zama Umaiman tayi tana cewa
"Banji ba wlh, kamar tare muke nima shigowata kenan gyalena kawai na ajiye naji knocking"
"Ai taren ma muke ina ta binki a baya tun daga babban Titi"
"Au wai kece daman kinsan na kusa tsayawa naji waye yake bina haka kamar jela sedai na fasa mota kika canza kenan?" Umaimah ta sake fada, se Nuratu ta gyara zama tana cewa
"Ba tawa bane, ta Yah Hajiyayye ce Baban Asad ya gwangwajeta da dalleliyar mota cikin kayan fadar kishiya".
Wayar da Umaimah ke dannawa ce ta subuce daga hannunta ta fadi qasa kafin ta zubawa Nuratu ido yanda kasanbata fahimci yaren da tayi mata ba ita kuwa ko a jikinta taci gaba da cewe
"Kinga danqareren gidan dayake gina musu? Ko ita bata sani ba se a satin nan Qanwarsa ta fesa mata gulmar bangaren Maman Asad hawa biyu ya mata yace ta sakata ta wala ita da yayanta Amaryar kuma yayi mata hawa daya sannan a bangaren kowacce yana da nasa part din kinga babu abinda ze hadasu se idan su suka so haduwar kuma ma Allah ya taimaketa yanda take babu ruwanta haka Allah ya dubi zuciyarta ya sakashi nemo yarinyar itama an shedeta bata da matsala sedai fatan su zauna lafiya idan an hadu".
Har Nuratu ta gama surutu Umaimah ba zatace ta fahimci wani abu ba tun bayan zancen kayan fadar kishiya da taji, Bandaki ta wuce ta bar Nuratu na gaisawa da Ruqayya data kawowa Nuratun ruwa da snacks zuciyarta ta ringa bugawa yanda kasan ita aka ce an kaiwa kayan fadar kishiyar wato da gaske kenan yarinyar data gani gidan Maman Asad din budurwar Mijinta ce amma kuwa Hajiyayye ta cika Jakar mata mara zuciya (in ji Umaimah fa). doguwar rigar Atamfar jikinta ta cire ta watsa ruwa kafin ta dauro Towel ta fito, Nuratu ta kalleta ta zaro ido tace
"Kai Umaimah kin ganki kuwa anya cikin nan be wuce lokacin sa ba kuwa yaushe suka ce miki EDD?"
"Ai ke bazaki taba ganin abu kiyi shiru ba se kinyi magana tunda dai bake kike dubani ba se ki saka ido in lokacin haifarsa yayi ai ze fito" ta fada cike da fitsara tana kallon Nuratun se ta maida mata da cewa
"Ke ai baki gama sanin ciwon kanki ba daman har yanzu shi yasa, ni ba zuwa nayi muyi rigima ba, zuwa nayi na gaya miki gaskiya a matsayina na yar uwarki tunda mun zura miki ido gaba daya munga ke baki san zuru ba. Naje gida yanzu duk na tarar dasu har Yah Naziyya tazo tun shekaran jiya tana Kano ke kadai ce babu kuma daman wannan bashi ne karo na farko da za'ayi wani taro a gida kike qin zuwa ba shiyasa yanzun ma sukace bazasu gaya miki ba kowa a cike yake dake.
Yanzu Umaimah tsakaninki da Allah yaushe rabon da ki daga waya ki kira wata daga cikinmu da sunan ayi zumunchi ballantana ki taka kije gidajenmu? Ni daman na cire kaina a lissafi amma ko Maman Asad ban zata harda ita kika watsar ba duba da kunfi shiri da ita duk a cikinmu. Yanzu Naziyya da ba'a gari take ba waya yar mecece da bazaki daga ki kirata ba ashe har tayi rashin lafiya ta kwanta a Asibiti baki dubata ba kuma Mama ta gaya miki kika share. Su kansu can gidan ba zuwa kike ba se idan taki ce ta kaiki anya kuwa Umaimah rayuwa zata yuwu a haka?
Ke idan kin nemi mutum to matsala ce amma in kina zaune lafiya babu ruwanki da kowa se yawon bin gidajen qawayen ba babu abinda kike amfana dasu duk qawayenki na kirki wanda kuka tashi tare kin watsar dasu saboda suna gaya miki gaskiya kuma suna hanaki abinda be kamata kin gwammace kiyita bin irinki babu meyiwa wani fadan be kyauta ba a cikinku. Yanzu wace qawa kika samu a unguwar su Anty Hafsa da kullum kina hanyar gidanta kuma saboda tsabar baki da mutunchi wani lokacin ma ta qofar godanta kike wucewa sedai Yayanta su ganki suce mata kin wuce se kace ba Yarki uwa daya uba daya ba anya Umaimah akwai hankali a lamuranki?"
"Toh sannu uwata Malika, yanzu a taqaice kiyi saving duk wadannan surutan ki fadi abinda ya kawoki kawai. Da zakice bana neman ku ku me yasa da ban kiraku ba ko banje inda kuke ba ku nemeni ko dole se nice zan nemeku? Kuma su duk basu da bakin qorafi se ke uwar iya zaki kwaso qafafu na zata ma wani abun arziqin ne ya kawoki ashe can kin gama hado Bomb dinki shine zaki wani taho kega yar uwata kinzo kiyi mun fada to sannu kinyi abin kirki, amma in gaskiya za'a bi ai Babba shi ya kamata ya ringa duba qarami yaga ya yake kuma da zakice bana zuwa gida wannan kuma sedai a qi Allah ayiwa mutum sharri tunda daman ba sonsa akeyi ba naga har cewa suke na ishe su na rage zuwa kuma naja baya an zagaye ana wasu maganganu wlh ku canza Halo kowa da abinda ya dameshi amma se Umaimah zaku saka a baki kuyita caccaka" Umaiman ta hayayyaqowa Nuratu kamar zata daketa.
Kallonta kawai ta ringayi hartayi shiru saboda tsabar yanda ranta ya sosu bata iya cewa Umaiman komai ba ta miqe ta dauki jakarta ta juya zata fita, se kuma Umaimah tayi saurin binta tana cewa
"Toh kuma muna magana kin wani suri jaka ina zakije? Ba fada kika zo ki mun ba se ki zauna kiyi ai in ma kina buqatar bulala in dakko miki ai kin Isa" ta qarasa tana kamo hannun Nuratun seta fizge a fusace ta juya ta kalleta tace
"Baki gama ci mana mutunchin bane ko ya akayi? Koda yake ba laifinki bane, laifina ne nida na tako nazo inda kike amma kiyi haquri bazan sake ba" tana gama fadar haka ta fice daga dakin Umaimah ta bita tana kiran sunanta taqi tsayawa.
A bakin qofar falon ta tsaya saboda Towel ne kadai a Jikinta ta kwalawa Ruqayya kira akan ta dakko mata Hijabi lokacin har Nuratu ta fice ta kusa kaiwa ina ta ajiye mota Umaiman tabi bayanta. Magiya ta shigayi mata tana bata haquri da rantsuwar ita ba abinda ta fada har zuciyarta bane kawai rantane a bace shiyasa ta fadi hakan amma tayi haquri.
"Saboda ranki yana bace se ki kasa lankwasa harshenki, idan kuwa haka ne wata rana se kin furta abinda ze kaiki ya baroki, kuma ni bazan koma cikin gidanki ba garama ki adana ban haqurinki baki mun komai ba, iya abinda zance miki shine kiyiwa kanki Hisabi, in har kinga cewar layin da kike akai daidai ne kici gaba, idan kuma keda kanko kin hango kuskuren abinda kike aikatawa tun wuri ki gyara kafin lokaci ya qure miki, ni na tafi yan uwana suna can suna jirana" Daga haka ta shige mota ta kunna, Umaimah ta riqr murfin tana cewa