Sashe 93
Ana Dara Ga Dare Yayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Kin sanshi ne Gwaggo ta tambayeni daga inda take a cikin rudewa nace eh nasan shi da sauri na sake fadin eh a wurin bukin nan na hadu dashi a nan na san shi.
Sai kuma nayi kasa da kaina ikon Allah don kin sanshi a wurin buki nan sai kuma ki kadu haka ko wani abu yayi maki daya baki tsoro dashi haka ?
Lafin inyi magana naji yace yar kauyece don kawai mun tashi kadeta da mota shine taso ta kawo muna rainin wayau a wurin na gyara mata saiti.
Kai ubbana indai ba dukan yar mutane kayi ba har yasa take kaduwa haka yanzu data ganka don nasan halin ka sosai da rashin son rainin wayau mahaifin sa ya fada .
Kai haba Alh ai ba zai duketa ba ba kasan su yarbawa da shegen tsoron tsiya yanzu haka dan tsoro ya bata shine ya zama wani abu a wurin ta inji gwaggo din.
Fa,iza shiga ki dauko wani leda blue a saman gado kizo ku tafi da wanan shirmen nata don Allah kar ta zo ta dami mutane a nan muna zaune kalau din mu.
Fa,iza na shiga dakin ya mike uwar ke fadin ina kuma zaka ana hira yaushe rabonka damune wai , ?
Yace No mama ba ko iba zani ba zan danyi wayane yanzu in dawo ai yau ba zan fita ko ina ba ina nan tare daku nayi alkawarin hakan.
Yana fadin haka yasa kai ya fice a falon zuwa kasa Fa,iza ta dauko ledan ina ganin ta na mike tsaye da sauri zamu tafi.
Sai gwaggon ke fadin kice idan na kara hutawa zan shigo muyi magana da ita zuwa jibi don boy na gari ba zan samu fita ko ina ba.
Kasa na kai ina fadin sai anjima na juya wurin mijin nata ina fadin bye uncle yace nazo na ji gabana ya fadi saida naga yana saka hannu a cikin babban rigan shi ya ciro bandar din yan Naira dari ya bamu mukai mai godiya har muna hada baki muka kara masu sallama muka fita daga falon gwaggo na fadin Fa,iza ki turo min yayan ku a waje don Allah ta amsa da to gwaggo.
Muna barin falon take fasin shiyasa nake son nazo gida na samu uncle a gida don akwaishi da alheri duk kazo yana gida sai ya baka kyauta.
Amma kinga dan nan nasu kamar baison yan uwa yake don shi ko gaida shi akeyi bai son amsawa kamar yana jin kyamar mutane yake sam baida saki wallahi wai kuma haka anty hauwa ke mutuwan s, , ,
Ganin shi zaune saman three setter ya hade hannayen shi a wuri daya tare da dan kura muna idanuwan shi.
Dan kaduwa tayi kafin ta fara wayancewa da fadin sai anjima yaya nikan ban juyo ba nayi gaba ya daka muna wani tsawa yana fadin kai ku tsaya nan inda kuke.
Ban tsaya din ba na soma tafiya kafin yace zan balla yarinya a wurin nan yanzu fa,iza ta gane me yake nufi kafin tace dashi lah yaya ai wanan bata jin hausa sai yarbanci da turanci kawai.
Allah ko haka ta fada maku cewa bata jin hausa amma ku da wani yare kuke mata magana ya tambaya a daidai lokacin da fa,iza ke kirana na tsaya tare da juyowa ina kallon su.
Ba tsoro ko dar dar haka na tsaya ina kare mai kallo a lokacin kafin ya dan yi wani iri yace anyway ku tafi ma ba matsala.
Mun juya ya ciro kudi yana fadin tazo ta karba tana washe baki you come here naja na tsaya kudi ne har lokacin a hannun shi ya miko min tare da fadin give dis to ur mother kamar kullun.
Saidana kalli kudin kamar ba zan amsa ba sai kuma na mika hannu na karba tare da dan rusunnawa alaman girmamawa a gareshi.
Allah ya taimaka fa,iza ta fara tafiya don murnan kudin nayi saurin tura kudin a cikin rigana na fito na samu harta sauka saman dan matakalan su ta fara tafiya.
Nacin mata da sauri take fadin may ya tambayeni nace sunana kawai tace idan yaso yana dan magana amma ba ruwan shi da kowa a cikin dangi.
Balle yaya Abubakar da basu shiri dashi ko kadan shine wai anty hauwa kuma take son shi a hakan.
Shi kadai gwggo hari ta haifa duk da ance itama ta haifa a bayan shi basu tsaya ba lokacin don ance kamar abinsu daya da mommy ne.
Ban bata amsa ba muka shiga mota driver ya jamu zuwa gida har muka iso tana ban labarin su har mahaifiyar shi din da mijin ta.
Ban yarda naje part din mommy ba kai tsaye saidana fara zuwa namu din na aje kudin na fito na sameta taba mommy sakon nace mata mun dawo tace ashe mun samu mijin ta a gida .
Ta miko min kudin da aka raba nace lah mommy dakin barshi ai a wurin ki tunda ba komai zanyi dasu ba.
Daga van fa,iza tace mommy anko fa zamu saya na fada maki mommy ta aika mata da dakuwa da hannu ta noke karshe cewa nayi abawa Fa,iza din ta saya muna anko din.
Ina fadin haka na fita anty Nabila tace ina sha,awan rayuwan yarinyar nan abin duniya sam bai dameta ba ita da watace ai bata tashi sai an raba an bata su.
Mommy da kanta yake duke tace ni har abin kamban mamaki rayuwan su kamar ba tashin bariki ba idan suna wani abu sun samu tarbiya sosai wallahi.
Ina komawa na zauna gefen umma tare da daga kujera na dauko kudin dana boye din nace yau ma yace a kawo maki su.
Kuma shi din dan cikin gwaggo hari ce ashe sai dai ban san dalilin shi na taimakon mu ba da yakeyi don yana kama da mugu sosai.
Anyanzu kan banda fargaba a gareshi don nasan koshi waye amma da farko nasha jinin jikina dashi sosai ganin irun alherin nan da yake muna haka.
Tunda nayi sallah na kwanta barci don haka da wuri na kwanta a ranan ashe wai anyi rikici da yaya Abubakar da matan shi da sukazo gidan da dare su jajantawa daddy zancen motan shi data kone.
Sai gashi an kira Nazifa din a gidan ana fada mata cewa mahaifin su ba lafiya tun jiya hannun shi ke masa ciwo suna asibiti dashi.
Bata jira cewan mijin taba ta mike da sauri tana fadin gata tafe yace idan ta tafi ta tsaya can shine rikici ya barke a tsakanin su a gaban iyayyen mijin ta kuma saida kyat suka samu suka shawo kanta ta yarda da safe kamar yadda yace yanzu dare yayi ta bari da safe su tafi.
Ban san anyi ba saida safe da Anty amarya ta shigo tana fadin zasu tafi asibiti su duba Alh Nuhu maifin matar modibbo ance haka kawai hannun sa ya kage ba a san meya sameshi ba.
Ashine aka kira matar jiya suna nan ake fada mata ankai mahaifin su asibiti ta tayar da fitina ga mijin wai sai ta tafi.
Kin san auren hadine mu iyakarmu kallo uwarshi ta sani cewa yaran basu samu tarbiya ba kuma mahaifin su da Alh nan kamar Annabi da kafiri suke ta yarda tayi wanan hadin a tsakanin don irin halin su dama ai duk haka suke nasa kawai ake gani shi daya tona zyciyar shi duniya tasan halin shi.
Umma cewa tayi jam abin baiyi kyau ba Allah ya sauka sai kun dawo ke nan insha Allah ba zasu fita ko ina ba suna nan balle sahiba tana nan itama tare dasu.
Ta fice ta barni da mamaki biyu a zuciyana na farko gulman mommy da yan gidan su da takeson yi a gaban umma don rashin sanin waye umma din ga mommy.
Sai na biyu shine ban san dalilin da yasa bata kaunan yayanta suna shiga cikin yayan dakin mommy ta kwamace su zauna a wurin mu duk da muna baki a cikin su din.
Mikewa nayi na dauko masu sauran sweet da biscuit daya rage na kawo masu suna ci saiga mommy ta shigo tana fadin zasu tafi asibiti da Alh su duba jikin yaya Nuhu haka kawai hannun sa ya rike bai iya motsasa.
Mukai mata a dawo lafiya ta fita umma ta kalleni cikin yarbanci take fadin anya mutumin nan ba wani sheri yajeyi ba ya koma masa kuwa ?
Shine mana naba umma amsa kai tsaye a cikin rashi damuwa duk lokacin da yace zai taba daddy ko wani nasa yanzu hakane zai faru dashi ai umma .
Sahiba a ina kike sanin wanan abubuwan naki nace nima ban sani ba umma ta wani irin kalloni kamar zatayi magana tayi shiru kuma.
Basu wani dade ba suka dawo din labarin baida daddy wai sun samu an dauko mai magani yazo ana masa magani.
Umma tace a asibitin ake maganin mommy tace shi ai kin san ya iya wanan abubuwan dasu ya yarda ko asubitin kila fin karfin shi akayi ko zafin ciwo yasa ya yarda yaje din.
Sai kuma nayi kasa da kaina ikon Allah don kin sanshi a wurin buki nan sai kuma ki kadu haka ko wani abu yayi maki daya baki tsoro dashi haka ?
Lafin inyi magana naji yace yar kauyece don kawai mun tashi kadeta da mota shine taso ta kawo muna rainin wayau a wurin na gyara mata saiti.
Kai ubbana indai ba dukan yar mutane kayi ba har yasa take kaduwa haka yanzu data ganka don nasan halin ka sosai da rashin son rainin wayau mahaifin sa ya fada .
Kai haba Alh ai ba zai duketa ba ba kasan su yarbawa da shegen tsoron tsiya yanzu haka dan tsoro ya bata shine ya zama wani abu a wurin ta inji gwaggo din.
Fa,iza shiga ki dauko wani leda blue a saman gado kizo ku tafi da wanan shirmen nata don Allah kar ta zo ta dami mutane a nan muna zaune kalau din mu.
Fa,iza na shiga dakin ya mike uwar ke fadin ina kuma zaka ana hira yaushe rabonka damune wai , ?
Yace No mama ba ko iba zani ba zan danyi wayane yanzu in dawo ai yau ba zan fita ko ina ba ina nan tare daku nayi alkawarin hakan.
Yana fadin haka yasa kai ya fice a falon zuwa kasa Fa,iza ta dauko ledan ina ganin ta na mike tsaye da sauri zamu tafi.
Sai gwaggon ke fadin kice idan na kara hutawa zan shigo muyi magana da ita zuwa jibi don boy na gari ba zan samu fita ko ina ba.
Kasa na kai ina fadin sai anjima na juya wurin mijin nata ina fadin bye uncle yace nazo na ji gabana ya fadi saida naga yana saka hannu a cikin babban rigan shi ya ciro bandar din yan Naira dari ya bamu mukai mai godiya har muna hada baki muka kara masu sallama muka fita daga falon gwaggo na fadin Fa,iza ki turo min yayan ku a waje don Allah ta amsa da to gwaggo.
Muna barin falon take fasin shiyasa nake son nazo gida na samu uncle a gida don akwaishi da alheri duk kazo yana gida sai ya baka kyauta.
Amma kinga dan nan nasu kamar baison yan uwa yake don shi ko gaida shi akeyi bai son amsawa kamar yana jin kyamar mutane yake sam baida saki wallahi wai kuma haka anty hauwa ke mutuwan s, , ,
Ganin shi zaune saman three setter ya hade hannayen shi a wuri daya tare da dan kura muna idanuwan shi.
Dan kaduwa tayi kafin ta fara wayancewa da fadin sai anjima yaya nikan ban juyo ba nayi gaba ya daka muna wani tsawa yana fadin kai ku tsaya nan inda kuke.
Ban tsaya din ba na soma tafiya kafin yace zan balla yarinya a wurin nan yanzu fa,iza ta gane me yake nufi kafin tace dashi lah yaya ai wanan bata jin hausa sai yarbanci da turanci kawai.
Allah ko haka ta fada maku cewa bata jin hausa amma ku da wani yare kuke mata magana ya tambaya a daidai lokacin da fa,iza ke kirana na tsaya tare da juyowa ina kallon su.
Ba tsoro ko dar dar haka na tsaya ina kare mai kallo a lokacin kafin ya dan yi wani iri yace anyway ku tafi ma ba matsala.
Mun juya ya ciro kudi yana fadin tazo ta karba tana washe baki you come here naja na tsaya kudi ne har lokacin a hannun shi ya miko min tare da fadin give dis to ur mother kamar kullun.
Saidana kalli kudin kamar ba zan amsa ba sai kuma na mika hannu na karba tare da dan rusunnawa alaman girmamawa a gareshi.
Allah ya taimaka fa,iza ta fara tafiya don murnan kudin nayi saurin tura kudin a cikin rigana na fito na samu harta sauka saman dan matakalan su ta fara tafiya.
Nacin mata da sauri take fadin may ya tambayeni nace sunana kawai tace idan yaso yana dan magana amma ba ruwan shi da kowa a cikin dangi.
Balle yaya Abubakar da basu shiri dashi ko kadan shine wai anty hauwa kuma take son shi a hakan.
Shi kadai gwggo hari ta haifa duk da ance itama ta haifa a bayan shi basu tsaya ba lokacin don ance kamar abinsu daya da mommy ne.
Ban bata amsa ba muka shiga mota driver ya jamu zuwa gida har muka iso tana ban labarin su har mahaifiyar shi din da mijin ta.
Ban yarda naje part din mommy ba kai tsaye saidana fara zuwa namu din na aje kudin na fito na sameta taba mommy sakon nace mata mun dawo tace ashe mun samu mijin ta a gida .
Ta miko min kudin da aka raba nace lah mommy dakin barshi ai a wurin ki tunda ba komai zanyi dasu ba.
Daga van fa,iza tace mommy anko fa zamu saya na fada maki mommy ta aika mata da dakuwa da hannu ta noke karshe cewa nayi abawa Fa,iza din ta saya muna anko din.
Ina fadin haka na fita anty Nabila tace ina sha,awan rayuwan yarinyar nan abin duniya sam bai dameta ba ita da watace ai bata tashi sai an raba an bata su.
Mommy da kanta yake duke tace ni har abin kamban mamaki rayuwan su kamar ba tashin bariki ba idan suna wani abu sun samu tarbiya sosai wallahi.
Ina komawa na zauna gefen umma tare da daga kujera na dauko kudin dana boye din nace yau ma yace a kawo maki su.
Kuma shi din dan cikin gwaggo hari ce ashe sai dai ban san dalilin shi na taimakon mu ba da yakeyi don yana kama da mugu sosai.
Anyanzu kan banda fargaba a gareshi don nasan koshi waye amma da farko nasha jinin jikina dashi sosai ganin irun alherin nan da yake muna haka.
Tunda nayi sallah na kwanta barci don haka da wuri na kwanta a ranan ashe wai anyi rikici da yaya Abubakar da matan shi da sukazo gidan da dare su jajantawa daddy zancen motan shi data kone.
Sai gashi an kira Nazifa din a gidan ana fada mata cewa mahaifin su ba lafiya tun jiya hannun shi ke masa ciwo suna asibiti dashi.
Bata jira cewan mijin taba ta mike da sauri tana fadin gata tafe yace idan ta tafi ta tsaya can shine rikici ya barke a tsakanin su a gaban iyayyen mijin ta kuma saida kyat suka samu suka shawo kanta ta yarda da safe kamar yadda yace yanzu dare yayi ta bari da safe su tafi.
Ban san anyi ba saida safe da Anty amarya ta shigo tana fadin zasu tafi asibiti su duba Alh Nuhu maifin matar modibbo ance haka kawai hannun sa ya kage ba a san meya sameshi ba.
Ashine aka kira matar jiya suna nan ake fada mata ankai mahaifin su asibiti ta tayar da fitina ga mijin wai sai ta tafi.
Kin san auren hadine mu iyakarmu kallo uwarshi ta sani cewa yaran basu samu tarbiya ba kuma mahaifin su da Alh nan kamar Annabi da kafiri suke ta yarda tayi wanan hadin a tsakanin don irin halin su dama ai duk haka suke nasa kawai ake gani shi daya tona zyciyar shi duniya tasan halin shi.
Umma cewa tayi jam abin baiyi kyau ba Allah ya sauka sai kun dawo ke nan insha Allah ba zasu fita ko ina ba suna nan balle sahiba tana nan itama tare dasu.
Ta fice ta barni da mamaki biyu a zuciyana na farko gulman mommy da yan gidan su da takeson yi a gaban umma don rashin sanin waye umma din ga mommy.
Sai na biyu shine ban san dalilin da yasa bata kaunan yayanta suna shiga cikin yayan dakin mommy ta kwamace su zauna a wurin mu duk da muna baki a cikin su din.
Mikewa nayi na dauko masu sauran sweet da biscuit daya rage na kawo masu suna ci saiga mommy ta shigo tana fadin zasu tafi asibiti da Alh su duba jikin yaya Nuhu haka kawai hannun sa ya rike bai iya motsasa.
Mukai mata a dawo lafiya ta fita umma ta kalleni cikin yarbanci take fadin anya mutumin nan ba wani sheri yajeyi ba ya koma masa kuwa ?
Shine mana naba umma amsa kai tsaye a cikin rashi damuwa duk lokacin da yace zai taba daddy ko wani nasa yanzu hakane zai faru dashi ai umma .
Sahiba a ina kike sanin wanan abubuwan naki nace nima ban sani ba umma ta wani irin kalloni kamar zatayi magana tayi shiru kuma.
Basu wani dade ba suka dawo din labarin baida daddy wai sun samu an dauko mai magani yazo ana masa magani.
Umma tace a asibitin ake maganin mommy tace shi ai kin san ya iya wanan abubuwan dasu ya yarda ko asubitin kila fin karfin shi akayi ko zafin ciwo yasa ya yarda yaje din.