Sashe 121
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yanzu fa duniya ta baci, wani ma dariya kuke dashi amma neman damar da ze cuceka yake dan haka ki kiyaye duk wata harkar qawaye balle azo ana gaya miki abinda ze daga miki hankali har ki aikata abinda be kamata ba. Duk wadda ta kawo miki wata gulma da baki da tabbaci kiyi watsi da ita kin daiga izina haka kawai yarinya taso ta sakaki a bala'i badan Allah ya tsare ba yanda yayan yarinyar nan yake zare zaren ido ai beqi a tafi gaban Alqali ba. Kedai babu ruwanki ki ci gaba da kula da kanki kina kula da Mijinki shikenan zaman aure daman dan haquri ne, duk namiji bakya raba shi da kule kulen yammata dan haka Allah ya halicci zukatansu dan haka ki saki ranki koda ace Allah ya qaddara wata rana ze kawo miki abokiyar zama idan ya zamana kin kama kanki duk wadda zatazo sedai ta biki, ballantana nasan Idan Babana gadon Marigayi yayi ke din dai kece babu qari, So dayan nan ne tak sukeyi ba kuma sa iya rabashi biyu. Ko Mahaifiyar Jamila daya auro gaba dayan mu munsan rabonta ne ya saka tunda kinga wata tara da auran ta haifeta kuma Allah ya karbi ranta sanadin haka to wani abun baka kaucewa qaddararsa dan haka dai ina nanata miki ki qara haquri".
Yanda kasan me daukar karatu a gaban Malam haka ta nutsu ta duqar dakai har Hajiya ta kai aya kafin ta dago tace
"In sha Allahu Hajiya wani abu makamancin haka baze sake faruwa ba, wancan dinma sharrin shaidan ne ni kaona daga baya na ringa tunanin meya shiga kaina harna aikata hakan amma qaddara ta riga fata kuma na miki alqawarin haka bazata sake faruwa ba kuma ko a yanzu Abban Mu'ayyad yaga damar qara aure a shirye nake dana bashi goyon baya dari bisa dari idan har ya samo macen da tayi daidai dashi.
Kuma dan Allah Hajiya ki tayani bashi haquri dan tunda abin nan ya faru yaqi bani damar da zamuyi magana ballanatana har na nemi yafiyarsa. Fushi yake dani me tsanani baya ko kirana a waya se idan na kirashi nan ma ba wata magana muke ba daga gaisuwa yake kashewa" ta qarasa tana fashewa da wani munafukin kuka. Hajiya ta dauki salati tana cewa
"Amma Babana anyi shakiyyin yaro wato baqar zuciyar tasa ce ta motsa koh? Waye baya kuskure a rayuwa, Allah ma muke masa laifi ya yafe mana yacigaba da wadata mu da dukkan ni'ima da mun roqa da bamu roqa na se shi?
Daman ni jikina ya bani wannan tafiyar da yayi ya share guri ya zauna da walakin to kuwa zeci gidansu" haka ta ringa rarrashinta tareda bata assurance na seta ci qaniyar Khalil, da kansa ze dawo ya lallabata su koma.
Ran Umaimah qal ta bar gidan Hajiya. Suna tafiya ta cewa Salman su biya ta Alpen zata siyi Mai da turare, a mota tabarwa Salman Bibi ta shiga dantafi sauri, tana cikin duba wasu Turaruka taga wata ta wuce kamar Rufaida, saurin bin bayanta tayi tana kiran sunanta amma bata waigo ba seta dauka kawai kamace ta juya da niyyar tafiya daidai sannan Ma'aruf ya qaraso gurin tana jinsa yana cewa
"Naji kamar ana kiran sunanki ko ke baki ji ba?"
Tabe baki Rufaida tayi tace
"Banji ba, ko kuna bani din ake kira ba"
"Yanzu saboda wulaqanci kna jina kenan daman kikaqi juyowa" Umaimah ta fada a fusace tana qarasawa gaban Rufaidan, qugu Rufaida ta riqe tace
"Toh se akayi Yaya najiki din banyi niyyar amsawa ba ko kuwa cewa akayi dole sena kulaki? Wai ni bana ja miki kashedin babu ni babu ke ba, akan me iya bala'in da kika jamun na kwana a Cell be isheki ba me kuma kike nema a gurina?
Daga yau ko a hanya kika ganni karma ki nuna kin sanni wallahi idan ba haka ba se na baki mamaki Mtsw" taja tsaki tareda aikawa Umaiman wata muguwar Harara tayi gaba bata ko saurari Ma'aruf dake faman ce mata
"Meye haka Rufaida, ya zaki ringa yiwa mutane hayaniya gashinan har kin tara muku Jama'a".
Kallon Umaimah da tayi suman tsaye yayi yace
"Kiyi haquri kinji" ya juya yabi bayanta.
Jiki babu kwari Umaimah ta juya ga mutane da suke ta kallonsu kamar sun damu Tv, tana jin wata tana cewa
"Baki gane su ba? Sune fa sukayi wata sharrin Lesbian aka kamasu har aka sa sukayi video ban haquri" seta yi saurin ajiye kayan data diba, shopping din da batayi ba kenan ta fice daga gurin saboda zamanin nan yanzu kana tafe salin alin ma video ake maka ayita yawo da kai a Social media inaga ita da tayi qaurin suna har an samu wanda suka gane fuskarta dukda a Video sun chanza saboda wuyar da suka sha.
Rufaida kuwa a mota har fada seda sukayi da Ma'aruf akan yana mata magana abinda tayi bata kyauta ba.
"Ina ruwanka, Kai ka hadamu ko kuwa da yanzu rabuwar mu zata dameka? Malam kayi ta kanka kawai saboda bakai tajazawa kwanan cell ba shiyasa ai har kake so na kulata" ta fada a fusace kafin ta juya masa qeya. Mugun haushin Umaiman takeji, bayan kwanan Cell data ja mata ga Asarar dubban followers dinta na Tiktok data sha wahalar tarasu, dab take da Tiktok su fara biyanta wannan abun da sukayi ya jawo mata kuma shine zata sake kukata? Allah ya sawwaqe.
Umaimah ko gida suka wuce Mama ta ringa musu fada ace tun safe su fita se yanzu kusan Tara zasu dawo ina suka tsaya Salman ya rantse mata gidan Hajiya suka wuni se yanzu suka taho ita kuwa oganniyar daki ta shige ba tareda ta bada amsa ba. Da ta saka damuwar abinda Rufaidan tayi mata se kuma ta yakice, a fili ta furta
"Ita ta rasa, daman ita take amfana dani ai ballantana na damu dan ta dena kulani nima hutu nane".
Washe gari da safe sega Kiran Khalil a wayarta, kamar yanda ya kona mata magana a dake tun sabaninsu da Hadiza yau dinma haka suka gaisa yake gaya mata ta shirya a cikin satin nan ze dawo bata ja maganar ba tace masa Allah ya nuna mana suka kashe wayar.
Ko a jkinta ta fara shirye shiryenta dan daman tasan tunda Hajiya tace zata kirashi to zata kirashin qarshe dai fada ne zeyi yace ta kuma kai qarar sa to anci Sa'a be mayi fadan ba. Anty ta sanarwa da zancen dawowar tasa nan kuwa ta shiga yi mata gyara na musamman dukda bayan ta haihu ta danyi kadan tace ta bari se goshin dawowar Khalil din sannan suci gaba dan haka kuwa suka tashi da haiqanba dare ba rana qalqaleta take ciki da waje. Idanda dan halin Umaimah ne ba zata mata ba amma a kaf yaran Maman haka kawai Allah ya dora mata sonta dukda tasan duk cikinsun babu wadda ta tsaneta kamarta ta shanye gashi yanzu komai ya wuce tunda tana mata rana, abu da yawa nata kafin Mama ta sani ta gaya mata.
Ranar Lahadi yace ze dawo bayan sun sake yin waya dan haka ranar Alhamis sukaje gidan tareda Maman Asad da Ummu-Salma sukayi gyare gyare, bayan sun dawo Maman Asad take cewa Mama
"Mama da da hali da an chanzawa Umaimah ko iya kujeru ne wadannan din sun fara jin jiki"
"Kema kinsan da kudina bazan canzawa Umaimah komai ba dan ba sanin darajar su tayi ba idan banda shegiyar qazanta ya za'ayi ace kayanta duk kyansu da kwarinsu basu cika shekara uku cif bafa ace sun lalace? Ga dakin Nuratu nan kulllum ka shiga fes kamar yau aka jera su, se ta chanza da kudinta idan tana so amma ni bazan yi asarar kudina bata sake kashe su a banza kuma nan kusa ai chanza gida zasuyi, idan Mijin yaga dama ya mata wasu mudai munyi namu na farillah" Mamanta bata amsa ita se a sannan ma ta san da zancen canjin gidannasu dan haka tace
"Ai banma sani ba tunda haka ne seta fara tanadi kafin lokacin dan dai ba zata tare sabon gida da wadannan kayan ba, bafa ki ga yadin ba duk ya dafe daga Fari ya koma Ash"
"Daman ai kuna sane kuka saka akayi mata kala me Haske, ni baqi nace ai mata ai taje ta qaraci qazantarta" Mama ta sake fada Maman Asad ta fashe da darita tana cewa
"Kai Mama ina kika taba ganin baqaqen kujeru idan ba Lether sit ba? Ai baqi sema yafi nuna datti a leda ne kawai yake kyau tunda su basa nuna qura"
"Ku kuka sani" Mamanta bata amsa kafin taci gaba da abinda takeyi se ta miqe ita kuma ta wuce palour Anty inda akeyiwa Umaimah kitso. Zama tayi suna dan taba hira kafin a gama mata dan itama kitson take so ayi matan, u guwar da suka koma babu me kitso idanba tazo gida kamar haka ba bata samu tayi daman. Ana gamawa Umaimah ta shige daki ta hau mulke jikinta da hadin Dilkar da Anty tayi mata, seda ta bushe tayi wanka ta saka Salma ta debo mata garwashi ta turara hayaqi na tsugunno dana jiki tanayi tana murmushi ita kanta dadin jikinta takeji yanda tayi kyau tayi mulmul abinta Jegon ya bala'in karbarta har yafi na fari tasan idan sukayi arba da Khalil manta komai zeyi su sha soyayyar su, tayi missing dinsa over wallahi.
"Ke kuma lafiya kike ta zuba murmushi kamar wata sauna" Maman Asad data shiga ta fada tana kallonta, dariya ta saki ta zauna akan gado tana cewa
"Tunanin irin love din da zamu kashe da Habibi idan ya dawo nakeyi mana"
"Sefa Habibi, to dai kafin kiyi tunanin kashe love ya kamata ki fara tunanin yanda zaki wanke laifinki a gurinsa, ki samu ku fahimci juna kafin Live dinta tafi yanda ake so" Maman Asad ta fada. Se Umaimah ta gyara zama tace
"Baki san Khalil ba, duk fushinsa fa shi dana kawo dauri gaban goshi na fesa turare an gama magana manta komai yakeyi in gaya miki" se Hajiyayye ta zauna dan abin yafi qarfin tsayuwa tace
Yanda kasan me daukar karatu a gaban Malam haka ta nutsu ta duqar dakai har Hajiya ta kai aya kafin ta dago tace
"In sha Allahu Hajiya wani abu makamancin haka baze sake faruwa ba, wancan dinma sharrin shaidan ne ni kaona daga baya na ringa tunanin meya shiga kaina harna aikata hakan amma qaddara ta riga fata kuma na miki alqawarin haka bazata sake faruwa ba kuma ko a yanzu Abban Mu'ayyad yaga damar qara aure a shirye nake dana bashi goyon baya dari bisa dari idan har ya samo macen da tayi daidai dashi.
Kuma dan Allah Hajiya ki tayani bashi haquri dan tunda abin nan ya faru yaqi bani damar da zamuyi magana ballanatana har na nemi yafiyarsa. Fushi yake dani me tsanani baya ko kirana a waya se idan na kirashi nan ma ba wata magana muke ba daga gaisuwa yake kashewa" ta qarasa tana fashewa da wani munafukin kuka. Hajiya ta dauki salati tana cewa
"Amma Babana anyi shakiyyin yaro wato baqar zuciyar tasa ce ta motsa koh? Waye baya kuskure a rayuwa, Allah ma muke masa laifi ya yafe mana yacigaba da wadata mu da dukkan ni'ima da mun roqa da bamu roqa na se shi?
Daman ni jikina ya bani wannan tafiyar da yayi ya share guri ya zauna da walakin to kuwa zeci gidansu" haka ta ringa rarrashinta tareda bata assurance na seta ci qaniyar Khalil, da kansa ze dawo ya lallabata su koma.
Ran Umaimah qal ta bar gidan Hajiya. Suna tafiya ta cewa Salman su biya ta Alpen zata siyi Mai da turare, a mota tabarwa Salman Bibi ta shiga dantafi sauri, tana cikin duba wasu Turaruka taga wata ta wuce kamar Rufaida, saurin bin bayanta tayi tana kiran sunanta amma bata waigo ba seta dauka kawai kamace ta juya da niyyar tafiya daidai sannan Ma'aruf ya qaraso gurin tana jinsa yana cewa
"Naji kamar ana kiran sunanki ko ke baki ji ba?"
Tabe baki Rufaida tayi tace
"Banji ba, ko kuna bani din ake kira ba"
"Yanzu saboda wulaqanci kna jina kenan daman kikaqi juyowa" Umaimah ta fada a fusace tana qarasawa gaban Rufaidan, qugu Rufaida ta riqe tace
"Toh se akayi Yaya najiki din banyi niyyar amsawa ba ko kuwa cewa akayi dole sena kulaki? Wai ni bana ja miki kashedin babu ni babu ke ba, akan me iya bala'in da kika jamun na kwana a Cell be isheki ba me kuma kike nema a gurina?
Daga yau ko a hanya kika ganni karma ki nuna kin sanni wallahi idan ba haka ba se na baki mamaki Mtsw" taja tsaki tareda aikawa Umaiman wata muguwar Harara tayi gaba bata ko saurari Ma'aruf dake faman ce mata
"Meye haka Rufaida, ya zaki ringa yiwa mutane hayaniya gashinan har kin tara muku Jama'a".
Kallon Umaimah da tayi suman tsaye yayi yace
"Kiyi haquri kinji" ya juya yabi bayanta.
Jiki babu kwari Umaimah ta juya ga mutane da suke ta kallonsu kamar sun damu Tv, tana jin wata tana cewa
"Baki gane su ba? Sune fa sukayi wata sharrin Lesbian aka kamasu har aka sa sukayi video ban haquri" seta yi saurin ajiye kayan data diba, shopping din da batayi ba kenan ta fice daga gurin saboda zamanin nan yanzu kana tafe salin alin ma video ake maka ayita yawo da kai a Social media inaga ita da tayi qaurin suna har an samu wanda suka gane fuskarta dukda a Video sun chanza saboda wuyar da suka sha.
Rufaida kuwa a mota har fada seda sukayi da Ma'aruf akan yana mata magana abinda tayi bata kyauta ba.
"Ina ruwanka, Kai ka hadamu ko kuwa da yanzu rabuwar mu zata dameka? Malam kayi ta kanka kawai saboda bakai tajazawa kwanan cell ba shiyasa ai har kake so na kulata" ta fada a fusace kafin ta juya masa qeya. Mugun haushin Umaiman takeji, bayan kwanan Cell data ja mata ga Asarar dubban followers dinta na Tiktok data sha wahalar tarasu, dab take da Tiktok su fara biyanta wannan abun da sukayi ya jawo mata kuma shine zata sake kukata? Allah ya sawwaqe.
Umaimah ko gida suka wuce Mama ta ringa musu fada ace tun safe su fita se yanzu kusan Tara zasu dawo ina suka tsaya Salman ya rantse mata gidan Hajiya suka wuni se yanzu suka taho ita kuwa oganniyar daki ta shige ba tareda ta bada amsa ba. Da ta saka damuwar abinda Rufaidan tayi mata se kuma ta yakice, a fili ta furta
"Ita ta rasa, daman ita take amfana dani ai ballantana na damu dan ta dena kulani nima hutu nane".
Washe gari da safe sega Kiran Khalil a wayarta, kamar yanda ya kona mata magana a dake tun sabaninsu da Hadiza yau dinma haka suka gaisa yake gaya mata ta shirya a cikin satin nan ze dawo bata ja maganar ba tace masa Allah ya nuna mana suka kashe wayar.
Ko a jkinta ta fara shirye shiryenta dan daman tasan tunda Hajiya tace zata kirashi to zata kirashin qarshe dai fada ne zeyi yace ta kuma kai qarar sa to anci Sa'a be mayi fadan ba. Anty ta sanarwa da zancen dawowar tasa nan kuwa ta shiga yi mata gyara na musamman dukda bayan ta haihu ta danyi kadan tace ta bari se goshin dawowar Khalil din sannan suci gaba dan haka kuwa suka tashi da haiqanba dare ba rana qalqaleta take ciki da waje. Idanda dan halin Umaimah ne ba zata mata ba amma a kaf yaran Maman haka kawai Allah ya dora mata sonta dukda tasan duk cikinsun babu wadda ta tsaneta kamarta ta shanye gashi yanzu komai ya wuce tunda tana mata rana, abu da yawa nata kafin Mama ta sani ta gaya mata.
Ranar Lahadi yace ze dawo bayan sun sake yin waya dan haka ranar Alhamis sukaje gidan tareda Maman Asad da Ummu-Salma sukayi gyare gyare, bayan sun dawo Maman Asad take cewa Mama
"Mama da da hali da an chanzawa Umaimah ko iya kujeru ne wadannan din sun fara jin jiki"
"Kema kinsan da kudina bazan canzawa Umaimah komai ba dan ba sanin darajar su tayi ba idan banda shegiyar qazanta ya za'ayi ace kayanta duk kyansu da kwarinsu basu cika shekara uku cif bafa ace sun lalace? Ga dakin Nuratu nan kulllum ka shiga fes kamar yau aka jera su, se ta chanza da kudinta idan tana so amma ni bazan yi asarar kudina bata sake kashe su a banza kuma nan kusa ai chanza gida zasuyi, idan Mijin yaga dama ya mata wasu mudai munyi namu na farillah" Mamanta bata amsa ita se a sannan ma ta san da zancen canjin gidannasu dan haka tace
"Ai banma sani ba tunda haka ne seta fara tanadi kafin lokacin dan dai ba zata tare sabon gida da wadannan kayan ba, bafa ki ga yadin ba duk ya dafe daga Fari ya koma Ash"
"Daman ai kuna sane kuka saka akayi mata kala me Haske, ni baqi nace ai mata ai taje ta qaraci qazantarta" Mama ta sake fada Maman Asad ta fashe da darita tana cewa
"Kai Mama ina kika taba ganin baqaqen kujeru idan ba Lether sit ba? Ai baqi sema yafi nuna datti a leda ne kawai yake kyau tunda su basa nuna qura"
"Ku kuka sani" Mamanta bata amsa kafin taci gaba da abinda takeyi se ta miqe ita kuma ta wuce palour Anty inda akeyiwa Umaimah kitso. Zama tayi suna dan taba hira kafin a gama mata dan itama kitson take so ayi matan, u guwar da suka koma babu me kitso idanba tazo gida kamar haka ba bata samu tayi daman. Ana gamawa Umaimah ta shige daki ta hau mulke jikinta da hadin Dilkar da Anty tayi mata, seda ta bushe tayi wanka ta saka Salma ta debo mata garwashi ta turara hayaqi na tsugunno dana jiki tanayi tana murmushi ita kanta dadin jikinta takeji yanda tayi kyau tayi mulmul abinta Jegon ya bala'in karbarta har yafi na fari tasan idan sukayi arba da Khalil manta komai zeyi su sha soyayyar su, tayi missing dinsa over wallahi.
"Ke kuma lafiya kike ta zuba murmushi kamar wata sauna" Maman Asad data shiga ta fada tana kallonta, dariya ta saki ta zauna akan gado tana cewa
"Tunanin irin love din da zamu kashe da Habibi idan ya dawo nakeyi mana"
"Sefa Habibi, to dai kafin kiyi tunanin kashe love ya kamata ki fara tunanin yanda zaki wanke laifinki a gurinsa, ki samu ku fahimci juna kafin Live dinta tafi yanda ake so" Maman Asad ta fada. Se Umaimah ta gyara zama tace
"Baki san Khalil ba, duk fushinsa fa shi dana kawo dauri gaban goshi na fesa turare an gama magana manta komai yakeyi in gaya miki" se Hajiyayye ta zauna dan abin yafi qarfin tsayuwa tace