Sashe 19
Ana Dara Ga Dare Yayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Moddibo halin matar nan yana damuna a yanzu ina gudun kada hakan ya saka min hawan jini.
Ya dago kai da sauri yana fadin hjy na fada maki ki daina damuwa da zancen matar nan kada ta jefa muna ke a cikin wani hali.
Zanwa daddy magana yayi maku iyaka da ita tun kan wani abu yazo ya sameki nan gaba kuma
Da sauri ta juyo tana fadin karka soma tsoma bakin ka a cikin harkan mu na fada ma wanan bai shafeka .
Ka barmu muyi ta abin mu a tsakanin mu saukina shi Alh yana da kula don bai yarda ya bata power da take son samu ba.
Ranshi ya gama baci dan haka bai saurari sauran bayanin da uwar ke masa ba don a lokacin ya fara tunane kala kala.
Don da yayi aure zai iya daukan mahaifiyar shi har yan uwan shi su zauna tare duk da yasan abune mai wuya mahaifin nasu ya yarda da hakan.
Sai dai zai gwada hakan don ya samawa mahaifiyar shi sauki ga hakan don shi gaskiya sam hankalin shi bai kwanta da hakan ba a yanzu idan akwai abinda yafiso shine mahaifiyar su.
Bayan ya fita daga dakin ta kai tsaye gun daddy su ya nufa ya gaidashi da kwana suka hade a kofa da hjy karima a tsatsaye ya gaida ita ba yadda ya saba yi ba dama bai faye damuwa da lamarin ta ba shi.
Sai cewa tayi Alh bai tashi ba yana kwance har yanzu jin muryan da Alh yayine yake fadi daga ciki ba moddibo bane ki barshi ya shigo mana tunda idona biyu.
Ta matsa Abubukar din ya shiga bayan yayi mata wani irin kallo na ke waye abin kulanan shine mata masu shiga gidaje sy iske maigida da manyan diya suce sai sun dauki power gida da karfi da yaji su kula .
Shi girma yau idan akace wanan ce uwargida idan kin gane ki bita da hikima ba a cikin tashin hankali ba yadda wasu keyi.
Don irin haka na kawo maki matsala ga yaran matar nan ta yadda baki taba daraja a idon su wani lokaci har abin ya shafi diyanki da suke kanana a cikin su.
Ya kutsa kai ya shiga dakin mahaifin nasu a daidai lokacin daya mike zaune daga kwancen da yake yana gyara jalabiyan dake jikin shi.
Har kasa yakai ya gaidashi kafin ya dago yana gyara zaman shi a kasa saman carpet mahaifin yace ga kujera zaka zauna kasa yace ban yayi min dadi.
Mahaifin yace naji ance wani aiki kazo yi a iko ya dago kai don har lokacin yana jin haushin hjy karima a cikin ranshi yace.
Eh daddy saidai har yanzu muna kan binciken wanda nazo nema din don shi din yahoo ne na kwarai babba ne a cikin su sosai.
Modibbo kana ganin zaka iya kasan fa yadda lagos yake da girma da kuma wanan matsalan ya dan dago kai sai alokacin ya samu yin guntun murmushi yana fadin insha Allahu daddy.
Addu,an ku nake bukata a yanzu fiye da komai insha Allahu zan iya indai har shi din mai laifine kuwa ina bin abubuwan a hankaline har na gane.
To Allah ya kyauta Alh ya fada yace amin daddy ya jikin naka yanzu kuma dan murmushin manya yayi kafin yace jiki da sauki yanzu saidai abinda ba a rasa ba kwai tunda girma ya kama yanzu kuma.
Hakane daddy kuma sai dai a rage yawan tunane din nan don koshi yana kawo ciwo sosai ya dan kalli mahaifin nasa.
Kai yaro dai ho ai tunane ya zama dole a yanzu don kaga rashin sanin inda mutanen nan su, , , ,
Shigowan hjy karima yasa daddy din yin shiru ya fasa fadin abinda zai fadawa dan nasa ta aje kayan break din data shigo mashi dashi tana fadin yanzu zakai wankane a hada ruwa ?
Kina iya ki hada muna magana ne da tsohon gida ya bata amsa da bataji dadin hakan ba don taso ta nuna mashi shi din ba kowa bane gun ubansa sai kuma Alh ya bayar da ita.
Ta dan tsaya jim kafin ta juya ta fita daga dakin tana jin zafi a zuciyar ta wani zance kuma Alh ya dauko suka fita zancen da suka soma din.
Ya dan jima a aurin mahaifin nasa suna hira kafin ya mike ya bar dakin yayun da hjy karima nacan cikin damuwa a lokacin.
Har aka kira matar umma bata dawo ba sai bayan tsawon wani lokaci ta dawo dauke da ledan magungunan ta da aka bata masu tsada don abinda ke damun ta din.
A lokacin har na fara barci don zaman kadaici ni kadai don Amar ya koma barci shi tun bayan cin abincin shi.
Jin motsin umma din yasa na falka ina fadin umma kin dawo ashe tace wallahi da yunwa don na wahala.
A zuba maki abincine kici don yanzu dankalin yayi sanyi nake gani ikon Allah shi mai nema ina ruwan shi da wani sanyi ganin dai abincin yasa kika fadi hakan.
Mikewa nayi na dauko kulan abincin matar hausa din nan iina fadin ci wanan umma da gani zaiyi dadi.
Ina kum kika samu wanan abincin nace matar hausa din nan ce ta kawo muna ban ci ba fa umma na fada ita daice ta bawa Amar yaci.
Yaci na bata amsa takai zaune tana kallon yaron na bude abincin ta gani tace ki zuba min sai ki zubawa kanki .
Wanan matar bata kara leko mu ba har yamma ni kuma ina fama da tunanen zacen da mukayi da wanan matar akan ya kamata ai mu san garin mu yanzu.
Duk da nasan hakan zai iya kawo muna matsala da umma don ba son zancen nan takeyi ba tuna hakan yasa naja bakina na kyale ta.
Da yamma sai gata dakin tare da tsohuwan data kira da uwar mijin ta sun shigo duba amardin da jiki sun dan jima kafin su fita su koma dakin su.
A cikin dare har mun kwanta aga buga kofan a zaton mu ko likitane sai dai muna bude kofan tunanen mu ya canza don ganin wasu mutane da suka shigo muna dakin.
ZAINAB IDRIS MAKAW
.ANA DARA GA, , , , , , , , , , ,
9️⃣
BY ZAINAB IDRIS MAKAWA
BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM GAIRUL MAGDUBI ALAIHIM, , , , , , , , ,
YAR UWA PAID NOVEL NE DON ALLAH KI BIYA KISHA KARATUN DUNIYA A ZAUNA LAFIYA, , , , ,
Ya dago kai da sauri yana fadin hjy na fada maki ki daina damuwa da zancen matar nan kada ta jefa muna ke a cikin wani hali.
Zanwa daddy magana yayi maku iyaka da ita tun kan wani abu yazo ya sameki nan gaba kuma
Da sauri ta juyo tana fadin karka soma tsoma bakin ka a cikin harkan mu na fada ma wanan bai shafeka .
Ka barmu muyi ta abin mu a tsakanin mu saukina shi Alh yana da kula don bai yarda ya bata power da take son samu ba.
Ranshi ya gama baci dan haka bai saurari sauran bayanin da uwar ke masa ba don a lokacin ya fara tunane kala kala.
Don da yayi aure zai iya daukan mahaifiyar shi har yan uwan shi su zauna tare duk da yasan abune mai wuya mahaifin nasu ya yarda da hakan.
Sai dai zai gwada hakan don ya samawa mahaifiyar shi sauki ga hakan don shi gaskiya sam hankalin shi bai kwanta da hakan ba a yanzu idan akwai abinda yafiso shine mahaifiyar su.
Bayan ya fita daga dakin ta kai tsaye gun daddy su ya nufa ya gaidashi da kwana suka hade a kofa da hjy karima a tsatsaye ya gaida ita ba yadda ya saba yi ba dama bai faye damuwa da lamarin ta ba shi.
Sai cewa tayi Alh bai tashi ba yana kwance har yanzu jin muryan da Alh yayine yake fadi daga ciki ba moddibo bane ki barshi ya shigo mana tunda idona biyu.
Ta matsa Abubukar din ya shiga bayan yayi mata wani irin kallo na ke waye abin kulanan shine mata masu shiga gidaje sy iske maigida da manyan diya suce sai sun dauki power gida da karfi da yaji su kula .
Shi girma yau idan akace wanan ce uwargida idan kin gane ki bita da hikima ba a cikin tashin hankali ba yadda wasu keyi.
Don irin haka na kawo maki matsala ga yaran matar nan ta yadda baki taba daraja a idon su wani lokaci har abin ya shafi diyanki da suke kanana a cikin su.
Ya kutsa kai ya shiga dakin mahaifin nasu a daidai lokacin daya mike zaune daga kwancen da yake yana gyara jalabiyan dake jikin shi.
Har kasa yakai ya gaidashi kafin ya dago yana gyara zaman shi a kasa saman carpet mahaifin yace ga kujera zaka zauna kasa yace ban yayi min dadi.
Mahaifin yace naji ance wani aiki kazo yi a iko ya dago kai don har lokacin yana jin haushin hjy karima a cikin ranshi yace.
Eh daddy saidai har yanzu muna kan binciken wanda nazo nema din don shi din yahoo ne na kwarai babba ne a cikin su sosai.
Modibbo kana ganin zaka iya kasan fa yadda lagos yake da girma da kuma wanan matsalan ya dan dago kai sai alokacin ya samu yin guntun murmushi yana fadin insha Allahu daddy.
Addu,an ku nake bukata a yanzu fiye da komai insha Allahu zan iya indai har shi din mai laifine kuwa ina bin abubuwan a hankaline har na gane.
To Allah ya kyauta Alh ya fada yace amin daddy ya jikin naka yanzu kuma dan murmushin manya yayi kafin yace jiki da sauki yanzu saidai abinda ba a rasa ba kwai tunda girma ya kama yanzu kuma.
Hakane daddy kuma sai dai a rage yawan tunane din nan don koshi yana kawo ciwo sosai ya dan kalli mahaifin nasa.
Kai yaro dai ho ai tunane ya zama dole a yanzu don kaga rashin sanin inda mutanen nan su, , , ,
Shigowan hjy karima yasa daddy din yin shiru ya fasa fadin abinda zai fadawa dan nasa ta aje kayan break din data shigo mashi dashi tana fadin yanzu zakai wankane a hada ruwa ?
Kina iya ki hada muna magana ne da tsohon gida ya bata amsa da bataji dadin hakan ba don taso ta nuna mashi shi din ba kowa bane gun ubansa sai kuma Alh ya bayar da ita.
Ta dan tsaya jim kafin ta juya ta fita daga dakin tana jin zafi a zuciyar ta wani zance kuma Alh ya dauko suka fita zancen da suka soma din.
Ya dan jima a aurin mahaifin nasa suna hira kafin ya mike ya bar dakin yayun da hjy karima nacan cikin damuwa a lokacin.
Har aka kira matar umma bata dawo ba sai bayan tsawon wani lokaci ta dawo dauke da ledan magungunan ta da aka bata masu tsada don abinda ke damun ta din.
A lokacin har na fara barci don zaman kadaici ni kadai don Amar ya koma barci shi tun bayan cin abincin shi.
Jin motsin umma din yasa na falka ina fadin umma kin dawo ashe tace wallahi da yunwa don na wahala.
A zuba maki abincine kici don yanzu dankalin yayi sanyi nake gani ikon Allah shi mai nema ina ruwan shi da wani sanyi ganin dai abincin yasa kika fadi hakan.
Mikewa nayi na dauko kulan abincin matar hausa din nan iina fadin ci wanan umma da gani zaiyi dadi.
Ina kum kika samu wanan abincin nace matar hausa din nan ce ta kawo muna ban ci ba fa umma na fada ita daice ta bawa Amar yaci.
Yaci na bata amsa takai zaune tana kallon yaron na bude abincin ta gani tace ki zuba min sai ki zubawa kanki .
Wanan matar bata kara leko mu ba har yamma ni kuma ina fama da tunanen zacen da mukayi da wanan matar akan ya kamata ai mu san garin mu yanzu.
Duk da nasan hakan zai iya kawo muna matsala da umma don ba son zancen nan takeyi ba tuna hakan yasa naja bakina na kyale ta.
Da yamma sai gata dakin tare da tsohuwan data kira da uwar mijin ta sun shigo duba amardin da jiki sun dan jima kafin su fita su koma dakin su.
A cikin dare har mun kwanta aga buga kofan a zaton mu ko likitane sai dai muna bude kofan tunanen mu ya canza don ganin wasu mutane da suka shigo muna dakin.
ZAINAB IDRIS MAKAW
.ANA DARA GA, , , , , , , , , , ,
9️⃣
BY ZAINAB IDRIS MAKAWA
BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM GAIRUL MAGDUBI ALAIHIM, , , , , , , , ,
YAR UWA PAID NOVEL NE DON ALLAH KI BIYA KISHA KARATUN DUNIYA A ZAUNA LAFIYA, , , , ,