Sashe 220
Ana Dara Ga Dare Yayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ANA DARA GA , , , , , , , ,
7️⃣4️⃣ BY, , , , , , , , , , , ,
ZAINAB IDRIS MAKAWA, , , , , , , , , , ,
BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM AL MUH,YI , , , , , , , , ,
ONLINE PAID NOVEL YAR UWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA BA TARE DA HAKKIN KOWA BA DON BIYA KI TURA DARI BIYAR 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK 08036959257
ALLAH SARKI AI RAINA BAYA BACI YANZU DON KIN FITAR DON NASAN AKWAI RANAN HADUWA SEE U👋👋👋👋
Kamar yadda suka aje din hakane ya kasance da daddy don da yamma ya shirya zuwa gidan gonan da Alh Nuhu ya gaiyace shi zuwa da sunan zasu gana.
Saidai yai masu bazata ga zuwan don ranan ya fito masu dsp din shi sak don mota biyu yazo dashi da wanda yake ciki driver yana jan shi sai dayan motan da security uku a cikin shi sun mara mai baya.
Tun tsayawan su wurin hankali ya dawo gareshi har yafito a motan yana bin motocin wurin da kallo don ya sheda ko motocin su waye a wurin.
Har ciki security din suka rakashi a kofa ya tsaya ya daga masu hannu su dakance shi wurin suka ja baya suna jiran shi.
Kallon juna na tsayen sukayi lokaci guda kafin su mayar da idon su akan daddy din da yashigo a gadarance yana binsu da kallo ya samu wuri ya zauna bayan ya basu hannu sun gaisa.
Alh Nuhu Sai wani cika yakeyi yana batsewa kafin ya bushi iska daga bakin shi yana sauke ajiyan zuciya yace Ali dpc kai muke jira duk nan daka ganmu kan zancen mu dakai na shekarun da suka shude a baya.
Don nasan ganin iyamu ne zaune a wurin nan mu da wanan abin ya shafa zai iya tunama da ko wani zance nake magana a yanzu.
Don haka ba sai na bude baki na fadama cewa ga dalilin gaiyatan ka nan da nayi ba a yanzu don kaida dan ka kunci amanan mu da kuka dawo da ahalin Sambo yanzu a cikin mu bayan tsawon lokacin da suka dauka da bace a cikin duniya .
Yana kaiwa nan ya ja yayi shiru a cikin hasala yana wani irin mazurai da ido kamar zai kama da wuta lokaci guda.
Jin yayi shiru daddy dake dan motsa hannayen shi daya harde a cikin yan uwa yana wasa da yantsun hannun nasa yana kuma sauraren abinda dan uwan nasa ke fadi a lokacin.
Ya dago kai yana gyara zama tare da gyaran murya kafin ya fara fadin Alh Nuhu wanan ne dalilun da yasa kuka gyatoni a nan yanzu ?
Don kuna ganin ko zaton na aikata wani abinda bai dace ba zuwa gareku sai kuma ya girgiza kan shi alaman takaici gami da sauke murmushi a fuskan shi yace.
Idan ma har abinda da kuke zargina dashi a yanzu gaskiyane haka din ne eh hakan ne don tun farko aina fada maku ni duk ranan da akaga mutanen nan a shirye nake da in rungumesu in kuma danka masu abinsu dake hannuna a lokacin.
Bai gama rufe baki ba Alh gyade daya kai iya hasala yace dashi billahillazi karya kakeyi Ali kayi kuma kadan a yanzu.
Kai kai kai Gyade aika bari mu gama jin shi tukuna ayanzu kafin wani ya furta wani kalami a gareshi don dama ai gaskiyan zancen muke son ji daga bakin shi tunda ance tun farkon maganan nan yaki ya furta komai a kai har yanzu.
Au da me kuke son in furta bayan nasan gaskiya cewa su din daine a yanzu ubangiji ya dawo muna dasu cikin mu ta sanadin dana daya gan su ya daukosu zuwa gidana har suka zauna tare damu na shekara kusan biyu kafin kuma nayi nadama da bakin ciki akan abinda ya faru a tsakanin mu dasu abaya.
Ban fada maku cewa yasan komai dake gudana ba shiya yai shiru yaki magana da kowa kan wanan zancen a yanzu.
Saidai ai sauki abin dai da hannun mutum.aka aiwatar da komai don haka ba wani hujja da mutum zai kawo a yanzu yace shi ya tsame kanshi yanzu.
Murmushin daddy yayi don jin wanan kalamin na Alh Bello babban aboki kuma aminin Alh nuhu tun na kurciya dashi kuma aka shirya komai a lokanlcin har zuwa yanzun da ake fadin wai sun dawo din.
Kwarai yasan da sanin hakan zai faru muddin suna raye suka baiyana sai dai tun a lokacin shi jami,ine dayasan kan aiki shi tun lokacin kuma ya shiryawa zuwan wanan ranan.
ANA DARA GA , , , , , , , ,
7️⃣4️⃣ BY, , , , , , , , , , , ,
ZAINAB IDRIS MAKAWA, , , , , , , , , , ,
BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM AL MUH,YI , , , , , , , , ,
ONLINE PAID NOVEL YAR UWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA BA TARE DA HAKKIN KOWA BA DON BIYA KI TURA DARI BIYAR 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK 08036959257
ALLAH SARKI AI RAINA BAYA BACI YANZU DON KIN FITAR DON NASAN AKWAI RANAN HADUWA SEE U👋👋👋👋
Kamar yadda suka aje din hakane ya kasance da daddy don da yamma ya shirya zuwa gidan gonan da Alh Nuhu ya gaiyace shi zuwa da sunan zasu gana.
Saidai yai masu bazata ga zuwan don ranan ya fito masu dsp din shi sak don mota biyu yazo dashi da wanda yake ciki driver yana jan shi sai dayan motan da security uku a cikin shi sun mara mai baya.
Tun tsayawan su wurin hankali ya dawo gareshi har yafito a motan yana bin motocin wurin da kallo don ya sheda ko motocin su waye a wurin.
Har ciki security din suka rakashi a kofa ya tsaya ya daga masu hannu su dakance shi wurin suka ja baya suna jiran shi.
Kallon juna na tsayen sukayi lokaci guda kafin su mayar da idon su akan daddy din da yashigo a gadarance yana binsu da kallo ya samu wuri ya zauna bayan ya basu hannu sun gaisa.
Alh Nuhu Sai wani cika yakeyi yana batsewa kafin ya bushi iska daga bakin shi yana sauke ajiyan zuciya yace Ali dpc kai muke jira duk nan daka ganmu kan zancen mu dakai na shekarun da suka shude a baya.
Don nasan ganin iyamu ne zaune a wurin nan mu da wanan abin ya shafa zai iya tunama da ko wani zance nake magana a yanzu.
Don haka ba sai na bude baki na fadama cewa ga dalilin gaiyatan ka nan da nayi ba a yanzu don kaida dan ka kunci amanan mu da kuka dawo da ahalin Sambo yanzu a cikin mu bayan tsawon lokacin da suka dauka da bace a cikin duniya .
Yana kaiwa nan ya ja yayi shiru a cikin hasala yana wani irin mazurai da ido kamar zai kama da wuta lokaci guda.
Jin yayi shiru daddy dake dan motsa hannayen shi daya harde a cikin yan uwa yana wasa da yantsun hannun nasa yana kuma sauraren abinda dan uwan nasa ke fadi a lokacin.
Ya dago kai yana gyara zama tare da gyaran murya kafin ya fara fadin Alh Nuhu wanan ne dalilun da yasa kuka gyatoni a nan yanzu ?
Don kuna ganin ko zaton na aikata wani abinda bai dace ba zuwa gareku sai kuma ya girgiza kan shi alaman takaici gami da sauke murmushi a fuskan shi yace.
Idan ma har abinda da kuke zargina dashi a yanzu gaskiyane haka din ne eh hakan ne don tun farko aina fada maku ni duk ranan da akaga mutanen nan a shirye nake da in rungumesu in kuma danka masu abinsu dake hannuna a lokacin.
Bai gama rufe baki ba Alh gyade daya kai iya hasala yace dashi billahillazi karya kakeyi Ali kayi kuma kadan a yanzu.
Kai kai kai Gyade aika bari mu gama jin shi tukuna ayanzu kafin wani ya furta wani kalami a gareshi don dama ai gaskiyan zancen muke son ji daga bakin shi tunda ance tun farkon maganan nan yaki ya furta komai a kai har yanzu.
Au da me kuke son in furta bayan nasan gaskiya cewa su din daine a yanzu ubangiji ya dawo muna dasu cikin mu ta sanadin dana daya gan su ya daukosu zuwa gidana har suka zauna tare damu na shekara kusan biyu kafin kuma nayi nadama da bakin ciki akan abinda ya faru a tsakanin mu dasu abaya.
Ban fada maku cewa yasan komai dake gudana ba shiya yai shiru yaki magana da kowa kan wanan zancen a yanzu.
Saidai ai sauki abin dai da hannun mutum.aka aiwatar da komai don haka ba wani hujja da mutum zai kawo a yanzu yace shi ya tsame kanshi yanzu.
Murmushin daddy yayi don jin wanan kalamin na Alh Bello babban aboki kuma aminin Alh nuhu tun na kurciya dashi kuma aka shirya komai a lokanlcin har zuwa yanzun da ake fadin wai sun dawo din.
Kwarai yasan da sanin hakan zai faru muddin suna raye suka baiyana sai dai tun a lokacin shi jami,ine dayasan kan aiki shi tun lokacin kuma ya shiryawa zuwan wanan ranan.