Sashe 15
Ana Dara Ga Dare Yayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ANA DARA GA, , , , , ,
7️⃣
BY ZAINAB IDRIS MAKAWA, , , , ,
BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM IHHI, DINAS SIRATAL MUS,TAKKIN, , , , , , , ,
LITTAFIN KUDINE YAR UWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA, , , , ,
Kwana biyu kamar Amar yaji sauki sai gashi kuma mun wayi gari dashi ya kankame muna duk idanuwan shi baka ganin kome sai fari.
Ganin hakan yasa nasa ihu lokaci daya ina neman taimako ga mutanen gidan mu saidai abinka ga yare ba wanda ya leko waje don agaza muna a wanan halin.
Son kowa na gudun abinda zaiyi laifi ko ya jefa kanshi a cikin wahala a lokacin duk dai iya abinda suke gudu ke nan.
Ganin ba wanda ya leko waje don ya taimaka muna yasa na fita da sauri zuwa wajen gidan sai yan mutane tsiraru dake fito wa a gidajen dake gaban mu kawai nake gani.
Sai kuma motocin da na gani a kofan mu guda biyu ajiye da alaman dai bakine su don suna magana da wani dake tsaye daga waje yana duke a cikin motan.
Olon maja somebody help me please na kara yanka ihun ina dora hannu a saman kaina a cikin gigicewa don na bar umma rugume da Amar a dakin.
A hankali ya dago daga jikin motan a ciki irin shigan da yakeyi a kullun da ba a ganin fuskanshi gaba daya sai dai kasan fuskan shi kawai.
Ya sauke kallon shi a kaina na dan lokaci yana kallon yadda nake ina tsaye ina kururuwa ina ganin hakan na nufe shi da gudu na fadi kasa ina fadin please oga serve my broda from death.
A cikin wani murya na kasaita da nuna isa yace where is he now na nuna mashi da hannu yana ciki.
Da sauri naga ya juya zuwa cikin bai tsaya jira na ba nima na mike nabi bayan shi da sauri ina nuna mashi dakin mu bai tsaya jiran komai ba ya fada dakin da saurin shi.
Umma ya hango a zaune rugume da Amar dake cikin halin dana barshi har lokacin bai a cikin hayacin shi.
May we go hospital ya fada kawai ya sungumi Amar din umma ma ta mike tsaye tare muka fita motan nan da yake a wurin dana samesu ya nufa yana fadin open d door for me da sauri na cikin ya bude kofan motan.
Sai lokacin naga ashe mutum biyu ne a cikin motan zaune a lokacin yake magana dasu fada motan yayi rike da Amar din a hannun shi.
Ya umurci umma ta shiga nima na fada motan duk da bata daukan mu a cikon hausa umma tace Sahiba ki koma ki tsare muna daki kin san halin yan gidan nan namu ai.
Umma ba zan iya barin ku tafi ku kadai ba ban san halin da zaku kasance a ciki ba a can ?
Ki barta a tafi da ita idan hakan zai kwantar mata da hankali ya fada shima a cikin turanci ban tsaya mamakin yadda ya iya hausa ba har yaji abinda muke fada don hankalin mu dake tashe a lokacin.
Wani haddaden asibiti suka kai mu da sauri umma tace dasu we no get money to pay bill me we go d gonvement one .
Don't mind d money naw, we should pray for his health now god bless umma ta fada yace dont mind.
Su suka fita sukai dan cuku cuku har aka karbe mu a asibitin aka ba Amar gado ke nan an kwantar dashi haka ke nufi .
Daga yanayin fuskan umma zaka gane abu da yawa ya taru mata a lokacin sai dai kawai abarwa ciki sauran zance.
Gari na dan haskawa ya shigo dakin yana fadin mama we are going we pay for all his bill so don mind now nd collect din money, user, am for food nd trasport .
Ya dan tsaya ta window dakin ya kalli yaron da aka sakawa abubuwa a bakin shi idin shi suna rufe lub kamar bai a raye idan badon numfashin da yakeyi ba a lokacin.
Haka suka fita muka bisu da kallo kafin inji umma ta sauke ajiyan zuciya tana fadin kin koma neman taimakon su ne kuma sahiba.
Umma a waje na gansu lokacin da nake neman taimako kowa na gidan yaki fitowa ya taimaka muna a lokacin sai shine yazo har dakin ko magana bai mun ba.
Ki kiyayi wa yan nan ina fada maki don da ganin su akwai abinda suke shukawa wanda basu son mutane su gansu.
Ni kan shiru nayi na mayar da hankalina a wurin amar dake kwance tare da abin nufashi a jikin shi muryan umman ke fadin.
Akalla sun kashe muna kudin da zaikai daruruwa a take a wurin nan yanzu ba tare da sun damu da hakan ba.
Akan wani dalili har za suyi hakan a garemu alhalin ba yan uwansu muke ba sahiba dole sai idan suna da manufa akan mu ga nawa wautan nace nima ban sani ba Umma.
A gaskiya sahiba wayan nan mutane sun saka zuciya a zatgin hakan kwata kwata hankalina bai kwanta dasu ba ko kadan.
Don yadda suke facaka da kudi akwai alaman tambaya a garesu kuma suka zo a cikin wani yanayi dake nuna su din wasu marasa gaskiya ne.
Amma umma koma meye mu dai babu ruwan mu da su tunda sun taimake mu ai shike nan yanzu ba sai sun kara ganin mu ba kuma.
To Allah yasa sahiba ta fada tare da nisawa ta kalli kudin da ya bata musai abinci umma tana fadin wanan kudin duk abinci zamu saya dashi kamar ba jinya mukazo yi ba a nan.
Sai naga ta fara kirga kudin har ta kai karshe ta dago ta kalleni tana fadin kinga abin da nake fada ko dubu darine cif sahiba aikin me wa yan nan mutane sukeyi da har suka samu kudin nan a yanzu .
Watau idan uwa ta mayar da yarta kawar shawaranta zata zauna tayi hiran komai da ita koda shekarun fahintar yar bai kai ba akanzancen da sukeyi din daga dan hiran har yar zata fara fahintar wani na rayuwa.
Don wanan zancen na uwar yasa yar ta dan shiga zurfin tunane a lokacin ta fara hango abinda hankalin ta ya kasa hango mata a kan mutanen
ANA DARA GA, , , , , ,
7️⃣
BY ZAINAB IDRIS MAKAWA, , , , ,
BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM IHHI, DINAS SIRATAL MUS,TAKKIN, , , , , , , ,
LITTAFIN KUDINE YAR UWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA, , , , ,
Kwana biyu kamar Amar yaji sauki sai gashi kuma mun wayi gari dashi ya kankame muna duk idanuwan shi baka ganin kome sai fari.
Ganin hakan yasa nasa ihu lokaci daya ina neman taimako ga mutanen gidan mu saidai abinka ga yare ba wanda ya leko waje don agaza muna a wanan halin.
Son kowa na gudun abinda zaiyi laifi ko ya jefa kanshi a cikin wahala a lokacin duk dai iya abinda suke gudu ke nan.
Ganin ba wanda ya leko waje don ya taimaka muna yasa na fita da sauri zuwa wajen gidan sai yan mutane tsiraru dake fito wa a gidajen dake gaban mu kawai nake gani.
Sai kuma motocin da na gani a kofan mu guda biyu ajiye da alaman dai bakine su don suna magana da wani dake tsaye daga waje yana duke a cikin motan.
Olon maja somebody help me please na kara yanka ihun ina dora hannu a saman kaina a cikin gigicewa don na bar umma rugume da Amar a dakin.
A hankali ya dago daga jikin motan a ciki irin shigan da yakeyi a kullun da ba a ganin fuskanshi gaba daya sai dai kasan fuskan shi kawai.
Ya sauke kallon shi a kaina na dan lokaci yana kallon yadda nake ina tsaye ina kururuwa ina ganin hakan na nufe shi da gudu na fadi kasa ina fadin please oga serve my broda from death.
A cikin wani murya na kasaita da nuna isa yace where is he now na nuna mashi da hannu yana ciki.
Da sauri naga ya juya zuwa cikin bai tsaya jira na ba nima na mike nabi bayan shi da sauri ina nuna mashi dakin mu bai tsaya jiran komai ba ya fada dakin da saurin shi.
Umma ya hango a zaune rugume da Amar dake cikin halin dana barshi har lokacin bai a cikin hayacin shi.
May we go hospital ya fada kawai ya sungumi Amar din umma ma ta mike tsaye tare muka fita motan nan da yake a wurin dana samesu ya nufa yana fadin open d door for me da sauri na cikin ya bude kofan motan.
Sai lokacin naga ashe mutum biyu ne a cikin motan zaune a lokacin yake magana dasu fada motan yayi rike da Amar din a hannun shi.
Ya umurci umma ta shiga nima na fada motan duk da bata daukan mu a cikon hausa umma tace Sahiba ki koma ki tsare muna daki kin san halin yan gidan nan namu ai.
Umma ba zan iya barin ku tafi ku kadai ba ban san halin da zaku kasance a ciki ba a can ?
Ki barta a tafi da ita idan hakan zai kwantar mata da hankali ya fada shima a cikin turanci ban tsaya mamakin yadda ya iya hausa ba har yaji abinda muke fada don hankalin mu dake tashe a lokacin.
Wani haddaden asibiti suka kai mu da sauri umma tace dasu we no get money to pay bill me we go d gonvement one .
Don't mind d money naw, we should pray for his health now god bless umma ta fada yace dont mind.
Su suka fita sukai dan cuku cuku har aka karbe mu a asibitin aka ba Amar gado ke nan an kwantar dashi haka ke nufi .
Daga yanayin fuskan umma zaka gane abu da yawa ya taru mata a lokacin sai dai kawai abarwa ciki sauran zance.
Gari na dan haskawa ya shigo dakin yana fadin mama we are going we pay for all his bill so don mind now nd collect din money, user, am for food nd trasport .
Ya dan tsaya ta window dakin ya kalli yaron da aka sakawa abubuwa a bakin shi idin shi suna rufe lub kamar bai a raye idan badon numfashin da yakeyi ba a lokacin.
Haka suka fita muka bisu da kallo kafin inji umma ta sauke ajiyan zuciya tana fadin kin koma neman taimakon su ne kuma sahiba.
Umma a waje na gansu lokacin da nake neman taimako kowa na gidan yaki fitowa ya taimaka muna a lokacin sai shine yazo har dakin ko magana bai mun ba.
Ki kiyayi wa yan nan ina fada maki don da ganin su akwai abinda suke shukawa wanda basu son mutane su gansu.
Ni kan shiru nayi na mayar da hankalina a wurin amar dake kwance tare da abin nufashi a jikin shi muryan umman ke fadin.
Akalla sun kashe muna kudin da zaikai daruruwa a take a wurin nan yanzu ba tare da sun damu da hakan ba.
Akan wani dalili har za suyi hakan a garemu alhalin ba yan uwansu muke ba sahiba dole sai idan suna da manufa akan mu ga nawa wautan nace nima ban sani ba Umma.
A gaskiya sahiba wayan nan mutane sun saka zuciya a zatgin hakan kwata kwata hankalina bai kwanta dasu ba ko kadan.
Don yadda suke facaka da kudi akwai alaman tambaya a garesu kuma suka zo a cikin wani yanayi dake nuna su din wasu marasa gaskiya ne.
Amma umma koma meye mu dai babu ruwan mu da su tunda sun taimake mu ai shike nan yanzu ba sai sun kara ganin mu ba kuma.
To Allah yasa sahiba ta fada tare da nisawa ta kalli kudin da ya bata musai abinci umma tana fadin wanan kudin duk abinci zamu saya dashi kamar ba jinya mukazo yi ba a nan.
Sai naga ta fara kirga kudin har ta kai karshe ta dago ta kalleni tana fadin kinga abin da nake fada ko dubu darine cif sahiba aikin me wa yan nan mutane sukeyi da har suka samu kudin nan a yanzu .
Watau idan uwa ta mayar da yarta kawar shawaranta zata zauna tayi hiran komai da ita koda shekarun fahintar yar bai kai ba akanzancen da sukeyi din daga dan hiran har yar zata fara fahintar wani na rayuwa.
Don wanan zancen na uwar yasa yar ta dan shiga zurfin tunane a lokacin ta fara hango abinda hankalin ta ya kasa hango mata a kan mutanen