Sashe 96
Ana Dara Ga Dare Yayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Su ukune a zaune a falon duk biyun sunyi shiru suna sauraren shi yana fada masu abinda yake shirin aiwatarwa ga dan uwan nasu.
Karamin nasu ne ya fara magana a cikin su yana fadin kai haba yaya abinda mijin ta yayi muna ba matarshi ko danshi yayi ma haka ba .
Kuma karka manta da matarshi ai yar uwan mu ne ta jini don uba daya ba wasa ba duk daba cikin mu daya dasu ba amma kuma ai uban mu guda kuma tana girmama mu tankar ciki daya muka fito da ita .
Kai dakata Dule nifa ban dauki duk wani dan uwa a matsayin dan uwa ba a yanzu duk wanda yayi kokarin ketara layina saina saba mashi ko waye shi din kuwa.
Amma dai yaya kasan in har kai haka har iyalinka ka saba masu don har da yarka zata cutu ga wanan shirin naka.
Kai Dule dayan da baiyi magana ba ya fada ka bari tunda ya shigo hancin yaya ayi maganin sa su wullakanta a idon yan uwa su gane su ba komai bane a yanzu.
Wanda ake kira da Dulen yace amma dai ni naga a duba tunda ba wani abu bane mai girma ya hada ku dasu karku manta akwai yarmu yanzu a cikin zurian su fa dole komai mu dinga duba a yanzu yaya .
Shiru yayan nasu yayi baiti magana ba hakan na nuna cewa ran yayan nasu a bace yake sosai a lokacin kan maganan sai dai kuma yana nazari akai.
Gyaran murya Alh Gyade, yayi kafin ya fara fadin kai Dule na fahinci kamar kana tsoron Alh Ali a yanzu don kana ganin kamar shidin wani ne to sai mun nuna maishi ba kowa bane a garin nan.
To Allah ya kyauta ya fada yana mikewa tare da fadin ni dai shawarana shine ayi diba akai fadan zumunci ba karewa yakeyi ba idan yazo hakkuri akeyi a kai kada a maimaita abunda mukaiwa Sambo a baya yaso zama muna matsala.
Sun san halin sa idan har ya fadi abu to gaskiyan zuciyar shine ya fada don haka yana nufin bada shiba cikin wanan shirin ke nan duk da sun san ba zai fada ba kuma.
Yana fita sukaci gaba da zancen tare da dan uwan nasa guda yayin da yaton shi ya kawo mai labarin dawowan daddy a ranan.
Sunji dadin hakan har suna kyalkyalawa tare da fadin dan iska yau zaka san ba a ja damu a cikin lamari har kana nunawa yaya yatsa waishi yaya kai waye da zaka ce fadan ka yafina Allah mu zai gwadawa Allah a baki.
Ya gama hiran shi ya mike yana fadin shi zai koma sai dai udan sunyi waya ke nan duk yadda abin ya kaya zasuyi magana .
Alh Nuhu yace ko sai mun hadu wurin makoki ba a gidan Dn filo suka sa dariyan keta kamar ba wada kani ba a lokacin.
Tun zuwan gwago hari da danta gidan suke ta faman hiran su har na gaji dajin hakan kuma na tabbatar da son shi sukeyi su gaba dayan su.
Daga Anty hauwa har Anty Nabilan don zancen su ke nan hiran shi da zuzutashi shida yayan su hakan ne ma ya dan rage min zargin su da nakeyi jin har yayan su suna zuzutashi sai na dauki hakan dai wani nau,in wayewa ne kawai irin nasu.
Muna zaune Nazifa matar ya Abubakar ta shigo gidan kwatsam muka ganta kamar an jefo ta suke gaisawa da ita na dan dago nace da ita sannu kawai na kawar da kaina ta shige wuein mommy bayan ta tambaya tana ciki suka amsa mata.
Sun dan dade a dakin tare da mommy sai gata ta fito ranta a bace suna mata sallama bata ko samu amsa mata ba duk suka bita da kallo.
Yar matsala aure ba a ko haihu ba amma kullun a cikin matsala ake Nabila ta fada sai hauwa tace ta samu wurin yin hakan ne.
Ni da nice mommy wallahi va zaki ta kawo min sukan dana ba ina kyaleki hakan sai ga mommy din ta fito daga dakinta tace .
Au ta tafine ni wanan yar naga ranan da zata san aure takeyi a yanzu sai abinda aka tsara mata ba wai wanda take so ba ita.
Wai yanzu tazone a nema mata yar aiki don yace shi bai yarda da yan aiki ba shi kuma inba tsiyarshi ba ta yaya zata zauna wanan katon gidan babu maitaimako kuma wai yace tafaye kazanta kinsan sanshi da shegen akidan tsiya.
Ita kuma yanzu tazo tun bai yarda din ba da shegen sallonta wai in tabbatar yar talakawace lis wace kuma bata da kwadayi da saka ido za a samo mata.
Wanan yar rainin wayau ce wallahi wai me Nazifa ta dauki kantane yanzu tunda tayi auren nan ta dauki girman kai ta sakawa kanta Allah.
Yanzu mommy samo mata din zakiyi fa,iza ta tambaye ta mommy din tayi mata wani irin kalllo ba tare da yin magana ba ta shige dakin ta.
Nikan na mayar da hankalina gun karatu na son cin jerabawan da zamu fara karshen sati don daddy yai min alkawarin kyau idan jerabawan nawa yayi kyawo.
Haka yasa na dadage na mayar da hankalina kan abinda aka koya min din don daddy ya tsamini yai min register a wani makarantar wanda ba namu ba.
Bakin sune ya kama Nazifa don yaya kan yace bai yarda ba yaki amincewa sam da wanan zancen.
Alh Nuhu dake zaune yana zaman jiran jin labari mara dadi daga bakin yaron shi amin shi wayan shine dake gefen shi yai kara.
Cikin rawan jiki ya dauki wayan yana fadin Gyade ya akayine ai har yanzu banji komai ba jiran su kira nakeyi.
Malam mun kira mu fadama cewa mai wanan wayan yana hannun nu yayi hatsari dazun nan a nan hanyar by pass.
Innalillahi ya fara maimaitawa zaiyi tambaya yaji an kashe wayan dabas yayi wani irin zufa ya fara keto mashi dole ya cire hulla yana dan fifita kan shi .
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ANA DARA GA , , , , , , , ,
3️⃣4️⃣ BY
ZAINAB IDRSI MAKAWA
BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM AL BASIT, , , , ,
ONLINE PAID NOVEL YAR UWA DON ALLAH KI BIYA KAFIN KI KARANTA NA KUDINE ALLAH BADA IKON BIYA, , , ,
Karamin nasu ne ya fara magana a cikin su yana fadin kai haba yaya abinda mijin ta yayi muna ba matarshi ko danshi yayi ma haka ba .
Kuma karka manta da matarshi ai yar uwan mu ne ta jini don uba daya ba wasa ba duk daba cikin mu daya dasu ba amma kuma ai uban mu guda kuma tana girmama mu tankar ciki daya muka fito da ita .
Kai dakata Dule nifa ban dauki duk wani dan uwa a matsayin dan uwa ba a yanzu duk wanda yayi kokarin ketara layina saina saba mashi ko waye shi din kuwa.
Amma dai yaya kasan in har kai haka har iyalinka ka saba masu don har da yarka zata cutu ga wanan shirin naka.
Kai Dule dayan da baiyi magana ba ya fada ka bari tunda ya shigo hancin yaya ayi maganin sa su wullakanta a idon yan uwa su gane su ba komai bane a yanzu.
Wanda ake kira da Dulen yace amma dai ni naga a duba tunda ba wani abu bane mai girma ya hada ku dasu karku manta akwai yarmu yanzu a cikin zurian su fa dole komai mu dinga duba a yanzu yaya .
Shiru yayan nasu yayi baiti magana ba hakan na nuna cewa ran yayan nasu a bace yake sosai a lokacin kan maganan sai dai kuma yana nazari akai.
Gyaran murya Alh Gyade, yayi kafin ya fara fadin kai Dule na fahinci kamar kana tsoron Alh Ali a yanzu don kana ganin kamar shidin wani ne to sai mun nuna maishi ba kowa bane a garin nan.
To Allah ya kyauta ya fada yana mikewa tare da fadin ni dai shawarana shine ayi diba akai fadan zumunci ba karewa yakeyi ba idan yazo hakkuri akeyi a kai kada a maimaita abunda mukaiwa Sambo a baya yaso zama muna matsala.
Sun san halin sa idan har ya fadi abu to gaskiyan zuciyar shine ya fada don haka yana nufin bada shiba cikin wanan shirin ke nan duk da sun san ba zai fada ba kuma.
Yana fita sukaci gaba da zancen tare da dan uwan nasa guda yayin da yaton shi ya kawo mai labarin dawowan daddy a ranan.
Sunji dadin hakan har suna kyalkyalawa tare da fadin dan iska yau zaka san ba a ja damu a cikin lamari har kana nunawa yaya yatsa waishi yaya kai waye da zaka ce fadan ka yafina Allah mu zai gwadawa Allah a baki.
Ya gama hiran shi ya mike yana fadin shi zai koma sai dai udan sunyi waya ke nan duk yadda abin ya kaya zasuyi magana .
Alh Nuhu yace ko sai mun hadu wurin makoki ba a gidan Dn filo suka sa dariyan keta kamar ba wada kani ba a lokacin.
Tun zuwan gwago hari da danta gidan suke ta faman hiran su har na gaji dajin hakan kuma na tabbatar da son shi sukeyi su gaba dayan su.
Daga Anty hauwa har Anty Nabilan don zancen su ke nan hiran shi da zuzutashi shida yayan su hakan ne ma ya dan rage min zargin su da nakeyi jin har yayan su suna zuzutashi sai na dauki hakan dai wani nau,in wayewa ne kawai irin nasu.
Muna zaune Nazifa matar ya Abubakar ta shigo gidan kwatsam muka ganta kamar an jefo ta suke gaisawa da ita na dan dago nace da ita sannu kawai na kawar da kaina ta shige wuein mommy bayan ta tambaya tana ciki suka amsa mata.
Sun dan dade a dakin tare da mommy sai gata ta fito ranta a bace suna mata sallama bata ko samu amsa mata ba duk suka bita da kallo.
Yar matsala aure ba a ko haihu ba amma kullun a cikin matsala ake Nabila ta fada sai hauwa tace ta samu wurin yin hakan ne.
Ni da nice mommy wallahi va zaki ta kawo min sukan dana ba ina kyaleki hakan sai ga mommy din ta fito daga dakinta tace .
Au ta tafine ni wanan yar naga ranan da zata san aure takeyi a yanzu sai abinda aka tsara mata ba wai wanda take so ba ita.
Wai yanzu tazone a nema mata yar aiki don yace shi bai yarda da yan aiki ba shi kuma inba tsiyarshi ba ta yaya zata zauna wanan katon gidan babu maitaimako kuma wai yace tafaye kazanta kinsan sanshi da shegen akidan tsiya.
Ita kuma yanzu tazo tun bai yarda din ba da shegen sallonta wai in tabbatar yar talakawace lis wace kuma bata da kwadayi da saka ido za a samo mata.
Wanan yar rainin wayau ce wallahi wai me Nazifa ta dauki kantane yanzu tunda tayi auren nan ta dauki girman kai ta sakawa kanta Allah.
Yanzu mommy samo mata din zakiyi fa,iza ta tambaye ta mommy din tayi mata wani irin kalllo ba tare da yin magana ba ta shige dakin ta.
Nikan na mayar da hankalina gun karatu na son cin jerabawan da zamu fara karshen sati don daddy yai min alkawarin kyau idan jerabawan nawa yayi kyawo.
Haka yasa na dadage na mayar da hankalina kan abinda aka koya min din don daddy ya tsamini yai min register a wani makarantar wanda ba namu ba.
Bakin sune ya kama Nazifa don yaya kan yace bai yarda ba yaki amincewa sam da wanan zancen.
Alh Nuhu dake zaune yana zaman jiran jin labari mara dadi daga bakin yaron shi amin shi wayan shine dake gefen shi yai kara.
Cikin rawan jiki ya dauki wayan yana fadin Gyade ya akayine ai har yanzu banji komai ba jiran su kira nakeyi.
Malam mun kira mu fadama cewa mai wanan wayan yana hannun nu yayi hatsari dazun nan a nan hanyar by pass.
Innalillahi ya fara maimaitawa zaiyi tambaya yaji an kashe wayan dabas yayi wani irin zufa ya fara keto mashi dole ya cire hulla yana dan fifita kan shi .
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ANA DARA GA , , , , , , , ,
3️⃣4️⃣ BY
ZAINAB IDRSI MAKAWA
BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM AL BASIT, , , , ,
ONLINE PAID NOVEL YAR UWA DON ALLAH KI BIYA KAFIN KI KARANTA NA KUDINE ALLAH BADA IKON BIYA, , , ,