← Book details Ana Dara Ga Dare Yayi Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 192 OF 337

Sashe 192

Ana Dara Ga Dare Yayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read

ZAINAB IDRIS MAKAWA

ANA DARA GA , , , , , , , ,

6️⃣5️⃣ BY, , , , , , , , , , , ,

ZAINAB IDRIS MAKAWA, , , , , , , , , , ,

BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM AL HAQQ, , , , , , , , , ,

ONLINE PAID NOVEL YAR UWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA BA TARE DA HAKKIN KOWA BA DON BIYA KI TURA DARI BIYAR 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK 08036959257

ALLAH SARKI AI RAINA BAYA BACI YANZU DON KIN FITAR DON NASAN AKWAI RANAN HADUWA SEE U👋👋👋👋

Allah sarki duniya duk yadda ka raina kanka dole kana da makiyi a cikin dubu.
Ni zainab nasan ban taba novel in zagi wani akida na islama ba rayuwana ba don rayuwana bai taba kaiwa can ba ban kuma taba nasa inyi hakan a zuciyana ba harga Allah.
Ban tana nuna akidana ba a duniya darika, shi,a,tijjaniya ko izzala kadariya duk addinine masu mutunci a idona don sun sheda Allah dayane Annabi mohammad kuma manzon sane masoyin mune.
Shine mutum mafi daraja a cikin mutane why zaki nemi ki bata min suna kan abinda harga Allah ban taba nasa hakan ko a fili ga wani .
A wurina duk wanda ya sheda babu sarki sai Allah Annabi mohammad manzonsane mai shi ya zama dan uwa a gareni.
Akan me zaki hada da mutumin da ake fadin yana cikin duhun kai baida ko sani akan addini gidahumin jahili kawai, shi dai muna musuluncine shi wanda ake nuni da halin jahilci a kanshi da dogaro da wanin Allah ko baki fahinci me labarin yake nufi ba.
Don haka ki fahinceni ba wani akida dana ambata akan wanan mutumin labarine na gaskiya ko me labarin bata fada min akidan ta ba balle na wani.
Ba jahila nake ba da zan tsaya ina sukan dan uwana musulmi mai sallah biyar a rana da ambato Allah.
Ke yar uwa ki tubaga Allah da wanan sherin da kike son yiwa kanki kina ganin kamar ni kika kulawa hakan.
Babu inda na ambaci hakan ki koma ki duba ki karanta da kya ki fara istigifar ga Allah.
Haba yar uwa me nayi maki haka zaki min wanan abinda ko a fili da zaki tambaya ko ni wace akan addinina zaki gane hakan don Allah don son da kukewa Annabi ku barni in zauna lafiya da kowa da wanan sherin da kike kokarin kullawa kanki waini.
Ni dai na sheda babu sarki sai Allah Annabi mohammad manzonsane ki koma ki karanta da kyau idan na fadi hakan da kukace.
Ku dinga yiwa mutane uzuri don Allah ban taba samun wanan matsalan da yan group dina da yanzu mun zama yan uwa dasu tun akan tarko balle ke da aka dauko maki na Allah ya isa aka kai group din ku kuke kokarin min sheri shi fitina idan kayi sanadin kuna shi baka san a inda zai tsaya ba.
Kuyi hakkuri idan na bata maku nikan wallahi ban fada hakan ba har ga Allah cewa wai kai abin ma ba dadin fada can ga bakin wanda ya nasa hakan .
Chapter 192 · 0% Book details