Sashe 28
Ana Dara Ga Dare Yayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Kai tsaye asibiti yace a wuce dashi daga airport din daya sauka bai sha wani wahala ba son ya san asibitin ya nufi bangaren maza da yasan zai iya samun daddy din nasu a can.
Hjy karima ya fara hangowa tsaye tana magana da kawar ta dataji attach da yawa a kanta kalan ja sai wani shining takeyi don man bleach da yai mata yawa a jiki sosai.
Duk da ta ganshi tafe ta kuma sheda shi din ne batayi wani fara,a afuskanta ba son ganin shi haka ya daure ya nufe su.
Yana masu sallama sai kawar nata ne ta amsa bai damu ba don a zatin shi yanayin mahaifin nasu ne ya saka ranta baci.
Ya bude baki zaiyi magana aka bude kofan dakin wasu yan uwan sune suka fito suna ganin shi suke fadin ashe har ka iso karasa man suna ciki ai ya wuce ba tare daya amsa masu ba kai tsaye.
Hjyn su tana zaune kusa da Alh ta babake wuri wanda ba komai yasata yin hakan ba sai don hjy karima da taso ta kawo mata iyayye iyayye tun zuwan su asibitin.
Gaidashi aka fara shima yana masu ya mai jikin hankalin shi akan mahaifin su dake kwance sambal saman gadon asibiti.
Ya karasa yana sake tambayan ya jikin nasa hjy tace da sauki a lokacin Alh ya juyo inda yake ce sun tayar mada hankali ko sai da sukasaka tasowa a cikin daren nan haka.
Ya dan sake murmushi ya dan duka yana gaida mahaifin nasa tare da tambayan shi abinda ke damun shi din.
Ya dan murmusa yana fadin ba komai jikin daine ya dan motsa kasan yanayin jikin daya fara girma ai.
Ni yanzu haka a gobe idan Allah ya kaimu nake son cin maka can legos din sai gashi kai kuma kazo ashe.
Daddy a hakan kake son yin tafiya ba lafiya a jikin ka wani abin zai kaika koma meye shi ai zaka bari ka samu lafiya tukan daddy.
Murmushi yayi kafin ya mayar da hankalinshi kan ruwan da ake kara mashi din yana kallo aka turo kofan dakin suka mayar da kallon su ga kofan banda Abubakar da bai juyana balle yaga ko suwaye suka shigo din.
Muryan gwagon shice yaji sai ya juyo da sauri don yasan halin gwago Altine din da masifa yanzu za a jisu a wurin.
Itace da yaranta yan mata biyu suka shigo sai wani izza da takama sukeyi a wurin da basket din abinci a hannun su.
Kafin a gama gaisawa din kuma sai ga Alh wada da matar shi gwago halira sai dansu guda daya tilo a bayan su shima yazo gaida Alh din.
A, a wanan shi kuma saukan yaushe wanda ake tambaya ya danyi murmushin gefen baki yana fadin mommy mun sameku lafiya.
A cikin iza da gadara da isa uwar take fadin ai kowa zai fada ina yanzj kaji da kunnuwan ka dai.
Ido kawai Abubakar ya zuba a dakin yana kallon da sauraren kowa a cikin nazari kafin yaji gwagon nasa tace .
Wanan kan yaushe shima yazo garin nan ashe duk kun shigo ke nan a wanan loacin da ta fada tana kaiwa inda dan uwan nata yake kwace saman gado.
Shima dan nata ya bita a baya suka fara gaida mahaifin shi da dalilin shine suka taru nan a yanzu .
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ANA DARA GA, , , , , , , , , , ,
1️⃣2️⃣
BY
ZAINAB IDRIS MAKAWA, , , , , , ,
PAID NOVEL NE YAR UWA DON ALLAH KI BIYA KADA MU RIKE JUNA DANI DAKE, , , , ,
BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM ALLAHU, , , , , ,
Ni dai nasan yar talkace talal da ma ban san asalina ba tukun a duniya saidai kuma duk da hakan Allah ya jarabceni da kyankyami a rayuwana.
Don akwaini da shegen tsabta da kuma jin kazanta ko dan abu kadan ne yazu zanji shi har kasan zuciyana.
Don hakane ma yanzu nake bin wanan guri da umma ta kawomu da sunan zama kuma da mafaka a wurin mu a cewan umma din.
Sauka nayi daga cikin motan ina bin wurin da kallon tsana da kuma kokarin tara hawaye a idona don takaicin abinda ke cina a zuciyana.
A daidai lokacin dana dira daga cikin motan lokacin ne wata yar kyamusassan datijuwa ta fito daga cikin gidan tana muna marhabin da zuwa.
Da gani dai sun san juna da umma da dadewa don yadda suka nuna din ga junan su kuma itace na zarga da alhakin dawowan mu wanan wurin a yanzu.
Ido ta dan kura min kafin tace dani Sahiba ce wanan nake gani wai kai amma girman dan mutum baida wuya wallahi wanan yar ne ta girma haka ashe.
Aku,rele, nace da ita tare da danyi dukawan gantsara kadan wai ina gaida da ita tace aini nan yar kasace ba wanan gaisuwan gaidani da ina wuni zaifi don ban yarda in rike yaren wasu a bakina .
Kayan da driver ke jibgewa a kasane yasa matar fadin kin gani ba mun tsaya muna daukin ganin juna haka muna yashe rabo ai muje ga dakin can daga baya inda zaku zauna din ta fada tana yi gaba.
Muka bita shima dai din ginan icene kamar ko wani duk su aka jera aka fitar da daki a wurin saidai shi wanan din da ta nuna a matsayin sabon mazaunin mu ya tsufa sosai da ganin sa ba na yanzu bane.
Don wasu har koren icen da aka saro na bamboo tree din yana nannkoreshi shar a jikin icen wanan ko ya kode ya rike zuwa brown ko.
Ikon Allah kamar ma kiwon dabbobi ake a cikin dakin don alama ya nuna hakan a dakin Sahiba karbi wanan tsintsiyar ki kara sharo dakin da kyau kafin ku shiga matar ta fada.
Na mika hannu na karbi tsintsiyar a hannun ta har na shiga dakin na fito da sauri ina fadin umma, A dakun fumi firthy naira i wan buy clean to worsh d room first .
Ehyahh yar naki ashe ba kalar zama wurin mu bace har take zancen clean a yanzu daga inda umma ke zaune tana tura hannu cikin katon kwagirin ta tace kyankyami daine irin nata kawai kuma sabawa zatayi ai.
Yo ai dole ta saba indai tana zaune a nan damu wataran kamar ba ita bace ai idan ta saje a cikin mu matar ta fada sai umma tayi dariya.
Sai ga wasu mata sun fito daga wani sashe na gidan suna fadin ai yau ladi baki mukayi a gidan ne kuma ?
Ta wani tabe baki kafin tace dasu to bakin ke nan amma da ai a nan take ta koma can Ajagule da zama yanzu kuma suka dawo nan din.
Na dan dago kai ina kallon umman mu a ciki mamakin jin cewa wai da a nan muke zaune ashe muka koma cikin gari da zama.
Ga mamakina umma sai murmushi take masu bata mussa hakan ba ta miko min hamsin din na sa kai na fita ba tare dana san gurin sayar da kayan tiredan ba a lokacin.
Titi inda motar mu yabi namike don naga wasu shaguna da zamu shigo layin can na nufa sai Allah ya taimakeni na ci karo da wani dan cures a bakin kofan wani gida na tsaya na saye na koma inda na fito.
Tas na wanke dakin na cire duk yanan dake cikin sa na dauko labulayan mu na sargafa a kofan dakin da taga sai gashi dakin ya tashi daga akulki ya koma dakin motane a hankali nayi ta jidan kayan mu ina kaiwa cikin dakin har na jidesu kaf nayiwa ko wani wurin zama lokacin har magariba yayi ruwa na nema inda zan samo na zuba muna kada mu tashi da safe bamu dako na alwala a wurin.
Allah ya taimakeni ina fita na hadu da wani yai min kwatancen inda zan samu ruwa a sannu har na cika dan roban da muke tara ruwa a cikin na dawo na zauna.
Umma ta ce dani idan na huta ga abinci nan in dauka inci ladice ta kawo muna shi dazun muci ni da Amar.
Amsawa kawai nayi amma bada niyar ci ba na amsa mata da to na kawar da kaina gefe daya ina faman tunanen wanan rayuwan namu da muke ciki.
Ba karya bane da masu iya magana ke fadin kada ka raina kanka a inda ka samu kanka da zama sai a yau na tabbatar da wanan zancen haka yake ashe.
Hjy karima ya fara hangowa tsaye tana magana da kawar ta dataji attach da yawa a kanta kalan ja sai wani shining takeyi don man bleach da yai mata yawa a jiki sosai.
Duk da ta ganshi tafe ta kuma sheda shi din ne batayi wani fara,a afuskanta ba son ganin shi haka ya daure ya nufe su.
Yana masu sallama sai kawar nata ne ta amsa bai damu ba don a zatin shi yanayin mahaifin nasu ne ya saka ranta baci.
Ya bude baki zaiyi magana aka bude kofan dakin wasu yan uwan sune suka fito suna ganin shi suke fadin ashe har ka iso karasa man suna ciki ai ya wuce ba tare daya amsa masu ba kai tsaye.
Hjyn su tana zaune kusa da Alh ta babake wuri wanda ba komai yasata yin hakan ba sai don hjy karima da taso ta kawo mata iyayye iyayye tun zuwan su asibitin.
Gaidashi aka fara shima yana masu ya mai jikin hankalin shi akan mahaifin su dake kwance sambal saman gadon asibiti.
Ya karasa yana sake tambayan ya jikin nasa hjy tace da sauki a lokacin Alh ya juyo inda yake ce sun tayar mada hankali ko sai da sukasaka tasowa a cikin daren nan haka.
Ya dan sake murmushi ya dan duka yana gaida mahaifin nasa tare da tambayan shi abinda ke damun shi din.
Ya dan murmusa yana fadin ba komai jikin daine ya dan motsa kasan yanayin jikin daya fara girma ai.
Ni yanzu haka a gobe idan Allah ya kaimu nake son cin maka can legos din sai gashi kai kuma kazo ashe.
Daddy a hakan kake son yin tafiya ba lafiya a jikin ka wani abin zai kaika koma meye shi ai zaka bari ka samu lafiya tukan daddy.
Murmushi yayi kafin ya mayar da hankalinshi kan ruwan da ake kara mashi din yana kallo aka turo kofan dakin suka mayar da kallon su ga kofan banda Abubakar da bai juyana balle yaga ko suwaye suka shigo din.
Muryan gwagon shice yaji sai ya juyo da sauri don yasan halin gwago Altine din da masifa yanzu za a jisu a wurin.
Itace da yaranta yan mata biyu suka shigo sai wani izza da takama sukeyi a wurin da basket din abinci a hannun su.
Kafin a gama gaisawa din kuma sai ga Alh wada da matar shi gwago halira sai dansu guda daya tilo a bayan su shima yazo gaida Alh din.
A, a wanan shi kuma saukan yaushe wanda ake tambaya ya danyi murmushin gefen baki yana fadin mommy mun sameku lafiya.
A cikin iza da gadara da isa uwar take fadin ai kowa zai fada ina yanzj kaji da kunnuwan ka dai.
Ido kawai Abubakar ya zuba a dakin yana kallon da sauraren kowa a cikin nazari kafin yaji gwagon nasa tace .
Wanan kan yaushe shima yazo garin nan ashe duk kun shigo ke nan a wanan loacin da ta fada tana kaiwa inda dan uwan nata yake kwace saman gado.
Shima dan nata ya bita a baya suka fara gaida mahaifin shi da dalilin shine suka taru nan a yanzu .
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ANA DARA GA, , , , , , , , , , ,
1️⃣2️⃣
BY
ZAINAB IDRIS MAKAWA, , , , , , ,
PAID NOVEL NE YAR UWA DON ALLAH KI BIYA KADA MU RIKE JUNA DANI DAKE, , , , ,
BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM ALLAHU, , , , , ,
Ni dai nasan yar talkace talal da ma ban san asalina ba tukun a duniya saidai kuma duk da hakan Allah ya jarabceni da kyankyami a rayuwana.
Don akwaini da shegen tsabta da kuma jin kazanta ko dan abu kadan ne yazu zanji shi har kasan zuciyana.
Don hakane ma yanzu nake bin wanan guri da umma ta kawomu da sunan zama kuma da mafaka a wurin mu a cewan umma din.
Sauka nayi daga cikin motan ina bin wurin da kallon tsana da kuma kokarin tara hawaye a idona don takaicin abinda ke cina a zuciyana.
A daidai lokacin dana dira daga cikin motan lokacin ne wata yar kyamusassan datijuwa ta fito daga cikin gidan tana muna marhabin da zuwa.
Da gani dai sun san juna da umma da dadewa don yadda suka nuna din ga junan su kuma itace na zarga da alhakin dawowan mu wanan wurin a yanzu.
Ido ta dan kura min kafin tace dani Sahiba ce wanan nake gani wai kai amma girman dan mutum baida wuya wallahi wanan yar ne ta girma haka ashe.
Aku,rele, nace da ita tare da danyi dukawan gantsara kadan wai ina gaida da ita tace aini nan yar kasace ba wanan gaisuwan gaidani da ina wuni zaifi don ban yarda in rike yaren wasu a bakina .
Kayan da driver ke jibgewa a kasane yasa matar fadin kin gani ba mun tsaya muna daukin ganin juna haka muna yashe rabo ai muje ga dakin can daga baya inda zaku zauna din ta fada tana yi gaba.
Muka bita shima dai din ginan icene kamar ko wani duk su aka jera aka fitar da daki a wurin saidai shi wanan din da ta nuna a matsayin sabon mazaunin mu ya tsufa sosai da ganin sa ba na yanzu bane.
Don wasu har koren icen da aka saro na bamboo tree din yana nannkoreshi shar a jikin icen wanan ko ya kode ya rike zuwa brown ko.
Ikon Allah kamar ma kiwon dabbobi ake a cikin dakin don alama ya nuna hakan a dakin Sahiba karbi wanan tsintsiyar ki kara sharo dakin da kyau kafin ku shiga matar ta fada.
Na mika hannu na karbi tsintsiyar a hannun ta har na shiga dakin na fito da sauri ina fadin umma, A dakun fumi firthy naira i wan buy clean to worsh d room first .
Ehyahh yar naki ashe ba kalar zama wurin mu bace har take zancen clean a yanzu daga inda umma ke zaune tana tura hannu cikin katon kwagirin ta tace kyankyami daine irin nata kawai kuma sabawa zatayi ai.
Yo ai dole ta saba indai tana zaune a nan damu wataran kamar ba ita bace ai idan ta saje a cikin mu matar ta fada sai umma tayi dariya.
Sai ga wasu mata sun fito daga wani sashe na gidan suna fadin ai yau ladi baki mukayi a gidan ne kuma ?
Ta wani tabe baki kafin tace dasu to bakin ke nan amma da ai a nan take ta koma can Ajagule da zama yanzu kuma suka dawo nan din.
Na dan dago kai ina kallon umman mu a ciki mamakin jin cewa wai da a nan muke zaune ashe muka koma cikin gari da zama.
Ga mamakina umma sai murmushi take masu bata mussa hakan ba ta miko min hamsin din na sa kai na fita ba tare dana san gurin sayar da kayan tiredan ba a lokacin.
Titi inda motar mu yabi namike don naga wasu shaguna da zamu shigo layin can na nufa sai Allah ya taimakeni na ci karo da wani dan cures a bakin kofan wani gida na tsaya na saye na koma inda na fito.
Tas na wanke dakin na cire duk yanan dake cikin sa na dauko labulayan mu na sargafa a kofan dakin da taga sai gashi dakin ya tashi daga akulki ya koma dakin motane a hankali nayi ta jidan kayan mu ina kaiwa cikin dakin har na jidesu kaf nayiwa ko wani wurin zama lokacin har magariba yayi ruwa na nema inda zan samo na zuba muna kada mu tashi da safe bamu dako na alwala a wurin.
Allah ya taimakeni ina fita na hadu da wani yai min kwatancen inda zan samu ruwa a sannu har na cika dan roban da muke tara ruwa a cikin na dawo na zauna.
Umma ta ce dani idan na huta ga abinci nan in dauka inci ladice ta kawo muna shi dazun muci ni da Amar.
Amsawa kawai nayi amma bada niyar ci ba na amsa mata da to na kawar da kaina gefe daya ina faman tunanen wanan rayuwan namu da muke ciki.
Ba karya bane da masu iya magana ke fadin kada ka raina kanka a inda ka samu kanka da zama sai a yau na tabbatar da wanan zancen haka yake ashe.