Sashe 152
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*TASTED & TRUSTED*
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGE WA DA WANNAN SAIWOWIN ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*AKWAI MAGANIN SANYI SADIDAN*.
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY* .
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 57
Khalil kuwa be shigo gidan ba se bayan da suka idar da Sallar Isha. Bamgaren Hajiya ya wuce, Suna shiga palour kiran Mansur ya shigo wayarsa seda ya zauna kan kujera kafin ya daga wayar.
Bayan sun gaisa Mansur yake ce masa
"Abokina dan Allah idan babu takura akwai saqon da zan aiko dashi ta gurin wani abokin aikina da ze taho Nigeria zuwa wani satin, Magungunan Mama ne, kullum tasha na nan din cewa take ciwo babu sauqi shiyasa na aiko mata dasu ta gwada ta gani ko za'a dace da irin na nan din toh Habibu kuma yana Dutsin Ma sun kona makaranta ko zaka taimaka ka karba mata idanya iso danshi ba dan Kano bane besan gurare ba"
"Babu damuwa, ka turamun da number sa idanya zo se na karba mata. Gaskiyar Mama ai dan nidai paracetamol kadai nasha na saudi na fahimci da banbancin ingancin magunguna tsakanin mu dasu, Allah dai ya kawo mana sauqi Nigeria amma komai namu se anyi ha'inci a cikinsa kana shan magani dan neman lafiya qarshe ya janyo maka wata lalurar".
Hira suka dantaba kafin sukayi sallama yana kashewa kuwa lambar mutumin daya turo masa ta shigo. Da Yake ya sanar dashi be rigada ya iso Nigeria ba dan haka yayi saving zuwa randa ze iso din se ya kirashi kafin na ze masa magana a WhatsApp yaji ina ne masaukin sa idan ya iso Kanon.
Yana ajiye wayar Hajiya ta sakko daga sama, fuska babu cikakkiyar walwala kamar yanda ya koma a gidan ya shiga gaisheta Dan Sosai Hajiyan ke takura masa da maganar Umaimah wanda shi kumabaya soshiyasa yanzu baya wani jimawa a bangaren nata yake fita ya gwammace yayi zamansa a palour Sama yayi kallo dan tuni ya saba da zaman kadaici ya dena Hira da Umaiman.
Tuwo Hajiyar ta saka aka kawo masa, sanin babu lallai ya samu abinci a nasa gidan yasa sukaci shida Mu'ayyad yana ci Hajiyar na masa hira shidai Eh da Aa ne amsar sa harya gama yayi mata sallama ya fita dan Mu'ayyad ya wuce Habiba zatayi masa wanka ya kwanta.
Da mamaki ya ringa kallon falon daya sha gyara se tashin qamshi yake, dukda dai Ruqayya na qoqari gurin gyaran gidan amma na yanzun daya gani na daban ne dan dazu daya fita sallah babu wannan qamshin ko kuma be lura bane oho. Tabe baki yayi ya haura saman, Mamaki ya sake kashe shi dan gyaran da akayiwa falon saman har yafi na qasa ga kalar turare me sanyi da qamshin da aka saka yana shaqarsa yaji gabbansa sun fara sanyi gajiyar daya kwaso ta hauro masa so kawai yake ya kwanta a kan kujera yayita shaqar daddadan qamshin.
Qarasa shiga ciki yayi, yabi Kwanukan abincin da aka jera akan Table mat a qasa da kallo harda Jug din Zobo me shegen sanyi dan se diga yakeyi ya gani ga fruit salad a bowl an rufe da Clingfilm ya hadiye yawu qut saboda yanda ransa ya biya Sanyin zobon amma ya hadiye kwalamarsa ya wuce dakinsa yana mamakin yau kuma meya hau kanta ya sakata wannan aiki ita da tace bata da lafiya?
Shi kansa gadon a lailaye ya tarar dashi an chanza masa Bedsheet se kawai ya wuce bandaki yana mamakin wannan sabon salo kuma na Umaimah. Matar da tunda tayi ta shige masa yana shareta na dan lokaci ta yakice shi itama ta watsar hidimar gabanta kawai takeyi ita ce yau harda gyara masa daki abinda rabon da tayi tun kafin tasan alaqarsa da Zahra. Da ruwandaya tarar ta tara masa ya sheqa wankansa me kyauya fito. Tsaf ya shirya cikin kayan bacci Farare Cotton marasa nauyi ya dauki wayarsa ya dawo falon dan yana so ya kalli labarai.
Umaimah na zaune tasha kwalliya da doguwar rigar Material Light Pink me santsi dan haka rigar tabi jikinta ta lafe cikinta ya fito sosai a gaba ya mata kyau dan shi bema taba lura da yanda ciki ke mata kyau ba se yau din ko kuma wannan din ne dai oho.
Fuskarta ya kalla data sha joda da Lip balm pink bakinta se qyalli yakeyi, wani abu yaji ya tsarga masa wanda rabon da yaji makamancinsa tun kafin ta janyo masa Asara se yayi saurin dauke kai daga kallonta ya wuce can kujerar gefenta ya samu guri ya zauna.
"Sannu da dawowa, ashe ka shigo ina ciki banji shigowarka ba" Umaiman ta fada tana masa murmushi. Seya bita da kallo. Mamakinta ya sake kamashi amma seya kanne shima ya maida mata da murmushin yace
"Yauwa, ai yanzu na shigo wanka kawai nayi".
"Bari na zuba maka abinci toh" ta fada tana qoqarin kaiwa qasa se yayi saurin dakatar da ita da cewa
"Aa, I'm full naci gurin Hajiya kafin na shigo".
Yanda tayi da fuska ya nuna rashin jin dadinta amma ta daure ta tsiyaya Zobon a cup ta miqa masa tana cewa
"Ga zobo toh nasan dai shi ba zaka ce ba zaka sha ba".
Karba yayi ba tareda yasha dinba, haka kawai yau yakejin shakkar cin abinda ya fito daga hannun Umaiman, badan yana zarginta da yi masa wani abun ba sedai kawai chanjin fuskar tata a abinda be wuci awa biyu ba ya bashi mamaki, dole tana da wani shiri daya sakata aikata hakan.
Ganin ya riqe kofin be sha ba ya saka ta tsiyayawa a wani kofin itama ta sha, Khalil dake kallonta yayi murmushi a ransa yace
"Ta wanke kanta" kafin ya kafa cup din shima ya kwalkwale dan sosai zobon yayi masa dadi harda qara wani ya sake sha.
Umaimah ta saki murmushin jin dadi ganin haqanta yana dab da cimma ruwa seta dauki Bowl din fruit Salad din ta bude ta saka masa cokali ciki ta miqa masa babu musu kuwa ya karba ya hau sha ita kuma tana masa hira babu laifi kuma ya biyeta yana amsawa dukda rabin hankalinsa nakan labaran da yake kallo.
Agogon falon na buga qarfe goma ta miqe, Khalil ya daga kai ya kalleta, wani yumm yakeji a jikinsa daya rasa kona menene gaba daya neman rasa nutsuwarsa yakeyi. Da kanta ta ringa kwashe kwanukan tana kai su bakin qofar shigowa falon kafin ta kwalawa Ruqayya kira akan tazo ta kwashe su, tana tsaye a gurin har ta gama kwashewa tas tayi mata seda safe kafin ta waiwaya ta kalli Khalil da shima ita yake ta bida kallo tayi masa murmushi sannan ta shige dakinta.
Ajiyar zuciya Khalil ya sauke yana gyara kwanciyarsa dan zaman ya gagareshi. Zuwa sannan ya gama fahimtar abinda yake faruwa dashi, wato Umaimah magani ta saka masa a Zobon nan kenan? Juye juye ya shigayi shi kadai kamar me naquda saboda wani azababben feelings da yaji ya taso masa. Daman can haquri yake yana dauke kai shine saboda mugunta yanzu zata janyo masa wahala. Yafi minti talatin yana malelekuwa tsakanin kan kujerar da qasan a zuciyarsa ya qudurce ze daure bazeje gareta ba dan har yanzu be tabbatar da ta ladabtu akan abinda ta aimata masa ba sannan ga wani ta qara, akan me zata cutar dashi ta saka masa magani a abinci?
Ganin abin yana neman ya zamar masa babba yasa ya miqe dakyar ya nufi dakinta, dakyar yake iya daga qafarsa saboda wani mugun qullewa da ciwo da mararsa take masa daga ji maganin ba kadan ta saka masa ba ko kuma ba a iya zobon bane ta yuwu har fruit salad din ta zuba a ciki. A hankali ya tura qofar dakinta dake a bude, cak ya tsaya saboda jiyo muryarta da yayi da alamar waya takeyi tana cewa wadda suke maganar
"Kin tabbata kuwa maganin nan zeyi aiki? Kusan awa daya fa har yanzu shiru ni banga yayi wani abu ba".
Be san me waccen tace mata ba yaji ta sake yin tsaki tana cewa
"Wallahi nima nasha gani nayi kamarbe yadda da zobon ba yanata juyashi a hannu shine nasha kadan gashi ni duk ya dameni ma wallahi", shiru ta sakeyi kafin tace
"Bana son iskanci kedai ki tayani Addu'a na samu kansa dan nikam da gaji da wannan zama hala ta ko ina komai ya qulle mun ina zan saka raina naji dadi" daga nan sukayi sallama taci gaba da shafa man da takeyi da alama daga wanka ta fito.
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGE WA DA WANNAN SAIWOWIN ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*AKWAI MAGANIN SANYI SADIDAN*.
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY* .
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*OPAY DIGITAL SERVICE*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
Page 57
Khalil kuwa be shigo gidan ba se bayan da suka idar da Sallar Isha. Bamgaren Hajiya ya wuce, Suna shiga palour kiran Mansur ya shigo wayarsa seda ya zauna kan kujera kafin ya daga wayar.
Bayan sun gaisa Mansur yake ce masa
"Abokina dan Allah idan babu takura akwai saqon da zan aiko dashi ta gurin wani abokin aikina da ze taho Nigeria zuwa wani satin, Magungunan Mama ne, kullum tasha na nan din cewa take ciwo babu sauqi shiyasa na aiko mata dasu ta gwada ta gani ko za'a dace da irin na nan din toh Habibu kuma yana Dutsin Ma sun kona makaranta ko zaka taimaka ka karba mata idanya iso danshi ba dan Kano bane besan gurare ba"
"Babu damuwa, ka turamun da number sa idanya zo se na karba mata. Gaskiyar Mama ai dan nidai paracetamol kadai nasha na saudi na fahimci da banbancin ingancin magunguna tsakanin mu dasu, Allah dai ya kawo mana sauqi Nigeria amma komai namu se anyi ha'inci a cikinsa kana shan magani dan neman lafiya qarshe ya janyo maka wata lalurar".
Hira suka dantaba kafin sukayi sallama yana kashewa kuwa lambar mutumin daya turo masa ta shigo. Da Yake ya sanar dashi be rigada ya iso Nigeria ba dan haka yayi saving zuwa randa ze iso din se ya kirashi kafin na ze masa magana a WhatsApp yaji ina ne masaukin sa idan ya iso Kanon.
Yana ajiye wayar Hajiya ta sakko daga sama, fuska babu cikakkiyar walwala kamar yanda ya koma a gidan ya shiga gaisheta Dan Sosai Hajiyan ke takura masa da maganar Umaimah wanda shi kumabaya soshiyasa yanzu baya wani jimawa a bangaren nata yake fita ya gwammace yayi zamansa a palour Sama yayi kallo dan tuni ya saba da zaman kadaici ya dena Hira da Umaiman.
Tuwo Hajiyar ta saka aka kawo masa, sanin babu lallai ya samu abinci a nasa gidan yasa sukaci shida Mu'ayyad yana ci Hajiyar na masa hira shidai Eh da Aa ne amsar sa harya gama yayi mata sallama ya fita dan Mu'ayyad ya wuce Habiba zatayi masa wanka ya kwanta.
Da mamaki ya ringa kallon falon daya sha gyara se tashin qamshi yake, dukda dai Ruqayya na qoqari gurin gyaran gidan amma na yanzun daya gani na daban ne dan dazu daya fita sallah babu wannan qamshin ko kuma be lura bane oho. Tabe baki yayi ya haura saman, Mamaki ya sake kashe shi dan gyaran da akayiwa falon saman har yafi na qasa ga kalar turare me sanyi da qamshin da aka saka yana shaqarsa yaji gabbansa sun fara sanyi gajiyar daya kwaso ta hauro masa so kawai yake ya kwanta a kan kujera yayita shaqar daddadan qamshin.
Qarasa shiga ciki yayi, yabi Kwanukan abincin da aka jera akan Table mat a qasa da kallo harda Jug din Zobo me shegen sanyi dan se diga yakeyi ya gani ga fruit salad a bowl an rufe da Clingfilm ya hadiye yawu qut saboda yanda ransa ya biya Sanyin zobon amma ya hadiye kwalamarsa ya wuce dakinsa yana mamakin yau kuma meya hau kanta ya sakata wannan aiki ita da tace bata da lafiya?
Shi kansa gadon a lailaye ya tarar dashi an chanza masa Bedsheet se kawai ya wuce bandaki yana mamakin wannan sabon salo kuma na Umaimah. Matar da tunda tayi ta shige masa yana shareta na dan lokaci ta yakice shi itama ta watsar hidimar gabanta kawai takeyi ita ce yau harda gyara masa daki abinda rabon da tayi tun kafin tasan alaqarsa da Zahra. Da ruwandaya tarar ta tara masa ya sheqa wankansa me kyauya fito. Tsaf ya shirya cikin kayan bacci Farare Cotton marasa nauyi ya dauki wayarsa ya dawo falon dan yana so ya kalli labarai.
Umaimah na zaune tasha kwalliya da doguwar rigar Material Light Pink me santsi dan haka rigar tabi jikinta ta lafe cikinta ya fito sosai a gaba ya mata kyau dan shi bema taba lura da yanda ciki ke mata kyau ba se yau din ko kuma wannan din ne dai oho.
Fuskarta ya kalla data sha joda da Lip balm pink bakinta se qyalli yakeyi, wani abu yaji ya tsarga masa wanda rabon da yaji makamancinsa tun kafin ta janyo masa Asara se yayi saurin dauke kai daga kallonta ya wuce can kujerar gefenta ya samu guri ya zauna.
"Sannu da dawowa, ashe ka shigo ina ciki banji shigowarka ba" Umaiman ta fada tana masa murmushi. Seya bita da kallo. Mamakinta ya sake kamashi amma seya kanne shima ya maida mata da murmushin yace
"Yauwa, ai yanzu na shigo wanka kawai nayi".
"Bari na zuba maka abinci toh" ta fada tana qoqarin kaiwa qasa se yayi saurin dakatar da ita da cewa
"Aa, I'm full naci gurin Hajiya kafin na shigo".
Yanda tayi da fuska ya nuna rashin jin dadinta amma ta daure ta tsiyaya Zobon a cup ta miqa masa tana cewa
"Ga zobo toh nasan dai shi ba zaka ce ba zaka sha ba".
Karba yayi ba tareda yasha dinba, haka kawai yau yakejin shakkar cin abinda ya fito daga hannun Umaiman, badan yana zarginta da yi masa wani abun ba sedai kawai chanjin fuskar tata a abinda be wuci awa biyu ba ya bashi mamaki, dole tana da wani shiri daya sakata aikata hakan.
Ganin ya riqe kofin be sha ba ya saka ta tsiyayawa a wani kofin itama ta sha, Khalil dake kallonta yayi murmushi a ransa yace
"Ta wanke kanta" kafin ya kafa cup din shima ya kwalkwale dan sosai zobon yayi masa dadi harda qara wani ya sake sha.
Umaimah ta saki murmushin jin dadi ganin haqanta yana dab da cimma ruwa seta dauki Bowl din fruit Salad din ta bude ta saka masa cokali ciki ta miqa masa babu musu kuwa ya karba ya hau sha ita kuma tana masa hira babu laifi kuma ya biyeta yana amsawa dukda rabin hankalinsa nakan labaran da yake kallo.
Agogon falon na buga qarfe goma ta miqe, Khalil ya daga kai ya kalleta, wani yumm yakeji a jikinsa daya rasa kona menene gaba daya neman rasa nutsuwarsa yakeyi. Da kanta ta ringa kwashe kwanukan tana kai su bakin qofar shigowa falon kafin ta kwalawa Ruqayya kira akan tazo ta kwashe su, tana tsaye a gurin har ta gama kwashewa tas tayi mata seda safe kafin ta waiwaya ta kalli Khalil da shima ita yake ta bida kallo tayi masa murmushi sannan ta shige dakinta.
Ajiyar zuciya Khalil ya sauke yana gyara kwanciyarsa dan zaman ya gagareshi. Zuwa sannan ya gama fahimtar abinda yake faruwa dashi, wato Umaimah magani ta saka masa a Zobon nan kenan? Juye juye ya shigayi shi kadai kamar me naquda saboda wani azababben feelings da yaji ya taso masa. Daman can haquri yake yana dauke kai shine saboda mugunta yanzu zata janyo masa wahala. Yafi minti talatin yana malelekuwa tsakanin kan kujerar da qasan a zuciyarsa ya qudurce ze daure bazeje gareta ba dan har yanzu be tabbatar da ta ladabtu akan abinda ta aimata masa ba sannan ga wani ta qara, akan me zata cutar dashi ta saka masa magani a abinci?
Ganin abin yana neman ya zamar masa babba yasa ya miqe dakyar ya nufi dakinta, dakyar yake iya daga qafarsa saboda wani mugun qullewa da ciwo da mararsa take masa daga ji maganin ba kadan ta saka masa ba ko kuma ba a iya zobon bane ta yuwu har fruit salad din ta zuba a ciki. A hankali ya tura qofar dakinta dake a bude, cak ya tsaya saboda jiyo muryarta da yayi da alamar waya takeyi tana cewa wadda suke maganar
"Kin tabbata kuwa maganin nan zeyi aiki? Kusan awa daya fa har yanzu shiru ni banga yayi wani abu ba".
Be san me waccen tace mata ba yaji ta sake yin tsaki tana cewa
"Wallahi nima nasha gani nayi kamarbe yadda da zobon ba yanata juyashi a hannu shine nasha kadan gashi ni duk ya dameni ma wallahi", shiru ta sakeyi kafin tace
"Bana son iskanci kedai ki tayani Addu'a na samu kansa dan nikam da gaji da wannan zama hala ta ko ina komai ya qulle mun ina zan saka raina naji dadi" daga nan sukayi sallama taci gaba da shafa man da takeyi da alama daga wanka ta fito.