Sashe 10
Ana Dara Ga Dare Yayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Zaune yake bayan motan yana bin ko ina na unguwanin da kallo yana mamakin yadda garin yake bunkasa a kullun yake kara girma da fadi.
Nisawa yayi kadan yana gyara kwanciyan balance din da yayi a lokacin a bayan motan driver najan shi zuwa gidan shi don dawowan shi ke nan kasan daga tafiya.
Alh Ibrahim Nagwoggo tsohon ke nan tsohon jami,in tsaro da yayi ritaya ga aikin shi yanzu ya kama kasuwanci gadan gadan.
Alh Ibrahim ustazu ne babba yasan addini sosai kuma yana amfani da sanin nasa a yanzu matan shi biyu bayan dadewan shekaru da yayi da matarsa daya hjy Addah.
Dashi da ita duka yan uwane aure ne hadin iyayye a tsakanin su dukkan su din sun fito a tsatso dayane mutanen Adamawane Amma mazauna garin kaduna don a yanzu kowa nasu na kusa yana zaunane a cikin garin kaduna.
Saidai duk da hakan basu bar gida ba don har yanzu suna kai ziyara a wurin yan uwansu dake can suma kuma suna zuwa idan sha,anin su ya tashi.
Don iyayyen su basu rasu ba saida sukai dabaran aurar da wasu yayan su ga danginsu dake can don kada zumunci ya yanke a bayan su.
Zaman hjy Addah auren hadi na dangi a gareshi baisa ya gaza nuna kaunata a gareta ba itama hjyn ta iya tattalin mijin ta don tasan abinda yake so da wanda baya so sai suka zauna lafiya saboda kiyayyewan da yakeyi din a kan hakan.
Yayan su ukku yanzu dake raye a duniya don haihuwan ta biyar maza uku mata biyu amma mazan na farko sun rasu sai kan Abubakar da suke kira modibo diyan suka fara tsayawa a duniya.
Kasancewan Abubakar da daya tilo garesu bai hana su bashi tarbiya isalama yadda ya dace ba dashi da sauran yan uwanshi mata Nabila da Aisha ke nan kanne a gareshi.
Ya auro hjy karima shekuru goma da suka wuce ita din ma,aikaciyar jinyace a baya irin matan kaduna din nan yan kwalisa na kwarai.
Daga baya ta aje aikin dataga abinda yai mata a gidan don gaskiya ba laifi akwai hutu sosai a gidan nasa.
Da farko hjy karima taso ta wuce gona da iri ga zaman su da hjy Addah din sai shi Alh Ibrahim din ya nuna mata bata isa ba don dama maigida shike fara bada daman a raina masa matan da aka sama a gida wani lokaci.
Ganin idan ta matsa daman ta zai tafi a banza yasa ta aje duk wani makaman data shigo dashi na yakar hjy din a gefe aka zauna lafiya a yanzu da har takai ga haihuwan nata yaran uku duka mata.
Ita hjy Addah kusan iyayyen su daya za a ce don wa da kane suke da mijin nata Alh Ibrahim din don haka zumuncine mai karfi a tsakanin su.
Duk da akwai kishi na boye a tsakanin su da hjy karima sin hakan bai hana hjy Addah rungumarta kamar yar uwa ba agareta don yayan ta gaba daya tana nuna masu kyauna har cikin ranta kuwa.
Yanzu Abubakar shi babban da ga Alh ibrahim din yayi karatun shi na secondary ne a FGC porthercort dake kasan ibo don Allah ya bashi baiwan ilimi tin yana karamin shi.
Yana gamawa saboda kwazon shi mahaifin shi ya kaishi waje yayi sauran karatu shi a can har ya zama yana aiki a karkashin malisan dinki duniya na tararyan kasa da kasa a matsayin dan leken asirin su dai wasu aiyuka a wurin.
Sai Nabila da Aisha da yanzune suka shiga matakin farko a univesty kaduna suna karatun kimiya da fasaha dukkan su.
Tarbiya iya tarbiya yaran gidan kaf dinsu suna dashi don iyayyen idanun su yana a kansu wurin ganin sun basu ingattacen tarbiyan daya dace da islama a gidan.
Wanan ke nan daga dan cikin tarahin ahalin Abubakar dashi kan shi Abubukar modibo dayanzu yazo lagos neman wani mutum dayayo ta,asa a can waje din wurin shara da yaudaran mutane yana cin kudi tare da sayar da miyagun kwayoyi yana kuma safaran makamai a kasashen Africa.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ANA DARA GA, , , , , , ,
BY ZAINAB IDRIS MAKAWA, , , , ,
BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM MALIK, YUU,MMIDEEN, , , ,
KIBIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DA AMINCI BA TARE DA DAUKAN HAKKIN KOWA AKANKI BA YAR UWA ALLAH YASA MUFI KARFIN ZUCIYAR MU AMIN, , , , ,
Nisawa yayi kadan yana gyara kwanciyan balance din da yayi a lokacin a bayan motan driver najan shi zuwa gidan shi don dawowan shi ke nan kasan daga tafiya.
Alh Ibrahim Nagwoggo tsohon ke nan tsohon jami,in tsaro da yayi ritaya ga aikin shi yanzu ya kama kasuwanci gadan gadan.
Alh Ibrahim ustazu ne babba yasan addini sosai kuma yana amfani da sanin nasa a yanzu matan shi biyu bayan dadewan shekaru da yayi da matarsa daya hjy Addah.
Dashi da ita duka yan uwane aure ne hadin iyayye a tsakanin su dukkan su din sun fito a tsatso dayane mutanen Adamawane Amma mazauna garin kaduna don a yanzu kowa nasu na kusa yana zaunane a cikin garin kaduna.
Saidai duk da hakan basu bar gida ba don har yanzu suna kai ziyara a wurin yan uwansu dake can suma kuma suna zuwa idan sha,anin su ya tashi.
Don iyayyen su basu rasu ba saida sukai dabaran aurar da wasu yayan su ga danginsu dake can don kada zumunci ya yanke a bayan su.
Zaman hjy Addah auren hadi na dangi a gareshi baisa ya gaza nuna kaunata a gareta ba itama hjyn ta iya tattalin mijin ta don tasan abinda yake so da wanda baya so sai suka zauna lafiya saboda kiyayyewan da yakeyi din a kan hakan.
Yayan su ukku yanzu dake raye a duniya don haihuwan ta biyar maza uku mata biyu amma mazan na farko sun rasu sai kan Abubakar da suke kira modibo diyan suka fara tsayawa a duniya.
Kasancewan Abubakar da daya tilo garesu bai hana su bashi tarbiya isalama yadda ya dace ba dashi da sauran yan uwanshi mata Nabila da Aisha ke nan kanne a gareshi.
Ya auro hjy karima shekuru goma da suka wuce ita din ma,aikaciyar jinyace a baya irin matan kaduna din nan yan kwalisa na kwarai.
Daga baya ta aje aikin dataga abinda yai mata a gidan don gaskiya ba laifi akwai hutu sosai a gidan nasa.
Da farko hjy karima taso ta wuce gona da iri ga zaman su da hjy Addah din sai shi Alh Ibrahim din ya nuna mata bata isa ba don dama maigida shike fara bada daman a raina masa matan da aka sama a gida wani lokaci.
Ganin idan ta matsa daman ta zai tafi a banza yasa ta aje duk wani makaman data shigo dashi na yakar hjy din a gefe aka zauna lafiya a yanzu da har takai ga haihuwan nata yaran uku duka mata.
Ita hjy Addah kusan iyayyen su daya za a ce don wa da kane suke da mijin nata Alh Ibrahim din don haka zumuncine mai karfi a tsakanin su.
Duk da akwai kishi na boye a tsakanin su da hjy karima sin hakan bai hana hjy Addah rungumarta kamar yar uwa ba agareta don yayan ta gaba daya tana nuna masu kyauna har cikin ranta kuwa.
Yanzu Abubakar shi babban da ga Alh ibrahim din yayi karatun shi na secondary ne a FGC porthercort dake kasan ibo don Allah ya bashi baiwan ilimi tin yana karamin shi.
Yana gamawa saboda kwazon shi mahaifin shi ya kaishi waje yayi sauran karatu shi a can har ya zama yana aiki a karkashin malisan dinki duniya na tararyan kasa da kasa a matsayin dan leken asirin su dai wasu aiyuka a wurin.
Sai Nabila da Aisha da yanzune suka shiga matakin farko a univesty kaduna suna karatun kimiya da fasaha dukkan su.
Tarbiya iya tarbiya yaran gidan kaf dinsu suna dashi don iyayyen idanun su yana a kansu wurin ganin sun basu ingattacen tarbiyan daya dace da islama a gidan.
Wanan ke nan daga dan cikin tarahin ahalin Abubakar dashi kan shi Abubukar modibo dayanzu yazo lagos neman wani mutum dayayo ta,asa a can waje din wurin shara da yaudaran mutane yana cin kudi tare da sayar da miyagun kwayoyi yana kuma safaran makamai a kasashen Africa.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ANA DARA GA, , , , , , ,
BY ZAINAB IDRIS MAKAWA, , , , ,
BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM MALIK, YUU,MMIDEEN, , , ,
KIBIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DA AMINCI BA TARE DA DAUKAN HAKKIN KOWA AKANKI BA YAR UWA ALLAH YASA MUFI KARFIN ZUCIYAR MU AMIN, , , , ,