Sashe 205
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Haba mana Baby meye abun nuna iyaka anan? Kema kinsan bazan iya qara wani kwana ba tareda ke ba you have no idea irin wahalar dana sha daga sanda nasan kin zama mallakina kullum na kwanta se nayi mafarkinki kuma ai dazu key din ya fadi fa bayan ma an kawoki ne inaga and nan ai daman falona ne ga Master Bedroom nan wancan ne dakinta kema ga extra room nan seki dauka shikenan kowa tana da daki a bangarena ko" Khalil ya fada yana goge mata hawayen seta saka kanta a qirjinsa tana cewa
"Ni bana so ai kai kace duka saman nan nata ne kuma ni gaskiya a fitar mun da staircase ta wani gurin yanda ba se na ringa shigo mata falo ba idan zan hau sama"
"An gama ranki ya dade ai bama dadewa zakiyi a nan ba da an gama gyara miki gidanki zaki koma can ki zuba iko son ranki Madam Kishi" Khalil ya fada yana jan hancinta, qara boye fuskarta tayi tana murmushi, tafiya ya shigayi da ita a jikinsa har suka shiga MasterBedroom din, qamshi da sanyin dakin suka sakata sakin Ajiyar zuciya kafin ta daga kanta tana kallon dakin, da zuciya daya tace
"Gidan nan yana da kyau and komai na ciki ya dace dashi"
"Nasan naki se yafi wannan ma haduwa" ya bata amsa yana sakinta daga jikinsa.
Agogonsa yaje ya cire akan mirrow ya kalleta yace
"Kije kiyi wanka ki kwanta dare yayi fa it's almost twelve" yana gama fada ya wuce cikin closet dinsa ya bude wata drawer ya ciro sabon towel fari ya miqa mata ta karbi kafin ta wuce inda ya aje mata akwatunanta ta dauki qaramar ciki ta kwantar da ita akan gadon ta bude. Ita kadai tasan yanda qirjinta yake lugude daurwa kawai takeyi saboda hudubar su Anty Unaiza da suka ce ta daure duk abinda zezo mata dashi kartaqi, a irin wannan ranar mace take qara kafa kanta azuciyar Mijinta haka idan tayi wani abu akasin kyautata masa nan ma baze taba mantawa ba.
Shower Gel dinta ta dauka da soso da duk abinda zatayi amfani dasu ta wuce bandakin, tayi wankanta tsaf ta tsane jikinta kafin ta daura towel kayan wankanta ta jere su inda taga nasa taga wasu products dinna mata ta hararesu tasan na matasa ne harda matsar mata gefe ta ajiye nata duk ta gama shiriritarta kafin ta sako zumbulelen Hijabin data shiga dashi ta fito a hankali tana keqa dakin ganin baya nan ta fito gaba daya. Seda tabi duk ilahirin jikinta lungu da saqo ta shafa Lotion din Miski, ta ware gashin kanta ta taje tsaf ta daure da qaramin Ribbon kafin ta ware rigar baccin data dauka ta tura baki ganinta yar qarama wannan ai babu abinda zata rufe mata amma tunda da Hijabi zata kwana babu matsala. Bayan ta saka rigar ta qara shafa sauran turarukan tanaji kamar sannan Anty Sumayya take mata takarar wanka da saka qamshi idan zataje turaka, tsaf ta mayar da komai ta dauki Towel din da ta cire ta koma ta shanyashi a Bandakin daidai nan Khalil ya shigo dakin ta kalleshi ganin ya canza kayan jikinsa zuwa na bacci shima tace
"A ina kayi wanka?"
"A dakin matata" ya bata amsa yana dage mata gira ta harareshi ba tareda tasan tayi ba Khalil ya zaro ido ya matsa ze riqeta yana cewa
"Seriously ni kike harara bayan kin shigar mun nawa Bandakin kuma dare yana yi ina so nayi wanka idan kuma nace muyi tare ba yarda zakiyi ba"
Kunya kamat ta nutse wai suyi wanka tare ta tura baki tana kare fuskarta a jikinsa ya sake cewa
"Kinyi Alwalane?"
"Kai ta daga masa ya ssketa yace
"Bari muyi nafila toh its getting late" ya janyo qaramin carpet na sallah ya shimfida musu. Cikin nutsuwa ya jasu sallah raka'a biyu kamar yanda Manzon Allah ya koyar, ya dade sosai yana musu Addu'a har seda yaga ta fara hamma alamar bacci kafin suka shafa ya miqe ya fita ita kuma ta ninke Carpet din.
Sanda ya dawo dakin harta kwanta ta qudunduna da Hijabinta, ya ajiye robobin ruwa daya shiga dasu ya zauna gefen kanta yana kiran sunanta ta tashi zaune tana yamutsa fuska. Paracetamol ya bata guda biyu yace tasha, shima ya sha tareda Maganin ciwon kan da aka bashi jiya, seda ta koma ta kwanta kafinya miqe ya cire rigar jikinsa danshi komai sanyi ko zafi baya kwana da Riga dogon wando ne kawai ko gajere depending on the weather. Fitulun dakin ya kashe gaba daya ya bar Bedside lamp ta bangaren da ze kwanta, seda ya miqe bayansa akan Gadon ya kalleta zuciyarsa ta raya masa
"Yau gashi da wata macen da ba Umaimah ba akan Gado Allah kenan. Bashida niyyar tabata a yanzu duk zumudin da ya ringayi a baya gaba daya karsashin ya barshi saboda halin da yake ciki, kallonta ya sakeyi ganin yanda ta qudundune da Hijabi yasa ya matsa kusa da ita dan ya cire mata saboda tsaro kar ya shaqeta cikin dare Humaira da tayi lamo zuciyarta na bugawa sama da qa'ida saboda tsoron karya ce ze mata wani abu, jin yana ja Hijabinta yasa ta zabura ta miqe zaune har seda ta bashi tsoro yace
"Relax Hijabin zan cire miki karya shaqe miki wuya"
"Ni ka barmun abuna sanyi nake ji" ta fada kamar zatayi kuka seya kalli lallausan duvet din dake kan gadon yace
"Ga duvet nan seki rufa idan ma ya miki kadan akwai wani se ki qara amma ba zaki kwanta da Hijabi ba"
"Toni kaina babu dankwali ai" ta sake fada ganinya dage Hijabin fararen qafafunta zuwa cinya sun bayyana dan rigar tata rabin cinya ce, kwanciyar kuma da tayi tasa harta dage ta koma kusan qugu to idanya cire mata Hijabina haka yake so ya ganta kenan.
Yanda take kokawar riqe Hijabin ya bashi dariya ya kuma San abinda takeyiwa dan haka yace
"Ki kwantar da hankalinki I'm not going to touch you, not today not tomorrow until you are all ready"
"You promised?" Ta tambayeshi tana kallon idonsa da suka fara canza kala alamar bacci ya daga mata kai alamar he mean what he said seta saki Hijabin ta rufe idonta saboda kunya, Khalil kuwa numfashinsa ne ya tsaya na wani lokaci saboda arba da Surarta da yayi muraran dan baze kira rigarta a matsayin sutura ba danita ce ta manne a jikinta ta sake fito masa da ainihin zanen jikinta. Ya hadiyi yawu dakyar ya jefar da Hijabin qasa, hannunsa har rawa yake ya janyo duvet dinya rufa mata har gurin wuyanta yana sauke ajiyar zuciya, daya sanin kallonta ya rufeshi saboda wani abu dayaji ya taso masa lokaci daya se ya juya mata baya ya kwanta amma ina ya rasa nutsuwar yin hakan.
Yujawa yayi ya janyota jikinsa ta baya, ta sake zabura zata tashi ta riqeta a kunnenta ya rada mata
"Bacci zamuyi i just want to feel your warmth" ya fada yana cusa hancinsa cikin gashin kanta da qamshin da yakeyi ya sake hargitsa masa kwakwalwa. Be san ya akayi ba se gani yayi ya juyo da ita suna fuskantar juna, qamshin turarenta ya cika masa hanci gashi kamar wani magana disu jansa yakeyi kawai so yakeyi ya ji daga inda qamshin yake tasowa haka. Shinshinarta ya shigayi kamar wano tsohon Maye hannunsa na bin jikinta yana shafawa nan da nan ta qarasa rikicewa jikinta ya dauki rawa, qoqari takeyi tayi masa magana ta tuna masa da alqawarin da yayi mata yanzu yanzu amma ya hanata damar saboda bakinta daya kama ya shiga tsotsa kamar ya Samu sweet.
Kuka ta fasa masa ganin yanda ya birkice lokaci daya ya shiga sarrafata son ransa, wani kalar romance yake mata wanda ya zarce qaramar kwakwalwarta, ashe duk abubuwan da yake mata da wasa ne yanzu ne take ganin asalin abu. Khalil ya daga rinannun idanunsa da basa ko buduwa da kyau ya kalli Humairan dake kuka kamar wadda ya tsare da wuqa cikin muryarsa da tayi can qasa yace mata
"I'm sorry babe i lost control, kiyi haquri ki bani dama let me make you mine for ever. Allow me to show you how much love i have for you amma idan baki yarda ba zan kyaleki kinji but please wife i promised a hankali zanyi".
Jinsa kawai takeyi tasan kota yarda ko bata yarda ba seya cimma muradinsa batun kuma ze wani yi a hankali tatsuniya ce se abinda ta gani kawai tasan. Janye jikinta tayi daga riqonda yayi mata tana ci gaba da kuka ya sake maidata jikinsa yace
"please wife nayi?"
Bata da zabi ta daga masa kai danbataga hujjar da zata hana masa kanta a daren farko ta fara kwasar tsinuwar mala'iku ba, wahala dai ta shirya karba kuma yanda babu wadda ta taba mutuwa tasan baza'a fara akanta amma dai ta saddaqar ita da moruwa kuma se bayan wani lokaci dan bata ga alamar sassuci a idanun wannan bawan Allahn ba.
"Thank you Babe i will be gentle da gaske" ya fada cikin mayen abinda yakeyi kafin ya shiga kissing tundaga wuyanta har zuwa qirjinta ya zarce cikinta. Wani kiss ya sakar mata a daidai cibiyarta ta saki numfashi babu shiri ya dago suka hada ido yayi mata wani murmushi yace
"Ki saki jikinki you will enjoy it though i will enjoy the most"
Wani kalar hot romance ya sakeyi mata dukda tsoron da take ciki da fargaba seda jikinta ya karbi saqonsa, seda ya tabbatar da ta tafi duniyar da bata sanda akwwaita ba kafin ya shammaceta ya shiga cikinta dakyar bayandaya karanta Addu'ar saduwa da iyali daya baya taba manceta komai qoluwar nishadin da yake ciki.
"Ni bana so ai kai kace duka saman nan nata ne kuma ni gaskiya a fitar mun da staircase ta wani gurin yanda ba se na ringa shigo mata falo ba idan zan hau sama"
"An gama ranki ya dade ai bama dadewa zakiyi a nan ba da an gama gyara miki gidanki zaki koma can ki zuba iko son ranki Madam Kishi" Khalil ya fada yana jan hancinta, qara boye fuskarta tayi tana murmushi, tafiya ya shigayi da ita a jikinsa har suka shiga MasterBedroom din, qamshi da sanyin dakin suka sakata sakin Ajiyar zuciya kafin ta daga kanta tana kallon dakin, da zuciya daya tace
"Gidan nan yana da kyau and komai na ciki ya dace dashi"
"Nasan naki se yafi wannan ma haduwa" ya bata amsa yana sakinta daga jikinsa.
Agogonsa yaje ya cire akan mirrow ya kalleta yace
"Kije kiyi wanka ki kwanta dare yayi fa it's almost twelve" yana gama fada ya wuce cikin closet dinsa ya bude wata drawer ya ciro sabon towel fari ya miqa mata ta karbi kafin ta wuce inda ya aje mata akwatunanta ta dauki qaramar ciki ta kwantar da ita akan gadon ta bude. Ita kadai tasan yanda qirjinta yake lugude daurwa kawai takeyi saboda hudubar su Anty Unaiza da suka ce ta daure duk abinda zezo mata dashi kartaqi, a irin wannan ranar mace take qara kafa kanta azuciyar Mijinta haka idan tayi wani abu akasin kyautata masa nan ma baze taba mantawa ba.
Shower Gel dinta ta dauka da soso da duk abinda zatayi amfani dasu ta wuce bandakin, tayi wankanta tsaf ta tsane jikinta kafin ta daura towel kayan wankanta ta jere su inda taga nasa taga wasu products dinna mata ta hararesu tasan na matasa ne harda matsar mata gefe ta ajiye nata duk ta gama shiriritarta kafin ta sako zumbulelen Hijabin data shiga dashi ta fito a hankali tana keqa dakin ganin baya nan ta fito gaba daya. Seda tabi duk ilahirin jikinta lungu da saqo ta shafa Lotion din Miski, ta ware gashin kanta ta taje tsaf ta daure da qaramin Ribbon kafin ta ware rigar baccin data dauka ta tura baki ganinta yar qarama wannan ai babu abinda zata rufe mata amma tunda da Hijabi zata kwana babu matsala. Bayan ta saka rigar ta qara shafa sauran turarukan tanaji kamar sannan Anty Sumayya take mata takarar wanka da saka qamshi idan zataje turaka, tsaf ta mayar da komai ta dauki Towel din da ta cire ta koma ta shanyashi a Bandakin daidai nan Khalil ya shigo dakin ta kalleshi ganin ya canza kayan jikinsa zuwa na bacci shima tace
"A ina kayi wanka?"
"A dakin matata" ya bata amsa yana dage mata gira ta harareshi ba tareda tasan tayi ba Khalil ya zaro ido ya matsa ze riqeta yana cewa
"Seriously ni kike harara bayan kin shigar mun nawa Bandakin kuma dare yana yi ina so nayi wanka idan kuma nace muyi tare ba yarda zakiyi ba"
Kunya kamat ta nutse wai suyi wanka tare ta tura baki tana kare fuskarta a jikinsa ya sake cewa
"Kinyi Alwalane?"
"Kai ta daga masa ya ssketa yace
"Bari muyi nafila toh its getting late" ya janyo qaramin carpet na sallah ya shimfida musu. Cikin nutsuwa ya jasu sallah raka'a biyu kamar yanda Manzon Allah ya koyar, ya dade sosai yana musu Addu'a har seda yaga ta fara hamma alamar bacci kafin suka shafa ya miqe ya fita ita kuma ta ninke Carpet din.
Sanda ya dawo dakin harta kwanta ta qudunduna da Hijabinta, ya ajiye robobin ruwa daya shiga dasu ya zauna gefen kanta yana kiran sunanta ta tashi zaune tana yamutsa fuska. Paracetamol ya bata guda biyu yace tasha, shima ya sha tareda Maganin ciwon kan da aka bashi jiya, seda ta koma ta kwanta kafinya miqe ya cire rigar jikinsa danshi komai sanyi ko zafi baya kwana da Riga dogon wando ne kawai ko gajere depending on the weather. Fitulun dakin ya kashe gaba daya ya bar Bedside lamp ta bangaren da ze kwanta, seda ya miqe bayansa akan Gadon ya kalleta zuciyarsa ta raya masa
"Yau gashi da wata macen da ba Umaimah ba akan Gado Allah kenan. Bashida niyyar tabata a yanzu duk zumudin da ya ringayi a baya gaba daya karsashin ya barshi saboda halin da yake ciki, kallonta ya sakeyi ganin yanda ta qudundune da Hijabi yasa ya matsa kusa da ita dan ya cire mata saboda tsaro kar ya shaqeta cikin dare Humaira da tayi lamo zuciyarta na bugawa sama da qa'ida saboda tsoron karya ce ze mata wani abu, jin yana ja Hijabinta yasa ta zabura ta miqe zaune har seda ta bashi tsoro yace
"Relax Hijabin zan cire miki karya shaqe miki wuya"
"Ni ka barmun abuna sanyi nake ji" ta fada kamar zatayi kuka seya kalli lallausan duvet din dake kan gadon yace
"Ga duvet nan seki rufa idan ma ya miki kadan akwai wani se ki qara amma ba zaki kwanta da Hijabi ba"
"Toni kaina babu dankwali ai" ta sake fada ganinya dage Hijabin fararen qafafunta zuwa cinya sun bayyana dan rigar tata rabin cinya ce, kwanciyar kuma da tayi tasa harta dage ta koma kusan qugu to idanya cire mata Hijabina haka yake so ya ganta kenan.
Yanda take kokawar riqe Hijabin ya bashi dariya ya kuma San abinda takeyiwa dan haka yace
"Ki kwantar da hankalinki I'm not going to touch you, not today not tomorrow until you are all ready"
"You promised?" Ta tambayeshi tana kallon idonsa da suka fara canza kala alamar bacci ya daga mata kai alamar he mean what he said seta saki Hijabin ta rufe idonta saboda kunya, Khalil kuwa numfashinsa ne ya tsaya na wani lokaci saboda arba da Surarta da yayi muraran dan baze kira rigarta a matsayin sutura ba danita ce ta manne a jikinta ta sake fito masa da ainihin zanen jikinta. Ya hadiyi yawu dakyar ya jefar da Hijabin qasa, hannunsa har rawa yake ya janyo duvet dinya rufa mata har gurin wuyanta yana sauke ajiyar zuciya, daya sanin kallonta ya rufeshi saboda wani abu dayaji ya taso masa lokaci daya se ya juya mata baya ya kwanta amma ina ya rasa nutsuwar yin hakan.
Yujawa yayi ya janyota jikinsa ta baya, ta sake zabura zata tashi ta riqeta a kunnenta ya rada mata
"Bacci zamuyi i just want to feel your warmth" ya fada yana cusa hancinsa cikin gashin kanta da qamshin da yakeyi ya sake hargitsa masa kwakwalwa. Be san ya akayi ba se gani yayi ya juyo da ita suna fuskantar juna, qamshin turarenta ya cika masa hanci gashi kamar wani magana disu jansa yakeyi kawai so yakeyi ya ji daga inda qamshin yake tasowa haka. Shinshinarta ya shigayi kamar wano tsohon Maye hannunsa na bin jikinta yana shafawa nan da nan ta qarasa rikicewa jikinta ya dauki rawa, qoqari takeyi tayi masa magana ta tuna masa da alqawarin da yayi mata yanzu yanzu amma ya hanata damar saboda bakinta daya kama ya shiga tsotsa kamar ya Samu sweet.
Kuka ta fasa masa ganin yanda ya birkice lokaci daya ya shiga sarrafata son ransa, wani kalar romance yake mata wanda ya zarce qaramar kwakwalwarta, ashe duk abubuwan da yake mata da wasa ne yanzu ne take ganin asalin abu. Khalil ya daga rinannun idanunsa da basa ko buduwa da kyau ya kalli Humairan dake kuka kamar wadda ya tsare da wuqa cikin muryarsa da tayi can qasa yace mata
"I'm sorry babe i lost control, kiyi haquri ki bani dama let me make you mine for ever. Allow me to show you how much love i have for you amma idan baki yarda ba zan kyaleki kinji but please wife i promised a hankali zanyi".
Jinsa kawai takeyi tasan kota yarda ko bata yarda ba seya cimma muradinsa batun kuma ze wani yi a hankali tatsuniya ce se abinda ta gani kawai tasan. Janye jikinta tayi daga riqonda yayi mata tana ci gaba da kuka ya sake maidata jikinsa yace
"please wife nayi?"
Bata da zabi ta daga masa kai danbataga hujjar da zata hana masa kanta a daren farko ta fara kwasar tsinuwar mala'iku ba, wahala dai ta shirya karba kuma yanda babu wadda ta taba mutuwa tasan baza'a fara akanta amma dai ta saddaqar ita da moruwa kuma se bayan wani lokaci dan bata ga alamar sassuci a idanun wannan bawan Allahn ba.
"Thank you Babe i will be gentle da gaske" ya fada cikin mayen abinda yakeyi kafin ya shiga kissing tundaga wuyanta har zuwa qirjinta ya zarce cikinta. Wani kiss ya sakar mata a daidai cibiyarta ta saki numfashi babu shiri ya dago suka hada ido yayi mata wani murmushi yace
"Ki saki jikinki you will enjoy it though i will enjoy the most"
Wani kalar hot romance ya sakeyi mata dukda tsoron da take ciki da fargaba seda jikinta ya karbi saqonsa, seda ya tabbatar da ta tafi duniyar da bata sanda akwwaita ba kafin ya shammaceta ya shiga cikinta dakyar bayandaya karanta Addu'ar saduwa da iyali daya baya taba manceta komai qoluwar nishadin da yake ciki.