Sashe 115
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Dan girman Allah Khalil ka saka baki ka bata haquri wallahi ni ba laifina bane gata nan wannan ce ta sakani ni banma taba ganinta ba se yau itace ta shirya komai tunda an ganta su kyale mu, wallahi na qara kwana a nan mutuwa zanyi, daman nasan dan cikina ya mutu dan tun jiya na dena jin motsinsa" Umainah ta da cikin matsanancin Kuka tana kallon Khalil da shi kuma Hadiza yake kallo wadda itama kukan takeyi tana jingine jikin Hajiya Barira.
"Ballantana kuma ni da bansan komai ba ai tsakanina dake Umaimah se Allah ya mana hisabi kuma bazan taba yafe miki ba, dan Allah Yaya Abubakar kasa baki a barni na tafi tunda dai ni babu ruwana tsautsayine kawai ya shigar dani" Rufaida ta fada itama cikin kuka, Khausar dai babu baki kanta yana qasa ta kasa hada ido da kowa a gurin. Tsawa Detective ya daga musu sukayi shiru gaba daya ya kalli Musa Kallah yace
"Yanzu magana tana hannunku, kamar yanda na fada mun gama cike takaddu gobe zamu turaku koto. Kuma duk wata shaida da ake da buqata muna da ita a hannu ya rage nasu su nemi masu kare su ko akasin haka dan haka ina ganin mun gama wannan zaman kowa ze iya tafiya" Kafin Musa Kallah yace wani abu sukaji muryar Hadiza cikin kuka tana cewa
"Indai har saboda ni ne da abinda sukayi mun na yafe musu har gaban Abada ku barsu su tafi gida"
"Akan me zakice kin yafe musu, beside ai bama ke kika shigar da qara ba ballantana kice zaki janye" Yaya Isma'il ya fada a fusace kamar ze kai mata duka. Tun a hanya ya ringa kafa mata kashedin karta kuskura tayi wata magana indai bata neman haqqinta ba daman Mama bata biyosu ba tareda Hajiya Barira suka zo shine yanzu zatace ta yafe ai kuwa baze sabu ba.
"Amma duk abinda mukeyi saboda ita ne kuma tana da damar da zata janye ko jaddada qarar nan dan haka idan tace ta yafe musun magana ta zauna za'a janye qara, sedai idan akwai wani bangare da abinda suka aikata ya taba ko ya janyo masa wani damage to wannan suna iya shigar da qara tareda hujjoji na gaske" Musa Kallah ya fada yana kallon Hadizan seta sake daga kai tace
"Na yafe musu nidai"
"To wallahi bazasu tafi haka kawai ba, bacin sunan da suka jawo mana se sun koma duk inda suka bata ta sun wanke abinda sukayi su fada da bakinsu cewar Qazafi sukayi mata" Yaya Isma'il ya sake fada cikin hasala yana hararasu su ukun, gaba dayan mutanen gurin da suka cika da tausayin da Mamakin Hadiza bisa wannan abu da tayi sukayi na'am da maganarsa. Kafewa yayi akan sedai a kira taron yan jarida su dauki komai Musa Kallah yace Aa, kamar yanda suka yada wancan a waya ya zaga ko ina yanzun ma haka zasu maimaita da bakunansu ta hanyar video bama rubutu irin wancanba nan take aka kawo Camera da professional me hoto ya fara daukar video.
Babu bakin musawa dan a iya adalci sun san anyi musu su ukun suka jeru kowacce aka dauketa tana bayanin duk abinda ya faru da role din da tayi playing a cikin lamarin. Kasa rufe bako Hajiyar Khalil tayi sanda take jin kan zancen na gaskiya dan ita Abokin Khalifa gaya mata yayi wai fada sukayi da maqociyarta shine aka kamasu ta girgiza kwarai da jin lamarin, badan da kunnenta take ji Umaiman tana maimaitawa abinda ya faru ba da wallahi ba zata taba yarda zatayi haka ba. Haka aka gama daukarsu Video akayi rubutu kowanne bangare suka saka hannu na anyi musu tsakani babu au babu Hadizan. A take aka sallami Umaimah da Rufaidah babu wadda ta kalli Yar uwarta kowa tayi ta kanta Khausar kuwa ciki suka maidata saboda sun bude mata sabon case ita da saurayinta da yake can a garqame Wanda ashe qundumemen case ne akansa ana suspecting informa ne na yan Kidnapping kuma an dade ana bibiyarsa se yau Allah ya basu sa'a akansa a ka kamoshi ba tareda yayi zato ba.
Mahaifinta yanke jiki yayi ya fadi dajin wannan sabon tashin hankali, ragowar kowa ya kama gabansa banda Isma'il da be bar gurin ba seda aka tura masa copy na video confession dinsu Umaimah be kuwa bata lokaci ba gurin uploading nasa a Media kan kace kwabo labari ya yadu a ko ina.
Daga CID Asibiti aka zarce da Umaimah, Hajiyarsu Khalil dai kasa magana tayi haka shima ya zama kurman dole ya rasa abinda yake ji a ransa. Yaji dadin wanke Hadiza daga zarginda ake mata da akayi amma yayi baqin ciki da takaicin wai matarsa ce aka dauki video ta tana fadar abinda ta aikata idan ya tuno abinji yakeyi kamar yayi bindiga ya fashe shi yasa koda suka tashi tafiya ya dauki su Hajiya kamar yanda sukazo ita kuma yan gidansu suka tafi da ita. Be taba nadamar auran Umaimah ba irinna yau, yayi nadamar zuwansa gurin Nasir da har ya janyo haduwarsa da ita amma qaddara ta riga fata. Yanzu babu abinda yake ganin zeyi ya goge baqin cikin data qunsa masa ya kuma biya Hadiza bacin sunan data ja mata kamar ya auro ta su zauna tareda Umaimah kuma babu yanda ta iya da ita.
Yana ajiye su Hajiya be tsaya na ya juya dan be samu damar magana da Hadiza ba a can gurin qudurinsa kuma baya so ha dauki lokaci idanso samune kafinya koma SA yake so a daura musu aure su tafi tare idan yaso kafin ya dawo Umaimah tayi bunga ta mutu tsabar baqinciki. Hanyar gidansu Hadizanya dauka a ransa yana addu'ar Allah yasa ta aminta da maganar sa ba taredabata lokaci ba.
"Zama ta amince saboda Hadiza tana tsananin Sona" ya bawa kansa tabbaci da kwarin guiwa.
Acan Asibiti kuwa Emergency aka karbi Umaimah, Ruwa suka fara daura mata kafin suka bata duk wani taimako da takeda buqata sun kuma tabbatar da lafiyar abinda yake cikinta wanda a shegiyar qaryarta tace ya dena motsi, anan suka barta da Anty Abba da Baba Abdullahi se Maman Asad da itama ta bisu suka koma gida daman Mama bata jeba ragowar Drama se in ta koma gida za'a qarqareta.
A gidan Hajiyar su Khalil kuwa zaman kurame aka shigayi bayan ya ajiye su ya tafi, dakyar Hajiya ta iya bude baki tace
"Amma ban tana tsammamin ko a mafarki Umaimah zata aikata irin wannan abunba, ina mata kallon me hankali da tunani, wallahi idan ne ya gayamun wannan abun take yanke zan qaryata dukda a yanzun ma na tabbatar da bayin kanta bane, zugar wannan shaidaniyar yarinyar ce kuma Allah kadai yasan abubuwan data gaya mata harta yarda tayi hakan".
"Yanzu fisabilillahi hajiya koma me ta gaya mata ita Umaiman bata da hankali da A'ace tayi abu tayi? Me ya hana ita waccen din tayi da kanta ai saboda tasan illar abun se ita data fi kowa wauta babu tunani babu komai ta aikata. Kafin ta watsa a social media din ai mu ta fara aikowa har a wayarki ta turo mu muka saka Khalifa ya goge dan karki gani hankalinki ya tashi, a wauta da rashin tunaninta wannan abin ne ze saka Khalil ya fasa auranta kinga ai yanzu ko bashi da niyya ta saka shi dole ya aureta dan babu yanda za'ayi a tozartata saboda kuma ya qita dan wallahi dukda wannan abun da aka saka sukayi wasu se sun kalleta da abun, wasu ma cewa zasuyi qaryane anyi kawai dan a wanke ta" Anty Amina babbar yayarsu Khalil din ta fada a fusace se Jalilah tace
"Ai wlh Anty bakiga abin tausayi ba seda mukaje Asibiti dubata, sun dauki haqqin yarinyar nan kuma Allah ne kadai ze rama mata wallahi"
"Allah ya rufa asiri" Hajiya ta fada kafin ta tashi ta shige dakinta, har a sannan mamaki takeyi amma ita tayiwa Umaimah uzuri ta kuma dora laifi kacokan akan Khausar dan ita ta shirya komai.
HALIN KISHI
47
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.
"Ballantana kuma ni da bansan komai ba ai tsakanina dake Umaimah se Allah ya mana hisabi kuma bazan taba yafe miki ba, dan Allah Yaya Abubakar kasa baki a barni na tafi tunda dai ni babu ruwana tsautsayine kawai ya shigar dani" Rufaida ta fada itama cikin kuka, Khausar dai babu baki kanta yana qasa ta kasa hada ido da kowa a gurin. Tsawa Detective ya daga musu sukayi shiru gaba daya ya kalli Musa Kallah yace
"Yanzu magana tana hannunku, kamar yanda na fada mun gama cike takaddu gobe zamu turaku koto. Kuma duk wata shaida da ake da buqata muna da ita a hannu ya rage nasu su nemi masu kare su ko akasin haka dan haka ina ganin mun gama wannan zaman kowa ze iya tafiya" Kafin Musa Kallah yace wani abu sukaji muryar Hadiza cikin kuka tana cewa
"Indai har saboda ni ne da abinda sukayi mun na yafe musu har gaban Abada ku barsu su tafi gida"
"Akan me zakice kin yafe musu, beside ai bama ke kika shigar da qara ba ballantana kice zaki janye" Yaya Isma'il ya fada a fusace kamar ze kai mata duka. Tun a hanya ya ringa kafa mata kashedin karta kuskura tayi wata magana indai bata neman haqqinta ba daman Mama bata biyosu ba tareda Hajiya Barira suka zo shine yanzu zatace ta yafe ai kuwa baze sabu ba.
"Amma duk abinda mukeyi saboda ita ne kuma tana da damar da zata janye ko jaddada qarar nan dan haka idan tace ta yafe musun magana ta zauna za'a janye qara, sedai idan akwai wani bangare da abinda suka aikata ya taba ko ya janyo masa wani damage to wannan suna iya shigar da qara tareda hujjoji na gaske" Musa Kallah ya fada yana kallon Hadizan seta sake daga kai tace
"Na yafe musu nidai"
"To wallahi bazasu tafi haka kawai ba, bacin sunan da suka jawo mana se sun koma duk inda suka bata ta sun wanke abinda sukayi su fada da bakinsu cewar Qazafi sukayi mata" Yaya Isma'il ya sake fada cikin hasala yana hararasu su ukun, gaba dayan mutanen gurin da suka cika da tausayin da Mamakin Hadiza bisa wannan abu da tayi sukayi na'am da maganarsa. Kafewa yayi akan sedai a kira taron yan jarida su dauki komai Musa Kallah yace Aa, kamar yanda suka yada wancan a waya ya zaga ko ina yanzun ma haka zasu maimaita da bakunansu ta hanyar video bama rubutu irin wancanba nan take aka kawo Camera da professional me hoto ya fara daukar video.
Babu bakin musawa dan a iya adalci sun san anyi musu su ukun suka jeru kowacce aka dauketa tana bayanin duk abinda ya faru da role din da tayi playing a cikin lamarin. Kasa rufe bako Hajiyar Khalil tayi sanda take jin kan zancen na gaskiya dan ita Abokin Khalifa gaya mata yayi wai fada sukayi da maqociyarta shine aka kamasu ta girgiza kwarai da jin lamarin, badan da kunnenta take ji Umaiman tana maimaitawa abinda ya faru ba da wallahi ba zata taba yarda zatayi haka ba. Haka aka gama daukarsu Video akayi rubutu kowanne bangare suka saka hannu na anyi musu tsakani babu au babu Hadizan. A take aka sallami Umaimah da Rufaidah babu wadda ta kalli Yar uwarta kowa tayi ta kanta Khausar kuwa ciki suka maidata saboda sun bude mata sabon case ita da saurayinta da yake can a garqame Wanda ashe qundumemen case ne akansa ana suspecting informa ne na yan Kidnapping kuma an dade ana bibiyarsa se yau Allah ya basu sa'a akansa a ka kamoshi ba tareda yayi zato ba.
Mahaifinta yanke jiki yayi ya fadi dajin wannan sabon tashin hankali, ragowar kowa ya kama gabansa banda Isma'il da be bar gurin ba seda aka tura masa copy na video confession dinsu Umaimah be kuwa bata lokaci ba gurin uploading nasa a Media kan kace kwabo labari ya yadu a ko ina.
Daga CID Asibiti aka zarce da Umaimah, Hajiyarsu Khalil dai kasa magana tayi haka shima ya zama kurman dole ya rasa abinda yake ji a ransa. Yaji dadin wanke Hadiza daga zarginda ake mata da akayi amma yayi baqin ciki da takaicin wai matarsa ce aka dauki video ta tana fadar abinda ta aikata idan ya tuno abinji yakeyi kamar yayi bindiga ya fashe shi yasa koda suka tashi tafiya ya dauki su Hajiya kamar yanda sukazo ita kuma yan gidansu suka tafi da ita. Be taba nadamar auran Umaimah ba irinna yau, yayi nadamar zuwansa gurin Nasir da har ya janyo haduwarsa da ita amma qaddara ta riga fata. Yanzu babu abinda yake ganin zeyi ya goge baqin cikin data qunsa masa ya kuma biya Hadiza bacin sunan data ja mata kamar ya auro ta su zauna tareda Umaimah kuma babu yanda ta iya da ita.
Yana ajiye su Hajiya be tsaya na ya juya dan be samu damar magana da Hadiza ba a can gurin qudurinsa kuma baya so ha dauki lokaci idanso samune kafinya koma SA yake so a daura musu aure su tafi tare idan yaso kafin ya dawo Umaimah tayi bunga ta mutu tsabar baqinciki. Hanyar gidansu Hadizanya dauka a ransa yana addu'ar Allah yasa ta aminta da maganar sa ba taredabata lokaci ba.
"Zama ta amince saboda Hadiza tana tsananin Sona" ya bawa kansa tabbaci da kwarin guiwa.
Acan Asibiti kuwa Emergency aka karbi Umaimah, Ruwa suka fara daura mata kafin suka bata duk wani taimako da takeda buqata sun kuma tabbatar da lafiyar abinda yake cikinta wanda a shegiyar qaryarta tace ya dena motsi, anan suka barta da Anty Abba da Baba Abdullahi se Maman Asad da itama ta bisu suka koma gida daman Mama bata jeba ragowar Drama se in ta koma gida za'a qarqareta.
A gidan Hajiyar su Khalil kuwa zaman kurame aka shigayi bayan ya ajiye su ya tafi, dakyar Hajiya ta iya bude baki tace
"Amma ban tana tsammamin ko a mafarki Umaimah zata aikata irin wannan abunba, ina mata kallon me hankali da tunani, wallahi idan ne ya gayamun wannan abun take yanke zan qaryata dukda a yanzun ma na tabbatar da bayin kanta bane, zugar wannan shaidaniyar yarinyar ce kuma Allah kadai yasan abubuwan data gaya mata harta yarda tayi hakan".
"Yanzu fisabilillahi hajiya koma me ta gaya mata ita Umaiman bata da hankali da A'ace tayi abu tayi? Me ya hana ita waccen din tayi da kanta ai saboda tasan illar abun se ita data fi kowa wauta babu tunani babu komai ta aikata. Kafin ta watsa a social media din ai mu ta fara aikowa har a wayarki ta turo mu muka saka Khalifa ya goge dan karki gani hankalinki ya tashi, a wauta da rashin tunaninta wannan abin ne ze saka Khalil ya fasa auranta kinga ai yanzu ko bashi da niyya ta saka shi dole ya aureta dan babu yanda za'ayi a tozartata saboda kuma ya qita dan wallahi dukda wannan abun da aka saka sukayi wasu se sun kalleta da abun, wasu ma cewa zasuyi qaryane anyi kawai dan a wanke ta" Anty Amina babbar yayarsu Khalil din ta fada a fusace se Jalilah tace
"Ai wlh Anty bakiga abin tausayi ba seda mukaje Asibiti dubata, sun dauki haqqin yarinyar nan kuma Allah ne kadai ze rama mata wallahi"
"Allah ya rufa asiri" Hajiya ta fada kafin ta tashi ta shige dakinta, har a sannan mamaki takeyi amma ita tayiwa Umaimah uzuri ta kuma dora laifi kacokan akan Khausar dan ita ta shirya komai.
HALIN KISHI
47
*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*
Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu.
*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.
*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.
*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*
*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.
*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.