Sashe 93
Sai Ka Aureni Dole Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
*qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam la yadkulul jannata nammaamu*
*Allah messenger s a w said :the tale bearer will not enter jannah*
page 35
sunana saleema dawood yusuf uba na madugu km ni haifaffiyar kasar Cotonou ce .
kakana let Alhaji Yusuf Uba na madugu haifafen zugu ne dake cikin kasar Cotonou amman iyayensa asalin mutane maiduguri ne a k'aramar hukumar baga .
iyayensa da kakaninsa duk anan meduguri aka haifesu.
su din yan kabilar kanuri ne.
kmr yadda kukasani yan kabilar baga sun shahara a sanar saida kifi band'a ,wanda aka fi sani da busashen kifi. sana'a ce takawo iyayensa Cotonou har aka haifeshi.
Alhaji Yusuf uba na madugu shahararran dan kasuwa ne km sanan nan me kudi ne wanda duniya tasan da zamansa. sannan babu wanda zai iya kiyasta tarin dukiyar da Allah yabashi .
yana da mata uku...
hjy babba wace itace uwar gidansa me suna saleema itama iyayenta asali yan meduguri ne amman ita yaren shuwa arab ce wayan nan kwawawan fararen mutane nan da muke samun labarin kyawunsu ya shahara,
wanda a kasar Nigeria ma an tabbatar da tsagwaron kyawusu.
zama ne ya kawo iyayenta kasar Cotonou har Allah ya hadata da Alhaji yusuf alokacin suna cikin ganiyar kuruciyarsu.
tana da 'ya'ya goma shabiyar mata biyar maza goma.
aisha itace babba sai fatima halima khadija hauwa .
amazan km Awwal Sani Salisu Rabi'u Hamisu Abubakar umar usman aliyu dawood.. wanda shine auta a dakin.
sai matarsa ta biyu me suna saratu wace ita asalin yaren Cotonou ce agumawa ce masu tsaida danye kifi.
tana da ya'ya takwas duk mata.. hasana da husaina ummusalma hannatu rukayya shafa'atu maryam zulaiha.
sai matarsa ta uku me suna harira wace ita km mutuniyar kasar ghana ce yar asalin yaren chambawa tana da yara guda goma rasssssss duka mata.... hafsat amina mardiya janat hameda zakiyya hajara bilkisu lateefa kausar.
" alhj yasif uba na madugu ya mutu yabar tarin dukiya da ya'ya da jikoki bil'adadi acikin ya'yansa babu wanda bai mallaki dukiya me tarin yawa ba daga mazan har matan .
sai dai yan dakin hjy babba sunfi kowa samun dukiya da tarin gidaje da companies da gidajen mai kasancewar ita kadai keda zunzurun zama adakinta.
adalilin hk ya hadasawa sauran mata shiga damuwa da bakinciki ganin kusan akashi dari na dukiyar alhj yusif kashi saba'in sun koma dakin hjy babba.
tun daga wannan lokacin suka soma shiga da fita ganin sun sabauta mazan dakin hjy babba ta kowani hali tare da rabasu da dukiyar da suka gada ta kowani hali.
hjy harari tafi hjy saratu daukar zafi akan lamarin dan tuni ita har ta bazama cikin matsafan chambawa yan'uwanta .
duk acikin ya'ya mazan da alhj yasif uba na madugu ya mutu ya bari babu wanda ya dauki sana'ar kasuwancinsa kmr mahaifina wanda kusan shine karami acikinsu, duk sauran ma'aikatan gwanatine masu zaman kansu. tunda alhj yasif uba na madugu ya mutu aka raba gado akabawa kowa hakinsa mahaifina dawood ya dukufa gurin juya dukiyarsa babu kasar da baya shiga akan neman kudi ta hkn ne ma yayiwa sauran yan'uwansa zarra ..
ahalin yanzu dawood yusuf uba na madugu yazama shahararen dan kasuwa wanda da farko shima ma'aikacin gwamnati ne wanda a sanadiyar aiki ne ya koma cikin Cotonou da zama a babban birnin tarayyar kasar.
acikin aikin ne ya dan fara harkokin kasuwancinsa sbd shi bai dogara da arzikin mahaifinsa ba, shi dai acewarsa mutun ya tsaya bisa kafafunsa ya nemi na kasa yafi.
alokacin yana parm sec a ma'aikatar ilimi a kasar tasu ta Cotonou wanda daga baya yasoma bunkasa a harkar kasuwamcinsa har ya kai ga rubuta ritaya da kanshi wanda a zahirin gasky bai isa yin ritaya ba, tun a farkon soma aikinsa yasoma soyayya da mahaifiyata habiba. wanda alokacin ne km yasoma suna da fice akasashen duniya.
itama yar asalin Cotonou ce diyar kanwar hjy babba ce da suke uwa daya uba daya auren zumunci akayi musu daita .
yanzu hk mahaifina yana daya daga cikin manya manya yan kasuwa a kasar Cotonou yanxu hk shine babba dan kwangilar gina gidaje ko manya companies a Cotonou sannan km shine ministy a harkar kasuwamci na jahar Cotonou..
mu mu bakwai mahaifiyarmu ta haifa maza shida sai ni kadai mace da Allah yabasu. yusif Wanda yaci sunan kakanmu da abdullahi Ibrahim nuhu ismal Sulaiman sai ni saleema danaci sunan kakata wato hjy babba .
Hajiya habiba wacce muke cewa da mamma mace ce me shegen kyan gaske dan ma agurinta muka dauki tsantsar kyau da fari.
ni saleema dawood yusuf uba na madugu nakasance fara ce sol ko tabo daya babu ajikina. sannan nice na tattara dukkanin wani kyawun mahaifiyata da mahaifina har da kakata hjy babba. duk cikin ya'ya da jikokin marigayi Yusuf uba na madugu babu wanda yataka sawun kyawuna da farinjinina, sbd na kasance kwakkawa ce ajin farko.
ga gashin shuwa arab dana dauko har tsakiyar bayana .
nakasance irin matanan masu dirin gske kallo daya zaka min kaji nashiga ranka.a nan cikin garin Cotonou nayi primary school dina da secondry har zuwa matakin university nake.
bangaren hjy saratu kuwa tayi asirin tayi tsafin tabi malaman tsubu da bokaye amman duk babu narasa dan batasamu biyan bukata ba ,dan hjy babba atsaye take akan lamarin ya'yanta bata baccin daren, kullun tana tsaye agaban ubangijinta tana neman gafara tare da nemawa ya'yanta tsari. dan hk ba dan saratu taso ba ta hakura ta watsar da komai .
ita hjy harira kuwa kullun cikin bin bokaye take da malamai tsubu take amman asiri yaki kama ko daya daga cikin yayan hjy babba, shine wata kawarta tayi mata kwatance wani gahurtaccen boka dake aiki akan dutse atsakiyar ruwa.
yanzu hk zaune take a cikin dakinta ta kasa tsaye ta kasa zaune babu abinda take sai kulla mugun kudiri acikin zuciyarta domin ga alamum aikinta bai yi tasiri akan ya'yan hjy babba ba .
dan hk ta sake wani kudirin gobe goben nan zata km komawa gun bokanta tai mishi bayani har yanzu fa da sauran rina akaba.
domin bata ga wani aiki ba dan sai ci gaba suke samu cigaba arayuwarsu duk tsayin daren ranar hk harira tayi shi batare data runtsa koda idanuwanta ba daga ta kulla wancan sai ta kwance wancan .
aiko gari na wayewa ta dauki hanyar barin garin kmr zuwanta na farko dataje gun bokan cike yake makil da mutane yan neman taimako hk yasanya itama tabi layi sannu ahankali kowa yashiga ya fita har akazo kanta durkushe take agaban boka tana masa bayani .
boka wancan aiki dai baiyi bayi ba....... tun kafin tagama fadan hkn bokan ya daka mata tsawa yace kimin shr.. karya kike kice aikina baiyi ba, sai dai idan daga garekine aka samu matsala, shashasha me jan kunnuwa kawai .
harira tayi shiru tana zare masa idanu tmkr mujiya cikin muryar mgn me dauke da inda inda tace Allah ya huci ran boka ai min hkr tuntube harshe nayi.
ta ciro kudi masu yawa gaske daga gefen zaminta tace ga wannan boka so nake a nunka aiki da akayiwa ahlin mazan dakin salema .
burina a duniya bai wuce naga sun koma sun tsiya ce sun talauce sun koma bara akan titi .
boka ya katseta
angama bukatarki zata biya kinga wannan kulli yana dauke da gashin matacce wato gawa kenan.
harira ta jinjina kanta alamun tana tare dashi kije ki nemi ruwan dake gudana kmr teku ,ko ki samu shekarariya rijiya wacce ba a budeta kijefa wannan kulli aciki amman fa asirin ba duka zama lallai zai kama ba. harira tace taji tai ma boka godiya ta bar gun..
byn wasu satitika da xuwan harira gurin boka al'mura suka soma sauyawa aka dakatar da mutun aku daga cikin ya'yan hjy babba aiki sannan dukiyar wasu daga cikinsu tasoma lallacewa .
mutane masu kima da daraja a idanun mutane amman yanzu suka dawo kmr wasu kananun yara dan abubuwa suke tkmr tababbu .
su kuwa sauran komai ta umarce su suyi yi suke batare da sanin mahaifiyarsu ba .
sannan basa kaucewa umarninta hatta dukiyarsu sun tattatara sun mallakamata wai a cewarsu ta dinga kula musu dashi ,sbd tana da rikon amana tafi mahaifiyarsu.
yayinda ita km babu abinda take da kudin sai bushasha .
abun kam yayi matukar yin yawa ita kanta hjy babba tsauri, yanzu abun ya fara damunta yadda harira take kokarin mallake mata ya'ya ta karfi da yaji tare da nesantata dasu .
bata jin dadin mutun 3 ga mutun 4 sun tare a gindinta suna faman mata bauta tana jin dadinta.
yayinda ita ke tattare da bakinciki .
hankalin hjy babba yayi matukar tashi domin kirikiri wasu daga cikin ya'yanta suka soma talauci zanga zanga gashi alokacin kowanensu nada iyali har da tarin ya'ya ..
cikin hk hjy babba ta sake dagewa da addua babu dare babu rana tare da rabawa manya malamai kudin akan su tayata da addua.
mmn sudais ce
SAI KA AURENI DOLE
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
*qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam la yadkulul jannata nammaamu*
*Allah messenger s a w said :the tale bearer will not enter jannah*
page 35
sunana saleema dawood yusuf uba na madugu km ni haifaffiyar kasar Cotonou ce .
kakana let Alhaji Yusuf Uba na madugu haifafen zugu ne dake cikin kasar Cotonou amman iyayensa asalin mutane maiduguri ne a k'aramar hukumar baga .
iyayensa da kakaninsa duk anan meduguri aka haifesu.
su din yan kabilar kanuri ne.
kmr yadda kukasani yan kabilar baga sun shahara a sanar saida kifi band'a ,wanda aka fi sani da busashen kifi. sana'a ce takawo iyayensa Cotonou har aka haifeshi.
Alhaji Yusuf uba na madugu shahararran dan kasuwa ne km sanan nan me kudi ne wanda duniya tasan da zamansa. sannan babu wanda zai iya kiyasta tarin dukiyar da Allah yabashi .
yana da mata uku...
hjy babba wace itace uwar gidansa me suna saleema itama iyayenta asali yan meduguri ne amman ita yaren shuwa arab ce wayan nan kwawawan fararen mutane nan da muke samun labarin kyawunsu ya shahara,
wanda a kasar Nigeria ma an tabbatar da tsagwaron kyawusu.
zama ne ya kawo iyayenta kasar Cotonou har Allah ya hadata da Alhaji yusuf alokacin suna cikin ganiyar kuruciyarsu.
tana da 'ya'ya goma shabiyar mata biyar maza goma.
aisha itace babba sai fatima halima khadija hauwa .
amazan km Awwal Sani Salisu Rabi'u Hamisu Abubakar umar usman aliyu dawood.. wanda shine auta a dakin.
sai matarsa ta biyu me suna saratu wace ita asalin yaren Cotonou ce agumawa ce masu tsaida danye kifi.
tana da ya'ya takwas duk mata.. hasana da husaina ummusalma hannatu rukayya shafa'atu maryam zulaiha.
sai matarsa ta uku me suna harira wace ita km mutuniyar kasar ghana ce yar asalin yaren chambawa tana da yara guda goma rasssssss duka mata.... hafsat amina mardiya janat hameda zakiyya hajara bilkisu lateefa kausar.
" alhj yasif uba na madugu ya mutu yabar tarin dukiya da ya'ya da jikoki bil'adadi acikin ya'yansa babu wanda bai mallaki dukiya me tarin yawa ba daga mazan har matan .
sai dai yan dakin hjy babba sunfi kowa samun dukiya da tarin gidaje da companies da gidajen mai kasancewar ita kadai keda zunzurun zama adakinta.
adalilin hk ya hadasawa sauran mata shiga damuwa da bakinciki ganin kusan akashi dari na dukiyar alhj yusif kashi saba'in sun koma dakin hjy babba.
tun daga wannan lokacin suka soma shiga da fita ganin sun sabauta mazan dakin hjy babba ta kowani hali tare da rabasu da dukiyar da suka gada ta kowani hali.
hjy harari tafi hjy saratu daukar zafi akan lamarin dan tuni ita har ta bazama cikin matsafan chambawa yan'uwanta .
duk acikin ya'ya mazan da alhj yasif uba na madugu ya mutu ya bari babu wanda ya dauki sana'ar kasuwancinsa kmr mahaifina wanda kusan shine karami acikinsu, duk sauran ma'aikatan gwanatine masu zaman kansu. tunda alhj yasif uba na madugu ya mutu aka raba gado akabawa kowa hakinsa mahaifina dawood ya dukufa gurin juya dukiyarsa babu kasar da baya shiga akan neman kudi ta hkn ne ma yayiwa sauran yan'uwansa zarra ..
ahalin yanzu dawood yusuf uba na madugu yazama shahararen dan kasuwa wanda da farko shima ma'aikacin gwamnati ne wanda a sanadiyar aiki ne ya koma cikin Cotonou da zama a babban birnin tarayyar kasar.
acikin aikin ne ya dan fara harkokin kasuwancinsa sbd shi bai dogara da arzikin mahaifinsa ba, shi dai acewarsa mutun ya tsaya bisa kafafunsa ya nemi na kasa yafi.
alokacin yana parm sec a ma'aikatar ilimi a kasar tasu ta Cotonou wanda daga baya yasoma bunkasa a harkar kasuwamcinsa har ya kai ga rubuta ritaya da kanshi wanda a zahirin gasky bai isa yin ritaya ba, tun a farkon soma aikinsa yasoma soyayya da mahaifiyata habiba. wanda alokacin ne km yasoma suna da fice akasashen duniya.
itama yar asalin Cotonou ce diyar kanwar hjy babba ce da suke uwa daya uba daya auren zumunci akayi musu daita .
yanzu hk mahaifina yana daya daga cikin manya manya yan kasuwa a kasar Cotonou yanxu hk shine babba dan kwangilar gina gidaje ko manya companies a Cotonou sannan km shine ministy a harkar kasuwamci na jahar Cotonou..
mu mu bakwai mahaifiyarmu ta haifa maza shida sai ni kadai mace da Allah yabasu. yusif Wanda yaci sunan kakanmu da abdullahi Ibrahim nuhu ismal Sulaiman sai ni saleema danaci sunan kakata wato hjy babba .
Hajiya habiba wacce muke cewa da mamma mace ce me shegen kyan gaske dan ma agurinta muka dauki tsantsar kyau da fari.
ni saleema dawood yusuf uba na madugu nakasance fara ce sol ko tabo daya babu ajikina. sannan nice na tattara dukkanin wani kyawun mahaifiyata da mahaifina har da kakata hjy babba. duk cikin ya'ya da jikokin marigayi Yusuf uba na madugu babu wanda yataka sawun kyawuna da farinjinina, sbd na kasance kwakkawa ce ajin farko.
ga gashin shuwa arab dana dauko har tsakiyar bayana .
nakasance irin matanan masu dirin gske kallo daya zaka min kaji nashiga ranka.a nan cikin garin Cotonou nayi primary school dina da secondry har zuwa matakin university nake.
bangaren hjy saratu kuwa tayi asirin tayi tsafin tabi malaman tsubu da bokaye amman duk babu narasa dan batasamu biyan bukata ba ,dan hjy babba atsaye take akan lamarin ya'yanta bata baccin daren, kullun tana tsaye agaban ubangijinta tana neman gafara tare da nemawa ya'yanta tsari. dan hk ba dan saratu taso ba ta hakura ta watsar da komai .
ita hjy harira kuwa kullun cikin bin bokaye take da malamai tsubu take amman asiri yaki kama ko daya daga cikin yayan hjy babba, shine wata kawarta tayi mata kwatance wani gahurtaccen boka dake aiki akan dutse atsakiyar ruwa.
yanzu hk zaune take a cikin dakinta ta kasa tsaye ta kasa zaune babu abinda take sai kulla mugun kudiri acikin zuciyarta domin ga alamum aikinta bai yi tasiri akan ya'yan hjy babba ba .
dan hk ta sake wani kudirin gobe goben nan zata km komawa gun bokanta tai mishi bayani har yanzu fa da sauran rina akaba.
domin bata ga wani aiki ba dan sai ci gaba suke samu cigaba arayuwarsu duk tsayin daren ranar hk harira tayi shi batare data runtsa koda idanuwanta ba daga ta kulla wancan sai ta kwance wancan .
aiko gari na wayewa ta dauki hanyar barin garin kmr zuwanta na farko dataje gun bokan cike yake makil da mutane yan neman taimako hk yasanya itama tabi layi sannu ahankali kowa yashiga ya fita har akazo kanta durkushe take agaban boka tana masa bayani .
boka wancan aiki dai baiyi bayi ba....... tun kafin tagama fadan hkn bokan ya daka mata tsawa yace kimin shr.. karya kike kice aikina baiyi ba, sai dai idan daga garekine aka samu matsala, shashasha me jan kunnuwa kawai .
harira tayi shiru tana zare masa idanu tmkr mujiya cikin muryar mgn me dauke da inda inda tace Allah ya huci ran boka ai min hkr tuntube harshe nayi.
ta ciro kudi masu yawa gaske daga gefen zaminta tace ga wannan boka so nake a nunka aiki da akayiwa ahlin mazan dakin salema .
burina a duniya bai wuce naga sun koma sun tsiya ce sun talauce sun koma bara akan titi .
boka ya katseta
angama bukatarki zata biya kinga wannan kulli yana dauke da gashin matacce wato gawa kenan.
harira ta jinjina kanta alamun tana tare dashi kije ki nemi ruwan dake gudana kmr teku ,ko ki samu shekarariya rijiya wacce ba a budeta kijefa wannan kulli aciki amman fa asirin ba duka zama lallai zai kama ba. harira tace taji tai ma boka godiya ta bar gun..
byn wasu satitika da xuwan harira gurin boka al'mura suka soma sauyawa aka dakatar da mutun aku daga cikin ya'yan hjy babba aiki sannan dukiyar wasu daga cikinsu tasoma lallacewa .
mutane masu kima da daraja a idanun mutane amman yanzu suka dawo kmr wasu kananun yara dan abubuwa suke tkmr tababbu .
su kuwa sauran komai ta umarce su suyi yi suke batare da sanin mahaifiyarsu ba .
sannan basa kaucewa umarninta hatta dukiyarsu sun tattatara sun mallakamata wai a cewarsu ta dinga kula musu dashi ,sbd tana da rikon amana tafi mahaifiyarsu.
yayinda ita km babu abinda take da kudin sai bushasha .
abun kam yayi matukar yin yawa ita kanta hjy babba tsauri, yanzu abun ya fara damunta yadda harira take kokarin mallake mata ya'ya ta karfi da yaji tare da nesantata dasu .
bata jin dadin mutun 3 ga mutun 4 sun tare a gindinta suna faman mata bauta tana jin dadinta.
yayinda ita ke tattare da bakinciki .
hankalin hjy babba yayi matukar tashi domin kirikiri wasu daga cikin ya'yanta suka soma talauci zanga zanga gashi alokacin kowanensu nada iyali har da tarin ya'ya ..
cikin hk hjy babba ta sake dagewa da addua babu dare babu rana tare da rabawa manya malamai kudin akan su tayata da addua.
mmn sudais ce
SAI KA AURENI DOLE