Sashe 38
Halin Kishi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jallabiyyar dake jikinsa ya cire ya ajiye kafin Kai tsaye ya nufi kan gadon Umaimah na ganin ya taho ta buga tsalle ta koma gefe, ita fa da yace ta kwanta harga Allah ta zata ita kadai zata kwana bata ankare ba se ji tayi fit ya zare mata hijabin da take ta faman nuqu nuqu dashi da fasa qara saboda yanda ya sake kunna ragowar fitilun dakin masu haske yana qarewa rigar jikinta kallo, zillo tayi zata sauka daga gadon ya kamota da hannu daya ya saka dayan ya kashe fitilu, ganin bata san dare ba ita ta ware baki tana masa ihu yayiwuf ya hade bakinsu guri daya daga nan labari ya chanza salo.
Asuba ta gari Mr and Mrs Bayero
PROMO
PROMO
PROMO
BEFORE 4K NOW 2500
3968303018
ZAINAB SHU AIBU
FCMB
KITURA SHEDAR BIYA 👇🏻
08162859027
AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA
INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK DATTIN MARA CIWON MARA CIWON JIKI HANA HAIHUWA RASHIN NI IMA RASHIN JIN SHA AWA FITAR FARIN RUWA KAIKAYI KURAJEN PP DA NA JIKI JIN ZAFI YAYIN SADUWA FITAR FARIN RUWA MAI WARI BASUR KOMAI DADEWARSHI CIWON NONO
SHIRYE NAKE ZANYI MAKU PROMO SABODA WA ANDA BASU SHA BA SU ZO SU DA DANA MAGANIN AUNTY ZEE MOM MUJAHID DUK LABARIN DA AKE BAKU GASKENA MAGANINA KANKAT NE KOBAKISHA KOMAI BA YA ISHEKI
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
PAGE 18
A hankali ta zame jikinta daga nashi ta tashi zaune tareda jingina bayanta da Allon fuskar gadon tana qarewa Khalil kallo yana sharar baccinsa harda munshari. Badan kartayi qarya ba se tace har wani kyau da kyalli fuskarsa ta qara, kamata yayi ace taji haushinsa akan al'amarin daya farun a daren jiyan tsakaninsu wanda ya girmi tunanin kwakwalwarta ballantana harshen ta ya iya furtawa.
Yanda Khalil din ya gigice mata ya ringa sarrafata kamar ya samu pencil da takadda yana zane abinda yafi kwarewa akai sannan bakinsa ya kasa rufuwa daga surutan da idan ta tunosu ma seta rufe ido tsabar kunya abinda yafi tsaya mata a rai yanda ya ringa maimaita kalmar yana sonta yana qaunar ta da irin ruwan Albarkatun daya ringa zuba mata su suka taru suka wanke gingimemen laifin lallasa mata jiki da yayi.
Sauke qafafunta tayi qasa a nutse ta miqe cikin takatsantsan gudun kartayi wani motsi me qarfi ta jigata jikinta da a daren jiya ta ringaji kamar tayi hatsari sedai lafiya lau ta ringa takawa har tabar dakin bayan ta kulle masa qofar a hankali.
Dakinta ta koma, irin ruwan daya hada mata cikin dare ya wanketa dakansa ta sake hadawa ta shiga ciki ta kwanta tana sauke ajiyar zuciya.
Khalil qarshene gurin tattalin mace ta shaida hakan a qasa da awa ashirin da hudu da zuwanta gidansa.
Yanda ya ringa lallabata yana tarairayarta a daren jiya bayan da komai ya kammala a tsakaninsu take tunawa, ya tara ruwa duk noqewa da rakin da take haka ya sakata ciki yana diba yana gasa mata jikinta seda ya canza ruwa uku kafin ya barta tayi wankan tsarki ta dawo dakin da har ya canza bedsheet ta sake kwanci.
Be barta haka ba ya sake tada ta, madara me sanyi ya cika cup da ita ya bata ta shanye sannan ya ballo mata pain killers tasha ya ringa bubbuga bayanta yana fada mata kalamai masu dadi har ta koma bacci kafin shima ya kwanta.
Da asuba me seda ya saka ta sake gasa jikinta kafin ya tafi masallaci ya barta bayan ya kulleta ta waje dan kamar ya sani niyya tayi yana fita ta gudu dakinta saboda cewar da yayi idanya dawo za'a qara tunda yaga ta warke shiyasa tana idar da sallah ta haye gadon ta qudundune kamar me bacci bawan Allah kuwa be tada ita ba se kwanciya yayi shima a bayanta ya rungumeta a jikinsa, tun tana jin motsinsa har baccin gaske ya dauketa se gurin qarfe tara ta farka.
Jin ruwan da take ciki ya salamce ya sakata fita daga bahon ta bude rariya ruwan ya tsiyaya, har ta tara wani ruwan zatayi wanka ta tuna da wani Kwandon turaruka da Rumasa'u ta bata jiya a matsayin gudummawarta tace turarukan wanka ne, seta dauki towel ta daura ta fita.
Kwance ledar da aka lullube su tayi ta juye Manya da qananan robobin akan gado wani irin cakudadden qamshin su me shegen dadi ya daki hancinta seta dauki guda daya ta duba sunan dake rubuce jikin sticker *MEERAH_PERFUMES_MORE* kamar ta san sunan, tabbas wanna sunan Matar da Akayi musu turaren wutar da aka jera musu a Show glass a gurinta ne lallai dole ma suyi kyau.
Dubawa ta shigayi ta kwashe wadanda aka rubuta *Bath Mist* ajiki ta wuce dasu bandakin, ita kadai ta ringa sakin murmushi sanda ta zuzzubasu a ruwan wankan wani irin Exotic qamshi me sanyi da kwantar da hankali sukeyi haka tayi wankanta ta fito kamar kar ruwan ya qare amma babu komai kuma ta samu nayi.
A gaban mirror ta zauna tana shanshana fatarta dake kyalli da walwalin ingantaccen gyaran da Anty tayi mata ga wani kata'in qamshi da takeyi na Birth mist din *MEERAH_PERFUMES_MORE*.
Seda ta dauko Manzaitun me kyau da Anty Hafsa ta ajiye mata jiya ta zuba a hannunta ta shafe qasanta dashi kafin ta janyo lotion ta shiga shafawa a jikinta, ragowar qananan kwalaben *MEERAH_PERFUMES_MORE* ta duba ilai kuwa ta samu body oil ta budeshi ta kai hancinta seda ta rufe ido ta bude saboda qamshinsa.
Da dan tsinke dake ciki ta ringa dangwala ta shafa a bayan kunnenta, wuya, saman cibiyarta, matsi matsin cinyarta baya ta goge ragowar akan cinyarta tana murmushi saboda yanda qamshin yake ratsata ta tabbatar idan Khalil yaji dole ya yaba.
Wardrobe ta bude, kai sufa yan gata ne dan hatta da kayan sawarsu an jera musu, riga da skirt ta ciro na wata farar Atamfa me adon ja. Tunda aka dinka take cin burin sakata saboda yanda dinkin ya fita, seda ta saka undies kafin ta zura skirt din dakyar ya zugu saboda yanda mazaunanta suka cikashi taf ta juya ta sake juyawa a fili tace
"Fatabarakallah ina ma yan ciki baqi na kusa sedai suyi bunga" ta saki dariyar iya shege ita kadai kafin ta dauki rigar ta saka. Daurin ture kaga tsiya tayi bayan ta barbada farar powder ta saka kwalli da lipglose me kyalli dan ita daman ba gwanar kwalliya a fuska bace. Turaren ta na dindindin Kalta Maryam ta sake fesawa ta ringa juyi a gaban mudubi ita kadai tana ihu kamar mara abin yi can kuma meta tuna ta zabura ta shiga tattare kayayyakin data yi amfani dasu kafin ta nufi palour jin cikinta ya fara kukan Yunwa.
Seda ta kai tsakiyar palour ta tuna da ashe fa ba ita kadai ba, gaskiya zataji kunya Khalil ya ganta da wadannan damammun kayan seta juya dakin, jan mayafi ta dakko ta sake fita, palour qal babu dattin komai se ta wuce inda aka jera turarukan wuta ta dauki kasko ta bude qofar palour ta wuce kitchen.
Seda ta kunno Magic coal ta koma dakin, a kasko biyu ta saka ta harhada kalolin turarukan wuta ta zuba a kowanne kasko ta shige da daya dakinta ta bar dayan a nan palour bayab ta kunna Ac kafin ta koma kitchen.
Ganin akwai kusan komai na amfani dan daidai da kayan miya ta tarar a freezer ga nama nan da kifi haka cikin store akwai dankali da doya harda plantain ga kuma garar Abinci nan da aka hado su da ita se kawai ta debi dankalin ta shiga ferewa.
A nuts take aikinta tana yan waqoqinta, tana tsaye gaban Gas tana jiran Dankalin data zuba a mai ya qarasa soyuwa ta kwashe sam bataji shigowar mutum ba se hucin numfashi taji agefen kunnenta babu bata lokaci ta fasa qara tayi gefe saura qiris ta tunkude kaskon man dake kan wuta Khalil ya riqota yana cewa
"Kiyi a hankali karki jima kanki ciwo fa"
"Ba kaine ka bani tsoro ba banji tafiya ba kawai naji numfashi a kunnena" ta fada a shagwabe tana kai masa dukan wasa, seya riqe hannayenta yana murmushi yace
"Kice dai kina ta waqa amma ni har sallama nayi kece dai baki jini ba". Janye hannun tayi saboda hango dankalin ta ya fara ja alamar ya kusa qonewa tayi saurin saka ludayi tanakwashe wa tace
"Ka gani ko gashi nan kasa dankalina ya qone Allah idan yayi ba dadi bazan yadda ba"
"My strong woman, wayace miki Amarya tana shiga kitchen irin yau? koda yake alama kike mun ta kin warke, bari mu koma daga ciki toh muci gaba dan kinsan ban qoshi ba kawai na dan tausaya miki ne yanda kika ringa kuka kina kiran Mama jiya" Khalil daya sakata a tsakiya rungumeta ta baya ya fada cikin kunnenta, kunya kamar qasa ta tsage Umaimah ta shige se qoqarin kwacewa take amma ya hanata sema qara cusa kansa yake a wuyanta yana cewa
"Wow Babe wane turare kika saka haka i love the scent, its really amazing and erotic".
"Khalil bazaka kasheni da raina ba" ta fada a zuciyarta tana qoqarin yakice shi daga jikinta jin ya fara lasar mata kunne kamar wani tsohon maye, qara janyota yayi ta fasa kukan qarya tace
"Wallahi yunwa nakeji ka barni na qarasa hada abinci" se ya saketa yaja da baya ya jingina da cabinet yace
"Ok na barki, kije ki zauna bari na qarasa miki ma"
"Aa" ta fada tana noqe kafada, Tumatir da Attaruhu da Albasar data wanke zata soya kwai ta shiga yankawa gaba daya jikinta rawa yakeyi, ta fasa kwai a qaramin bowl ta ajiye kafin ta dora wani kaskon ta zuba Mai se taja ta tsaya saboda yanda take jin idanunsa a jikinta ta tabbatar in ta ci gaba da aikin za'a samu matsa, in ma ta qona kanta ko kuma ta qona abinda take dafawa.
Asuba ta gari Mr and Mrs Bayero
PROMO
PROMO
PROMO
BEFORE 4K NOW 2500
3968303018
ZAINAB SHU AIBU
FCMB
KITURA SHEDAR BIYA 👇🏻
08162859027
AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA
INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK DATTIN MARA CIWON MARA CIWON JIKI HANA HAIHUWA RASHIN NI IMA RASHIN JIN SHA AWA FITAR FARIN RUWA KAIKAYI KURAJEN PP DA NA JIKI JIN ZAFI YAYIN SADUWA FITAR FARIN RUWA MAI WARI BASUR KOMAI DADEWARSHI CIWON NONO
SHIRYE NAKE ZANYI MAKU PROMO SABODA WA ANDA BASU SHA BA SU ZO SU DA DANA MAGANIN AUNTY ZEE MOM MUJAHID DUK LABARIN DA AKE BAKU GASKENA MAGANINA KANKAT NE KOBAKISHA KOMAI BA YA ISHEKI
*HALIN KISHI*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU-MAHEER)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* 🙌🏼🙌🏼
PAGE 18
A hankali ta zame jikinta daga nashi ta tashi zaune tareda jingina bayanta da Allon fuskar gadon tana qarewa Khalil kallo yana sharar baccinsa harda munshari. Badan kartayi qarya ba se tace har wani kyau da kyalli fuskarsa ta qara, kamata yayi ace taji haushinsa akan al'amarin daya farun a daren jiyan tsakaninsu wanda ya girmi tunanin kwakwalwarta ballantana harshen ta ya iya furtawa.
Yanda Khalil din ya gigice mata ya ringa sarrafata kamar ya samu pencil da takadda yana zane abinda yafi kwarewa akai sannan bakinsa ya kasa rufuwa daga surutan da idan ta tunosu ma seta rufe ido tsabar kunya abinda yafi tsaya mata a rai yanda ya ringa maimaita kalmar yana sonta yana qaunar ta da irin ruwan Albarkatun daya ringa zuba mata su suka taru suka wanke gingimemen laifin lallasa mata jiki da yayi.
Sauke qafafunta tayi qasa a nutse ta miqe cikin takatsantsan gudun kartayi wani motsi me qarfi ta jigata jikinta da a daren jiya ta ringaji kamar tayi hatsari sedai lafiya lau ta ringa takawa har tabar dakin bayan ta kulle masa qofar a hankali.
Dakinta ta koma, irin ruwan daya hada mata cikin dare ya wanketa dakansa ta sake hadawa ta shiga ciki ta kwanta tana sauke ajiyar zuciya.
Khalil qarshene gurin tattalin mace ta shaida hakan a qasa da awa ashirin da hudu da zuwanta gidansa.
Yanda ya ringa lallabata yana tarairayarta a daren jiya bayan da komai ya kammala a tsakaninsu take tunawa, ya tara ruwa duk noqewa da rakin da take haka ya sakata ciki yana diba yana gasa mata jikinta seda ya canza ruwa uku kafin ya barta tayi wankan tsarki ta dawo dakin da har ya canza bedsheet ta sake kwanci.
Be barta haka ba ya sake tada ta, madara me sanyi ya cika cup da ita ya bata ta shanye sannan ya ballo mata pain killers tasha ya ringa bubbuga bayanta yana fada mata kalamai masu dadi har ta koma bacci kafin shima ya kwanta.
Da asuba me seda ya saka ta sake gasa jikinta kafin ya tafi masallaci ya barta bayan ya kulleta ta waje dan kamar ya sani niyya tayi yana fita ta gudu dakinta saboda cewar da yayi idanya dawo za'a qara tunda yaga ta warke shiyasa tana idar da sallah ta haye gadon ta qudundune kamar me bacci bawan Allah kuwa be tada ita ba se kwanciya yayi shima a bayanta ya rungumeta a jikinsa, tun tana jin motsinsa har baccin gaske ya dauketa se gurin qarfe tara ta farka.
Jin ruwan da take ciki ya salamce ya sakata fita daga bahon ta bude rariya ruwan ya tsiyaya, har ta tara wani ruwan zatayi wanka ta tuna da wani Kwandon turaruka da Rumasa'u ta bata jiya a matsayin gudummawarta tace turarukan wanka ne, seta dauki towel ta daura ta fita.
Kwance ledar da aka lullube su tayi ta juye Manya da qananan robobin akan gado wani irin cakudadden qamshin su me shegen dadi ya daki hancinta seta dauki guda daya ta duba sunan dake rubuce jikin sticker *MEERAH_PERFUMES_MORE* kamar ta san sunan, tabbas wanna sunan Matar da Akayi musu turaren wutar da aka jera musu a Show glass a gurinta ne lallai dole ma suyi kyau.
Dubawa ta shigayi ta kwashe wadanda aka rubuta *Bath Mist* ajiki ta wuce dasu bandakin, ita kadai ta ringa sakin murmushi sanda ta zuzzubasu a ruwan wankan wani irin Exotic qamshi me sanyi da kwantar da hankali sukeyi haka tayi wankanta ta fito kamar kar ruwan ya qare amma babu komai kuma ta samu nayi.
A gaban mirror ta zauna tana shanshana fatarta dake kyalli da walwalin ingantaccen gyaran da Anty tayi mata ga wani kata'in qamshi da takeyi na Birth mist din *MEERAH_PERFUMES_MORE*.
Seda ta dauko Manzaitun me kyau da Anty Hafsa ta ajiye mata jiya ta zuba a hannunta ta shafe qasanta dashi kafin ta janyo lotion ta shiga shafawa a jikinta, ragowar qananan kwalaben *MEERAH_PERFUMES_MORE* ta duba ilai kuwa ta samu body oil ta budeshi ta kai hancinta seda ta rufe ido ta bude saboda qamshinsa.
Da dan tsinke dake ciki ta ringa dangwala ta shafa a bayan kunnenta, wuya, saman cibiyarta, matsi matsin cinyarta baya ta goge ragowar akan cinyarta tana murmushi saboda yanda qamshin yake ratsata ta tabbatar idan Khalil yaji dole ya yaba.
Wardrobe ta bude, kai sufa yan gata ne dan hatta da kayan sawarsu an jera musu, riga da skirt ta ciro na wata farar Atamfa me adon ja. Tunda aka dinka take cin burin sakata saboda yanda dinkin ya fita, seda ta saka undies kafin ta zura skirt din dakyar ya zugu saboda yanda mazaunanta suka cikashi taf ta juya ta sake juyawa a fili tace
"Fatabarakallah ina ma yan ciki baqi na kusa sedai suyi bunga" ta saki dariyar iya shege ita kadai kafin ta dauki rigar ta saka. Daurin ture kaga tsiya tayi bayan ta barbada farar powder ta saka kwalli da lipglose me kyalli dan ita daman ba gwanar kwalliya a fuska bace. Turaren ta na dindindin Kalta Maryam ta sake fesawa ta ringa juyi a gaban mudubi ita kadai tana ihu kamar mara abin yi can kuma meta tuna ta zabura ta shiga tattare kayayyakin data yi amfani dasu kafin ta nufi palour jin cikinta ya fara kukan Yunwa.
Seda ta kai tsakiyar palour ta tuna da ashe fa ba ita kadai ba, gaskiya zataji kunya Khalil ya ganta da wadannan damammun kayan seta juya dakin, jan mayafi ta dakko ta sake fita, palour qal babu dattin komai se ta wuce inda aka jera turarukan wuta ta dauki kasko ta bude qofar palour ta wuce kitchen.
Seda ta kunno Magic coal ta koma dakin, a kasko biyu ta saka ta harhada kalolin turarukan wuta ta zuba a kowanne kasko ta shige da daya dakinta ta bar dayan a nan palour bayab ta kunna Ac kafin ta koma kitchen.
Ganin akwai kusan komai na amfani dan daidai da kayan miya ta tarar a freezer ga nama nan da kifi haka cikin store akwai dankali da doya harda plantain ga kuma garar Abinci nan da aka hado su da ita se kawai ta debi dankalin ta shiga ferewa.
A nuts take aikinta tana yan waqoqinta, tana tsaye gaban Gas tana jiran Dankalin data zuba a mai ya qarasa soyuwa ta kwashe sam bataji shigowar mutum ba se hucin numfashi taji agefen kunnenta babu bata lokaci ta fasa qara tayi gefe saura qiris ta tunkude kaskon man dake kan wuta Khalil ya riqota yana cewa
"Kiyi a hankali karki jima kanki ciwo fa"
"Ba kaine ka bani tsoro ba banji tafiya ba kawai naji numfashi a kunnena" ta fada a shagwabe tana kai masa dukan wasa, seya riqe hannayenta yana murmushi yace
"Kice dai kina ta waqa amma ni har sallama nayi kece dai baki jini ba". Janye hannun tayi saboda hango dankalin ta ya fara ja alamar ya kusa qonewa tayi saurin saka ludayi tanakwashe wa tace
"Ka gani ko gashi nan kasa dankalina ya qone Allah idan yayi ba dadi bazan yadda ba"
"My strong woman, wayace miki Amarya tana shiga kitchen irin yau? koda yake alama kike mun ta kin warke, bari mu koma daga ciki toh muci gaba dan kinsan ban qoshi ba kawai na dan tausaya miki ne yanda kika ringa kuka kina kiran Mama jiya" Khalil daya sakata a tsakiya rungumeta ta baya ya fada cikin kunnenta, kunya kamar qasa ta tsage Umaimah ta shige se qoqarin kwacewa take amma ya hanata sema qara cusa kansa yake a wuyanta yana cewa
"Wow Babe wane turare kika saka haka i love the scent, its really amazing and erotic".
"Khalil bazaka kasheni da raina ba" ta fada a zuciyarta tana qoqarin yakice shi daga jikinta jin ya fara lasar mata kunne kamar wani tsohon maye, qara janyota yayi ta fasa kukan qarya tace
"Wallahi yunwa nakeji ka barni na qarasa hada abinci" se ya saketa yaja da baya ya jingina da cabinet yace
"Ok na barki, kije ki zauna bari na qarasa miki ma"
"Aa" ta fada tana noqe kafada, Tumatir da Attaruhu da Albasar data wanke zata soya kwai ta shiga yankawa gaba daya jikinta rawa yakeyi, ta fasa kwai a qaramin bowl ta ajiye kafin ta dora wani kaskon ta zuba Mai se taja ta tsaya saboda yanda take jin idanunsa a jikinta ta tabbatar in ta ci gaba da aikin za'a samu matsa, in ma ta qona kanta ko kuma ta qona abinda take dafawa.