Sashe 27
Ana Dara Ga Dare Yayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bazan iya kwatanta dadin da yan gidan hayan mu sukaji ba a ranan yadda na kwayewa iya wale zani a bainan jama,a don su iyamuran suna tsoron ta wai tana da maita yasa takewa kowa har yarbawan su yadda taga dama a gidan.
A yanayin rashin walwalan da naga umma a ciki tun faruwan abin yasa nasha jinin jikina na rage duk san guntun walwalan dake tare dani a yanzu.
Gashi yau kwana uku da dawowan mu asibiti ban fara fita dan buga bugan samun kudin da nakeyi ba har wanan lokaci.
Don muna amfani da dan kudaden da muka samu daga hannaye manbambata damu san da su Allah ya tsago muna rabon mu daga tsatson su muna ci.
Ko yanzu ma abincine na sayo muna don duk da kudin a hannun mu bamu girkawa saidai mu dan sayo don sabo da dabi,an yarbawa da mukayi a can da kuma rashin lafiyan umma din da Asma ke baraza a kanta yanzu.
Duk da yake taimakon data samu a zaman mu asibitin nan yasa ta samu lafiya yanzu sosai ba irin nadewan nan da takeyi ko yaushe a cikin ciwo da takanyi ba a baya,
Abinci ta fitar ta zuba a plate din da suke ci a ciki ta mikawa umma nata ta kai nasu har gaban kanin ta don suci kamar yadda suka saba yi a kullun.
Munyi nisa ga cin abin muryan umma ya dakatar dani daga kai loman abincin a bakina take fadin .
Zamu bar gidan nan da unguwar nan ga baki daya zamu koma can nisa da kowa da yasa mu nan a baya son gaba daya hankali bai kwanta da zaman mu a nan ba kuma yanzu.
Umman don fadan mu da iya wale zamu bar gidan nan a yanzu in hakane umma ai na rama maki kwatankwacin abinda tayi maki itama taji in da dadi.
Bashi bane Sahiba ni na hango abinda ku baku san dashi ba a yanzu don kaucewa duk wani abinda ka iya tasowa nan gaba gareku zai samu tashi.
Umma idan mun tashi ban karatun ma fa nida Amar duk da karatun bawai ya dameni bane a lokacin.
Duk nayi tunanen hakan umma tace sai dai da yake ga wa yan nan kudaden a hannun sai muyi amfani dashi wurin canza makarantar naku ai.
Fuskana na bata kafin nace yanzu umma idan mun bar nan ina zamu koma kuma tace na yanke shawaran mu koma can semi boda zaifi muna don shike nisa da nan sosai.
Semi boda umma wa muka sani a can da zamu koma can din da zama umma ta kalleni fuska daure tana fadin .
Nan din da muke zaune tare dasu yan uwan mu nesu ko mun san sune dama haka can din da sannu zamu saba da su ai.
Fuska na tabe lokaci daya alaman ban dai so hakan ba tace na kula baki son tashin mu gidan nan don sabon da kika dayi dasu duk da ba taimako a tsakanin mu dasu.
Saidai ki sani duk sabon nan na banza don watarana dole mu bar juna mu dasu na bar gida da mahaifana da yan uwana da waye ba zan iya rabuwa a yanzu ?
Na dago ido na dan saci kallon ta tasan tambayan da zan tambaye ta a yanzu shine.
Mu koma gida kamar yadda nakan fada mata kulun idan muka shiga wani matsi na halin kaka nakayi nakan ce umma mu koma gadin naku mana zaifi.
Ba zan koma daku guda a yanzu ba Sahiba sai lokacin da zaku iya kare kan ku a cikin yan uwan ku ta yadda duk wanda ya kawo maku hari zaku iya kare hakan a lokacin.
Tsam na tsame hannuna daga cikin abincin don gaba daya na rasa meke min dadi a lokacin haka na nufi hanyar fita waje in wanke hannu na.
Umma ta bini da kallo kawai din tasan abindake damuna a lokacin shine sabo kawai a yanzu inba haka ba meye hadina da wa yan nan dana sawa kaina damuwa da rabuwa dasu a yanzu.
Har na kwanta ina cike da damuwan zancen da mukayi da umma na tashi daga wanan unguwar mu koma can nisa dasu inda ba zasu kara jin duriyan mu ba gashi na nemi dalilin hakan da umma zatayi na rasa a yanzu din.
Wayarsa ce ta katse masa hanzarin sa nan ya tura hannu ya zaro wayan a cikin aljihun shi yana dubawa sunan hjy Addah ya gani a screen din wayan rubuce.
Ya kara a kunnen shi yana sallama tare da mata shagaba ta katse shi da fadin modibbo ciwon Alh fa sosai ne don yanzu gamu asibiti dashi an bashi gado.. Yace oh my god meke damuwan daddy haka jiyafa lafiya muka rabu dashi.
Ka daure ka shigo ka dubi jikin mahaifin ka zaifi idan akwai lokaci a gareka yace insha Allahu mommy zan shigo da yamman nan idan na samu jirgi ko gobe da safe idan Allah ya kaimu.
Tace lalai ya kamata ka shigo din don hakan na da amfani sai dai idan kazo zakaji komai.
Okay mommy sai nazo din insha Allahu ya fada yana katse wayan gami da duban agogon hannun shi ya sauko daga saman benen da yake kai tsaye ya nufi wurin motar su.
Ma saukin sa ya nufa kai tsaye bayan yayi waya acikin motan ai masa booking din jirgin yamma da zai tashi a ranan.
Yana tuna rabuwan shi da dad din da yake ce masa mommy ku ta fada min hukunci daka yanke game da auren ka tun ina can.
Baison yayi gardama ko nuna bai sani ba ya nunama dad din hakane mahaifin nasa yace dashi are you serious this time around.
Nafa sanka da tsanar ko wace ya aka gabatar maka a matsayin dacewa dakai babu kuma wani zabin da kai kayi.
Yace No daddy Allah indai tayi maku ko wacece nima tayi min ai iam serious zan aure ta don nasan ba zakuyi min zabin banza ai.
To Allah yasa alheri a cikin wanan al,amarin yasa muce gumma da akayi sa yace amin daddy din ya dan bubuga mai baya kamar yadda yakan mashi sukai sallama dashi.
Ya runtse idanuwan shi don tuna ko da safe ai sunyi waya lafiya lafiya dashi har yake masa nasiha akan kyautatawa a ko yaushe akan wanda ya dace .
Inda ya ke bashi labarin yarinyar da yanayin zubinta dana yan gidan Alh namadi wan mahaifin daddy din da suke yan uwa na kusa dasu .
Yayi sa, a an samu jirgin da zai tashi karfe biyar na yamman ranab don haka ya tura kudi ai masa komai.
Na fito daga gida da roban diban ruwana ina sauri don kada in rasa layin gaba in samu mutane da dama a wurin da zai iya kaini wani lokaci ban debo ruwan ba a jarkokin mu.
Wata dake makwabtaka damu na sama a hanya muka jera zuwa wurin take fada min zata canza makaranta don zasu bar wanan unguwar zasu koma Ikeja da zama gidan wani dan uwan su.
Nace eh nima zamu tashi ai kwanan nan zamu bar wanan unguwar da sauri tace ina zaku koma ke nan nace Semi boda.
Tace i pity u dat place na ijabu de stay dere u no go enjo yam at all sai naji gabana ya fadin amma na daure nace da ita.
So u mean all d people de stay at dat place na ijebu people no fine fine people stayed dare if u go u will c what am sayin wahala de dare to much.
Tafe nake ina tunane har idan haka wurin yakw meyasa umma ta zani mu koma can da zama da nan cikin gari da muke manejin a rayuwan mu.
Na samu nagama deban ruwan a wahalce a gurguje na shirya zuwa makaranta har muka dawo babu walwala a tare dani ina faman tunane ya rayuwan mu zai kaya a sami din idan mun koma can.
Kwana biyu tsakani kawai na dawo daga makaranta na samu umma tayi muna packing din kayan mu a wuri daya nan hankalina ya kara tashi da hakan ke nan tashi mu a wanan gidan ba fashi ke nan.
Idan kun gama sai ku shirya mu tafi don yaune tafiyan mu da zamu bar gidan nan an sama muna wuri can a sami din inda zamu koma.
Tana fadin hakan ta fita ta dan jima sai gata ta dawo tana fadin wai mu fito mu tafi mota yana waje haka na fara jidan kayan mu ina kaiwa aurin motan.
Yan gidan mu din suna fadin why u go live dis hausa iya sahiba na bcos of dis mama wale who de acuse u dat day ?
Tace me i no mind dat matter at all, we are living just becourse we have relative ther wonko.
Motar yar kurkura ce ni da kaya ma a baya muka zauna sai wanan unguwar dake da a yanzu ya zama sabon uguwar mj a yanzu.
Muna dosan uguwar hankalina ya tashi matuka don a gaskiya ban taba ganin unguwa iri wanan a rayuwa na ba.
Don itatuwan bambo ne akayi gida jen dasu a unguwan sai gidan dajen da basu da yawa a cikin unguwan duk bambo yayi yawa a wurin.
Ga kuma wayan cin koson jama,a da abin baima fada a lokaci shiko kazanta ba a ko zancen shi a wurin don yawa Semi boda ke nan da nake jin labarin shi a sa can baya yau kuma gamu a cikin sa tsun bul da zama.
Ina bayan mota sai bin ko ina na wurin nake da kallon mamaki wai a nan zamu zauna cewan umman mu ni san ba zan zauna a wanan wurin mai yawa da cinkoson mutane ba haka babu security na fada a kasan zuciyana ni ka dai a bayan motan har lokacin.
Motan ya tsaya a wani gida kofan gida da shima da irin itacen bambo akatyi shi driver ne ya fara fitowa daga cikin motan kafin umma su sauko ita da Amar.
A yanayin rashin walwalan da naga umma a ciki tun faruwan abin yasa nasha jinin jikina na rage duk san guntun walwalan dake tare dani a yanzu.
Gashi yau kwana uku da dawowan mu asibiti ban fara fita dan buga bugan samun kudin da nakeyi ba har wanan lokaci.
Don muna amfani da dan kudaden da muka samu daga hannaye manbambata damu san da su Allah ya tsago muna rabon mu daga tsatson su muna ci.
Ko yanzu ma abincine na sayo muna don duk da kudin a hannun mu bamu girkawa saidai mu dan sayo don sabo da dabi,an yarbawa da mukayi a can da kuma rashin lafiyan umma din da Asma ke baraza a kanta yanzu.
Duk da yake taimakon data samu a zaman mu asibitin nan yasa ta samu lafiya yanzu sosai ba irin nadewan nan da takeyi ko yaushe a cikin ciwo da takanyi ba a baya,
Abinci ta fitar ta zuba a plate din da suke ci a ciki ta mikawa umma nata ta kai nasu har gaban kanin ta don suci kamar yadda suka saba yi a kullun.
Munyi nisa ga cin abin muryan umma ya dakatar dani daga kai loman abincin a bakina take fadin .
Zamu bar gidan nan da unguwar nan ga baki daya zamu koma can nisa da kowa da yasa mu nan a baya son gaba daya hankali bai kwanta da zaman mu a nan ba kuma yanzu.
Umman don fadan mu da iya wale zamu bar gidan nan a yanzu in hakane umma ai na rama maki kwatankwacin abinda tayi maki itama taji in da dadi.
Bashi bane Sahiba ni na hango abinda ku baku san dashi ba a yanzu don kaucewa duk wani abinda ka iya tasowa nan gaba gareku zai samu tashi.
Umma idan mun tashi ban karatun ma fa nida Amar duk da karatun bawai ya dameni bane a lokacin.
Duk nayi tunanen hakan umma tace sai dai da yake ga wa yan nan kudaden a hannun sai muyi amfani dashi wurin canza makarantar naku ai.
Fuskana na bata kafin nace yanzu umma idan mun bar nan ina zamu koma kuma tace na yanke shawaran mu koma can semi boda zaifi muna don shike nisa da nan sosai.
Semi boda umma wa muka sani a can da zamu koma can din da zama umma ta kalleni fuska daure tana fadin .
Nan din da muke zaune tare dasu yan uwan mu nesu ko mun san sune dama haka can din da sannu zamu saba da su ai.
Fuska na tabe lokaci daya alaman ban dai so hakan ba tace na kula baki son tashin mu gidan nan don sabon da kika dayi dasu duk da ba taimako a tsakanin mu dasu.
Saidai ki sani duk sabon nan na banza don watarana dole mu bar juna mu dasu na bar gida da mahaifana da yan uwana da waye ba zan iya rabuwa a yanzu ?
Na dago ido na dan saci kallon ta tasan tambayan da zan tambaye ta a yanzu shine.
Mu koma gida kamar yadda nakan fada mata kulun idan muka shiga wani matsi na halin kaka nakayi nakan ce umma mu koma gadin naku mana zaifi.
Ba zan koma daku guda a yanzu ba Sahiba sai lokacin da zaku iya kare kan ku a cikin yan uwan ku ta yadda duk wanda ya kawo maku hari zaku iya kare hakan a lokacin.
Tsam na tsame hannuna daga cikin abincin don gaba daya na rasa meke min dadi a lokacin haka na nufi hanyar fita waje in wanke hannu na.
Umma ta bini da kallo kawai din tasan abindake damuna a lokacin shine sabo kawai a yanzu inba haka ba meye hadina da wa yan nan dana sawa kaina damuwa da rabuwa dasu a yanzu.
Har na kwanta ina cike da damuwan zancen da mukayi da umma na tashi daga wanan unguwar mu koma can nisa dasu inda ba zasu kara jin duriyan mu ba gashi na nemi dalilin hakan da umma zatayi na rasa a yanzu din.
Wayarsa ce ta katse masa hanzarin sa nan ya tura hannu ya zaro wayan a cikin aljihun shi yana dubawa sunan hjy Addah ya gani a screen din wayan rubuce.
Ya kara a kunnen shi yana sallama tare da mata shagaba ta katse shi da fadin modibbo ciwon Alh fa sosai ne don yanzu gamu asibiti dashi an bashi gado.. Yace oh my god meke damuwan daddy haka jiyafa lafiya muka rabu dashi.
Ka daure ka shigo ka dubi jikin mahaifin ka zaifi idan akwai lokaci a gareka yace insha Allahu mommy zan shigo da yamman nan idan na samu jirgi ko gobe da safe idan Allah ya kaimu.
Tace lalai ya kamata ka shigo din don hakan na da amfani sai dai idan kazo zakaji komai.
Okay mommy sai nazo din insha Allahu ya fada yana katse wayan gami da duban agogon hannun shi ya sauko daga saman benen da yake kai tsaye ya nufi wurin motar su.
Ma saukin sa ya nufa kai tsaye bayan yayi waya acikin motan ai masa booking din jirgin yamma da zai tashi a ranan.
Yana tuna rabuwan shi da dad din da yake ce masa mommy ku ta fada min hukunci daka yanke game da auren ka tun ina can.
Baison yayi gardama ko nuna bai sani ba ya nunama dad din hakane mahaifin nasa yace dashi are you serious this time around.
Nafa sanka da tsanar ko wace ya aka gabatar maka a matsayin dacewa dakai babu kuma wani zabin da kai kayi.
Yace No daddy Allah indai tayi maku ko wacece nima tayi min ai iam serious zan aure ta don nasan ba zakuyi min zabin banza ai.
To Allah yasa alheri a cikin wanan al,amarin yasa muce gumma da akayi sa yace amin daddy din ya dan bubuga mai baya kamar yadda yakan mashi sukai sallama dashi.
Ya runtse idanuwan shi don tuna ko da safe ai sunyi waya lafiya lafiya dashi har yake masa nasiha akan kyautatawa a ko yaushe akan wanda ya dace .
Inda ya ke bashi labarin yarinyar da yanayin zubinta dana yan gidan Alh namadi wan mahaifin daddy din da suke yan uwa na kusa dasu .
Yayi sa, a an samu jirgin da zai tashi karfe biyar na yamman ranab don haka ya tura kudi ai masa komai.
Na fito daga gida da roban diban ruwana ina sauri don kada in rasa layin gaba in samu mutane da dama a wurin da zai iya kaini wani lokaci ban debo ruwan ba a jarkokin mu.
Wata dake makwabtaka damu na sama a hanya muka jera zuwa wurin take fada min zata canza makaranta don zasu bar wanan unguwar zasu koma Ikeja da zama gidan wani dan uwan su.
Nace eh nima zamu tashi ai kwanan nan zamu bar wanan unguwar da sauri tace ina zaku koma ke nan nace Semi boda.
Tace i pity u dat place na ijabu de stay dere u no go enjo yam at all sai naji gabana ya fadin amma na daure nace da ita.
So u mean all d people de stay at dat place na ijebu people no fine fine people stayed dare if u go u will c what am sayin wahala de dare to much.
Tafe nake ina tunane har idan haka wurin yakw meyasa umma ta zani mu koma can da zama da nan cikin gari da muke manejin a rayuwan mu.
Na samu nagama deban ruwan a wahalce a gurguje na shirya zuwa makaranta har muka dawo babu walwala a tare dani ina faman tunane ya rayuwan mu zai kaya a sami din idan mun koma can.
Kwana biyu tsakani kawai na dawo daga makaranta na samu umma tayi muna packing din kayan mu a wuri daya nan hankalina ya kara tashi da hakan ke nan tashi mu a wanan gidan ba fashi ke nan.
Idan kun gama sai ku shirya mu tafi don yaune tafiyan mu da zamu bar gidan nan an sama muna wuri can a sami din inda zamu koma.
Tana fadin hakan ta fita ta dan jima sai gata ta dawo tana fadin wai mu fito mu tafi mota yana waje haka na fara jidan kayan mu ina kaiwa aurin motan.
Yan gidan mu din suna fadin why u go live dis hausa iya sahiba na bcos of dis mama wale who de acuse u dat day ?
Tace me i no mind dat matter at all, we are living just becourse we have relative ther wonko.
Motar yar kurkura ce ni da kaya ma a baya muka zauna sai wanan unguwar dake da a yanzu ya zama sabon uguwar mj a yanzu.
Muna dosan uguwar hankalina ya tashi matuka don a gaskiya ban taba ganin unguwa iri wanan a rayuwa na ba.
Don itatuwan bambo ne akayi gida jen dasu a unguwan sai gidan dajen da basu da yawa a cikin unguwan duk bambo yayi yawa a wurin.
Ga kuma wayan cin koson jama,a da abin baima fada a lokaci shiko kazanta ba a ko zancen shi a wurin don yawa Semi boda ke nan da nake jin labarin shi a sa can baya yau kuma gamu a cikin sa tsun bul da zama.
Ina bayan mota sai bin ko ina na wurin nake da kallon mamaki wai a nan zamu zauna cewan umman mu ni san ba zan zauna a wanan wurin mai yawa da cinkoson mutane ba haka babu security na fada a kasan zuciyana ni ka dai a bayan motan har lokacin.
Motan ya tsaya a wani gida kofan gida da shima da irin itacen bambo akatyi shi driver ne ya fara fitowa daga cikin motan kafin umma su sauko ita da Amar.