Sashe 94
Ana Dara Ga Dare Yayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Zaune yake yana breakfast amma hankalin shi bai kwanta ba yayi iya tunane ya kasa gane halakan wanan yarinyar da daddy da har suke zaune a gidan daddy din yanzu yarinyar daya sani da a logos suke ita da mahaifiyar ta da dan uwanta yanzu meye hadin su da daddy din.
Shigowan mahaifiyan shi falon ne yasa ya dago kanshi ya dan kalle ta itama din kallon dan nata tayi kafin ta kalli abincin da ta zuba mai bai taba ba.
Wai ya haka meke damun kane haka ka tasa abinci a gaba haka kana kallo ko wanan da aka dafa bai maka bane a dafama wani ?
No bana dai iya karyawa da wanan yayi min nauyi da yawa da safen nan haka sai dai tea zan sha dan anjima kadan.
Kujera taja ta zauna tare da jawo abincin zuwa gabanta tana fadin oya bude min baki wanan abincin ne zakacw yayima nauyi a ciki ban iya shiririta ba shiyasa kake rakewa haka yanzu ai.
Murmushi yayi ya dan dago yana kalon maman nasa yace kai haba mama yanzu fa na girma wani yazo ya samu kina bani abinci ga baki a samu abin fadi.
Haka yaran nan da suka shigo shekaran jiya suka fita suna gulmana basu san ina falo zaune ina waya ba.
Su Fa,iza da wanan bakuwar bayeran ban na gidan ko au bayerabace dama ashe haka nake zato don ance wai diyar abokin shine na can.
Ban san ko wani aboki nasa bane a can don ni ban yarda da wanan zancen ba don yarinyar sam batayi kama da yarbawa ba tafi kama da zuri,an gidan mu ma sosai don dai ita din farace sosai da tsayi kuma.
Dole dai suna da alaka mai karfi dashi tunda suke zaune agidan shi amma ai ya kamata ace kunsan ko iyalan waye su din ai.
Ban zauna bane ai ina son yin wanan zancen dashi koda yake ma ba abinda ya shafeni da zancen shiyasan inda ya samo su ai.
Don ance baison kowa yayi maganan su a gidan saidai kawai yana nuna suna da muhinmanci a gareshi sosai abindana sani ke nan.
Kawar da zancen tayi da fadin ance yaya Nuhu na asibiti a cikin wani hali tun jiya sai yau nake ji da mukai waya da mamanka Asiya.
Meke damun shi ya tambaya tace wai ance kamar jifan shi akayi don hannun likitoci sun duba sunce basuga wani matsala ba su.
Ina zasu gani mama tunda kila abinsa ne ya koma masa wai ki duba last da muka hadu yake fadin wai yaushe na fara wanan harkan business dina bai sani ba har na kai haka ?
A cikin wani irin zabura tace kada ya soma yin gangancin shiga harkana wallahi iskancin shi ya tsaya a wa yanda ya raina ya bar ganina mace don zan iyaja dashi don shima ya sani ni ban tsorin shi .
A,a mama kada wani abu ya hadaki dashi don ke mace ce ni ba abinda zai iya yi dani sai ta Allah kawai yana baraza nan shine ga masu tsoro ko kwadayin abin hannun shi.
Sun dan dauki lokaci suna magana kan Alh nuhu din wanan ya sa ya mike yana fadin ni zan fita mami wata kila in shiga kano zuwa anjima indai tafiyan ya yuyu garemu.
Yau din nan uwar ta tambaye shi tana kallon shi da mamaki yace mama kano nada nisane kuma da zan fita da anty Asiya don tace sai muje ganin yaya Nuhu din .
Amma yanzu barin bari ka tafi sai mu tafi zuwa gobe din in Allah ya kaimu a, a mama ku tafi kawai sai zuwa yamma fa nace zamuyi tafiyan tace to shike nan ai har maje mu dawo baku tafi ba tunda ba tsayawa zamuyi ba a can don ance ba a ma ganin shi don bokan shi ya hana wai a shiga a ganshi kaji wani shirme.
Mikewa yayi ya koma saman kujera ya kwanta ya mike tare da dora hannayen sa saman fuskan ya shiga tunane don a yanzu ba abinda yake tunawa sai hanyar da zaibi ya fitar da kanshi kan neman da jami,an tsaro suke mashi.
Duk da yasan hakan abune mai wuya a gareshi ya iya fitar da kanshi a cikin wa yan nan kurayen yan duniyan abokan sana,anshi marasa imani da tawakkali.
Don ba zai iya zama da wa yanda akan kudi zasu iya kashe rai don kawai bukatan su ya biya kudi ya shigo masu ta ko wani hanya.
Yanzu mutum kawai ka barahi inda ka ganshi kada ka tona cikin sa don ba zaka kara mai kallo biyu don abindake boye nasa Allah ya bamu cikawa da imani yasa mufi karfin zuciyar mu AminAmin.
A gidan daddy kuma yau dai da fitina aka tashi a gidan don fada ne tsakanin mommy da Anty tunda safe ya kaure inda anty ke fadan wai ana son a kashe ta aga bayan ta don haka aka bata abinda zai kashe ta.
Kai tun mommy tana hakkuri hardai takai ga ta tanka suka fara musayan harshe a tsakanin su abinda ya jawo duk wanda ke gidan ya fito a lokacin.
Kusan nice na fito a karshe na tsaya ina sauraren wanan zubar da kiman da suke yi a gaban yayan su suna kallo.
Anty sai kira take wai su mommy da diyanta basu kaunan ta gashi ana son a kashe ta har diyan ta daga ida nake tsaye nace haba anty whichi can of kind pf talk be dis?
No be belle sickness de worry u, which can of talk be dis, u cary belle for three months now, na him u go say mommy don send evils things for u ?
Wurin yayi tsit ana kallona son abinda na fada ido kakafe ban ko juya su nace is better to go and see d doctor first, before u talk dis mes.
Aikuwa tayo kaina da fada tana fadin ni har na isa in mata kazafin ciki ita bata da komai a jikinta saboda tasan cewa tayi planning don haka bata taba zaton ciki a jikinta ba a yanzu.
Don tana bin duk ka,ida daya dace kada tayi ciki a wanan lokacin sai gashi taji ina kira mata ciki haka yanzu.
Hannuna umma taja zuwa part din mu ta zaunar dani saman kujera ruwa ta debo min ta bani na girgiza mata kai alaman a,a nan na zauna ina ta faman hamma sai kafa da nake kadawa kamar wata basaraka.
Sai abin ya zama bokon lamari a wurin umma don haka ta fita ta kira mommy suka shigo dakin a tare.
Sai da kyat suka samu na kwanta ina dafe kaina a lokavin umma ta fara tuna abinda ladi da sauran mutane ke fada mata a lagos game dani.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ANA DARA GA, , , , , , , ,
3️⃣3️⃣ BY
ZAINAN IDRIS MAKAWA
BISSIMILLAH RAHAMANIN RAHIM AL QABID, , , , , , , ,
ONLINE PAID NOVEL YAR UWA DON ALLAH KI BIYA KAFIN KI KARANTA NA KUDINE NA FADA NA FITAR DA HAKKIN RASHIN SANI, , , , ,
Shigowan mahaifiyan shi falon ne yasa ya dago kanshi ya dan kalle ta itama din kallon dan nata tayi kafin ta kalli abincin da ta zuba mai bai taba ba.
Wai ya haka meke damun kane haka ka tasa abinci a gaba haka kana kallo ko wanan da aka dafa bai maka bane a dafama wani ?
No bana dai iya karyawa da wanan yayi min nauyi da yawa da safen nan haka sai dai tea zan sha dan anjima kadan.
Kujera taja ta zauna tare da jawo abincin zuwa gabanta tana fadin oya bude min baki wanan abincin ne zakacw yayima nauyi a ciki ban iya shiririta ba shiyasa kake rakewa haka yanzu ai.
Murmushi yayi ya dan dago yana kalon maman nasa yace kai haba mama yanzu fa na girma wani yazo ya samu kina bani abinci ga baki a samu abin fadi.
Haka yaran nan da suka shigo shekaran jiya suka fita suna gulmana basu san ina falo zaune ina waya ba.
Su Fa,iza da wanan bakuwar bayeran ban na gidan ko au bayerabace dama ashe haka nake zato don ance wai diyar abokin shine na can.
Ban san ko wani aboki nasa bane a can don ni ban yarda da wanan zancen ba don yarinyar sam batayi kama da yarbawa ba tafi kama da zuri,an gidan mu ma sosai don dai ita din farace sosai da tsayi kuma.
Dole dai suna da alaka mai karfi dashi tunda suke zaune agidan shi amma ai ya kamata ace kunsan ko iyalan waye su din ai.
Ban zauna bane ai ina son yin wanan zancen dashi koda yake ma ba abinda ya shafeni da zancen shiyasan inda ya samo su ai.
Don ance baison kowa yayi maganan su a gidan saidai kawai yana nuna suna da muhinmanci a gareshi sosai abindana sani ke nan.
Kawar da zancen tayi da fadin ance yaya Nuhu na asibiti a cikin wani hali tun jiya sai yau nake ji da mukai waya da mamanka Asiya.
Meke damun shi ya tambaya tace wai ance kamar jifan shi akayi don hannun likitoci sun duba sunce basuga wani matsala ba su.
Ina zasu gani mama tunda kila abinsa ne ya koma masa wai ki duba last da muka hadu yake fadin wai yaushe na fara wanan harkan business dina bai sani ba har na kai haka ?
A cikin wani irin zabura tace kada ya soma yin gangancin shiga harkana wallahi iskancin shi ya tsaya a wa yanda ya raina ya bar ganina mace don zan iyaja dashi don shima ya sani ni ban tsorin shi .
A,a mama kada wani abu ya hadaki dashi don ke mace ce ni ba abinda zai iya yi dani sai ta Allah kawai yana baraza nan shine ga masu tsoro ko kwadayin abin hannun shi.
Sun dan dauki lokaci suna magana kan Alh nuhu din wanan ya sa ya mike yana fadin ni zan fita mami wata kila in shiga kano zuwa anjima indai tafiyan ya yuyu garemu.
Yau din nan uwar ta tambaye shi tana kallon shi da mamaki yace mama kano nada nisane kuma da zan fita da anty Asiya don tace sai muje ganin yaya Nuhu din .
Amma yanzu barin bari ka tafi sai mu tafi zuwa gobe din in Allah ya kaimu a, a mama ku tafi kawai sai zuwa yamma fa nace zamuyi tafiyan tace to shike nan ai har maje mu dawo baku tafi ba tunda ba tsayawa zamuyi ba a can don ance ba a ma ganin shi don bokan shi ya hana wai a shiga a ganshi kaji wani shirme.
Mikewa yayi ya koma saman kujera ya kwanta ya mike tare da dora hannayen sa saman fuskan ya shiga tunane don a yanzu ba abinda yake tunawa sai hanyar da zaibi ya fitar da kanshi kan neman da jami,an tsaro suke mashi.
Duk da yasan hakan abune mai wuya a gareshi ya iya fitar da kanshi a cikin wa yan nan kurayen yan duniyan abokan sana,anshi marasa imani da tawakkali.
Don ba zai iya zama da wa yanda akan kudi zasu iya kashe rai don kawai bukatan su ya biya kudi ya shigo masu ta ko wani hanya.
Yanzu mutum kawai ka barahi inda ka ganshi kada ka tona cikin sa don ba zaka kara mai kallo biyu don abindake boye nasa Allah ya bamu cikawa da imani yasa mufi karfin zuciyar mu AminAmin.
A gidan daddy kuma yau dai da fitina aka tashi a gidan don fada ne tsakanin mommy da Anty tunda safe ya kaure inda anty ke fadan wai ana son a kashe ta aga bayan ta don haka aka bata abinda zai kashe ta.
Kai tun mommy tana hakkuri hardai takai ga ta tanka suka fara musayan harshe a tsakanin su abinda ya jawo duk wanda ke gidan ya fito a lokacin.
Kusan nice na fito a karshe na tsaya ina sauraren wanan zubar da kiman da suke yi a gaban yayan su suna kallo.
Anty sai kira take wai su mommy da diyanta basu kaunan ta gashi ana son a kashe ta har diyan ta daga ida nake tsaye nace haba anty whichi can of kind pf talk be dis?
No be belle sickness de worry u, which can of talk be dis, u cary belle for three months now, na him u go say mommy don send evils things for u ?
Wurin yayi tsit ana kallona son abinda na fada ido kakafe ban ko juya su nace is better to go and see d doctor first, before u talk dis mes.
Aikuwa tayo kaina da fada tana fadin ni har na isa in mata kazafin ciki ita bata da komai a jikinta saboda tasan cewa tayi planning don haka bata taba zaton ciki a jikinta ba a yanzu.
Don tana bin duk ka,ida daya dace kada tayi ciki a wanan lokacin sai gashi taji ina kira mata ciki haka yanzu.
Hannuna umma taja zuwa part din mu ta zaunar dani saman kujera ruwa ta debo min ta bani na girgiza mata kai alaman a,a nan na zauna ina ta faman hamma sai kafa da nake kadawa kamar wata basaraka.
Sai abin ya zama bokon lamari a wurin umma don haka ta fita ta kira mommy suka shigo dakin a tare.
Sai da kyat suka samu na kwanta ina dafe kaina a lokavin umma ta fara tuna abinda ladi da sauran mutane ke fada mata a lagos game dani.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ANA DARA GA, , , , , , , ,
3️⃣3️⃣ BY
ZAINAN IDRIS MAKAWA
BISSIMILLAH RAHAMANIN RAHIM AL QABID, , , , , , , ,
ONLINE PAID NOVEL YAR UWA DON ALLAH KI BIYA KAFIN KI KARANTA NA KUDINE NA FADA NA FITAR DA HAKKIN RASHIN SANI, , , , ,