Sashe 92
Ana Dara Ga Dare Yayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Alh Nuhu ya kasa ya tsare yana zaune falin shi bayan ya gama ganawa da babban yaron shi kuma aminin shi da yake turawa yin duk wani sheri nasa.
Wayoyinsa duka hudu suna gaban shi ya tsura ido yaji ta inda za a kirashi a lokacin don bashi labarin abinda yake da tabbacin faruwan shi a ranan sai murmushi yake faman sakewa shi daya a zaune falon duk ya kori kowa a lokacin yace a bashi wuri har iyalin shi.
Shiko babban yaron nasa yana barin gidan kai tsaye unguwar dasu daddy ke ciki ya nufa a daidai inda zaiga wucewan daddy din ya bisu a baya.
Saidai kuma sabanin hankali maimakon ya ga daddy a cikin wanan motan da aka asirce sai suka ganshi a cikin wani motan da basuyi zato ba.
Da farko ma bai dauka shi din bane ya wuce saida ya gaji da zaman jirane yake kiran Alh Nuhun shi kuma akayi sa, a yakirashi a fusace don har yazo wirin daurin auren sukayi musabu,a da daddy din yaji kamar wani abu ya sokeshi a lokacin .
Kafin ya kai gida hannu ya kumbura sumdum baiko iya daga hannuwan shi haka ya samu yakai gida hankali tashe dakin shi ya shige inda bai yarda kowa ya shiga mai ya dade a ciki ba wanda yasan halin da yake ciki .
Sai bayan wasu awanin ne ya fito yana jin kamar ya cire hannun ya huta don azaban ciwon da yakeji yana masa lokacin.
Shine karfe uku bayan daddy ya dawo gida suna falon shi da wasu bakin da sukazo masu daurin aure daga yola sukaji yan aikin gidan maza suna ihun wuta wuta a lokacin.
A wurin dinner din kuma muna shiga cikan wurin yayi yawa haka dole muka ratso taron jama,an muka nemi wuri muka zauna a can dan baya.
Bamu dade da zama ba aka aiko yaro wai yacewa Fa,iza mu zo ga wuri a nan gaba mu biyo shi hakan kuma muka fara ratsa wurun zuwa gaban inda akai muna nuni ashe duk yan family din suna wurin azaune muka bi sahun su.
Zaune kawai nake kowa na harkokin shi ko ruwa ban iya dauka a wurin na sha ba duk ina ji ba dadi gida kawai nake son komawa in kwanta a lokacin.
Wayan Fa,iza ta miko min shi ya dan dauke min hankali har na mayar da hankalina a wurin wayan ban damu da abinda akeyi a wurin ba.
Kamar ance in dago kaina sai mukai ido hudu da shi yana zaune ya kura min ido daga inda yake zaune da sauri na kawar da kaina zuwa kasa.
Tun wanan lokacin ban kara yin wani yunkurin dago kai ko dogon motsi ba a wurin sai naji hankalina ya kara tashi sosai da zama wurin.
Ana tashi na nemi motan yan gidan don su Nabila basu tashi ba na rigasu komawa gida ban yarda sun barni a wurin ba.
Ina shiga gida part din mu na nufa kaya kawai na cire na nemi wurin kwanciya sai barci ai kuwa dai yau ma na sake mafalkin katon mutumin nan sai dai duhu bai bari nagane fuskan mai shi.
Yana nunani dan yatsan shi yana mun kashedi a kanshi sai gani na fara addu,a aikin mafalkin ya fara ja da baya baya ya bace a cikin duhun dare.
Yana bacewa ina falkawa daga barcin tsorone ya kamani sosai na rarafa na shige cikin jikin umman mu na dunkule ga barci bai kara daukana ba kuma sai wajajan asuba.
Ban fadawa umma komai ba da gari ya waye haka nayi ta faman hadiyan damuwana ni kadai a zuciyana.
Da yamma ne mommy ta aiko wai inzo zata aike mu zo mu dauko kaya a gidan gwaggo hari dole na tashi hakana muka tafi mun samu an gyara gidan tsab kamar ba ai taron buki ba ciki a jiyan don wasu bakin su duk a gidan ta suka sauka.
Sai da muka dade a falon kasa kafin tace mu shigo suna sama mu samesu a nan muka shiga da sallaman mu katon photon sune ya taremu a falon ban samu tsayawa duban photo ba don gaisawa da ita da muka tsaya yi.
Don har mijin ta yana zaune tare da wani dake duban waya banga maishi ba a lokacin sai dai naji Fa,iza tace ina wuni ya mustapha.
Lokacin ya dago kai yana amsawa saida na mike zaune don gani shi a gidan ga kuma Fa,iza ta kirashi da yaya a gabana yanzu.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ANA DARA GA, , , , , , , ,
3️⃣2️⃣ BY
ZAINAB IDRIS MAKAWA
BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM AL ALIM , , , , , , , ,
ONLINE PAID NOVEL YAR UWA KI SAN ALLAH YANA GANIN KI GA KOMAI UBANGIJI YA BADA IKON BIYA AMIN, , , ,
Wayoyinsa duka hudu suna gaban shi ya tsura ido yaji ta inda za a kirashi a lokacin don bashi labarin abinda yake da tabbacin faruwan shi a ranan sai murmushi yake faman sakewa shi daya a zaune falon duk ya kori kowa a lokacin yace a bashi wuri har iyalin shi.
Shiko babban yaron nasa yana barin gidan kai tsaye unguwar dasu daddy ke ciki ya nufa a daidai inda zaiga wucewan daddy din ya bisu a baya.
Saidai kuma sabanin hankali maimakon ya ga daddy a cikin wanan motan da aka asirce sai suka ganshi a cikin wani motan da basuyi zato ba.
Da farko ma bai dauka shi din bane ya wuce saida ya gaji da zaman jirane yake kiran Alh Nuhun shi kuma akayi sa, a yakirashi a fusace don har yazo wirin daurin auren sukayi musabu,a da daddy din yaji kamar wani abu ya sokeshi a lokacin .
Kafin ya kai gida hannu ya kumbura sumdum baiko iya daga hannuwan shi haka ya samu yakai gida hankali tashe dakin shi ya shige inda bai yarda kowa ya shiga mai ya dade a ciki ba wanda yasan halin da yake ciki .
Sai bayan wasu awanin ne ya fito yana jin kamar ya cire hannun ya huta don azaban ciwon da yakeji yana masa lokacin.
Shine karfe uku bayan daddy ya dawo gida suna falon shi da wasu bakin da sukazo masu daurin aure daga yola sukaji yan aikin gidan maza suna ihun wuta wuta a lokacin.
A wurin dinner din kuma muna shiga cikan wurin yayi yawa haka dole muka ratso taron jama,an muka nemi wuri muka zauna a can dan baya.
Bamu dade da zama ba aka aiko yaro wai yacewa Fa,iza mu zo ga wuri a nan gaba mu biyo shi hakan kuma muka fara ratsa wurun zuwa gaban inda akai muna nuni ashe duk yan family din suna wurin azaune muka bi sahun su.
Zaune kawai nake kowa na harkokin shi ko ruwa ban iya dauka a wurin na sha ba duk ina ji ba dadi gida kawai nake son komawa in kwanta a lokacin.
Wayan Fa,iza ta miko min shi ya dan dauke min hankali har na mayar da hankalina a wurin wayan ban damu da abinda akeyi a wurin ba.
Kamar ance in dago kaina sai mukai ido hudu da shi yana zaune ya kura min ido daga inda yake zaune da sauri na kawar da kaina zuwa kasa.
Tun wanan lokacin ban kara yin wani yunkurin dago kai ko dogon motsi ba a wurin sai naji hankalina ya kara tashi sosai da zama wurin.
Ana tashi na nemi motan yan gidan don su Nabila basu tashi ba na rigasu komawa gida ban yarda sun barni a wurin ba.
Ina shiga gida part din mu na nufa kaya kawai na cire na nemi wurin kwanciya sai barci ai kuwa dai yau ma na sake mafalkin katon mutumin nan sai dai duhu bai bari nagane fuskan mai shi.
Yana nunani dan yatsan shi yana mun kashedi a kanshi sai gani na fara addu,a aikin mafalkin ya fara ja da baya baya ya bace a cikin duhun dare.
Yana bacewa ina falkawa daga barcin tsorone ya kamani sosai na rarafa na shige cikin jikin umman mu na dunkule ga barci bai kara daukana ba kuma sai wajajan asuba.
Ban fadawa umma komai ba da gari ya waye haka nayi ta faman hadiyan damuwana ni kadai a zuciyana.
Da yamma ne mommy ta aiko wai inzo zata aike mu zo mu dauko kaya a gidan gwaggo hari dole na tashi hakana muka tafi mun samu an gyara gidan tsab kamar ba ai taron buki ba ciki a jiyan don wasu bakin su duk a gidan ta suka sauka.
Sai da muka dade a falon kasa kafin tace mu shigo suna sama mu samesu a nan muka shiga da sallaman mu katon photon sune ya taremu a falon ban samu tsayawa duban photo ba don gaisawa da ita da muka tsaya yi.
Don har mijin ta yana zaune tare da wani dake duban waya banga maishi ba a lokacin sai dai naji Fa,iza tace ina wuni ya mustapha.
Lokacin ya dago kai yana amsawa saida na mike zaune don gani shi a gidan ga kuma Fa,iza ta kirashi da yaya a gabana yanzu.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ANA DARA GA, , , , , , , ,
3️⃣2️⃣ BY
ZAINAB IDRIS MAKAWA
BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM AL ALIM , , , , , , , ,
ONLINE PAID NOVEL YAR UWA KI SAN ALLAH YANA GANIN KI GA KOMAI UBANGIJI YA BADA IKON BIYA AMIN, , , ,