Sashe 152
Sai Ka Aureni Dole Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *Allah messenger saw said fasting is a shield against sin's* page 55 "my life me kake tunani hk ? ahankali ak ya bude mayatattun idanunsa batare da ya kalli inda zeey take zaune ba muryarsa a matukar raunane yace "nothing sweet baby " "yaza kace nothing alhalin tun dazu nake zaune anan amman gbdy hankalinka yana wani guri daban ,kodai kasoma tunani wacen stupid girl din ne ? "hb swet bby ki daina fadar hk ,"me zai hadani da wani tunaninta idan ma tunani zanyi ai sai dai nayi naki dan kece kan gaba acikin rayuwata. yanzu hk tunanin yadda zamuyi sabuwar rayuwarmu nake tare da tunanin yadda zan nuna miki so fiyye da komai arayuwata yakarasa mgnr yana mikewa zaune ,tare da tsura mata mayatattun idanunsa wanda suke kashe mata jikin a sanda duk yayi mata irin kallon , numfashi yaja ya sauke yana sake tsareta da idanunsa. " Allah yasani zainab ina matukar ganin kima da darajarki sbd kamewarki da jin tsoron Allah ki.... "bakiji yadda zuciyata ta kwadaitu da matsananci son aurenki ba na matsu na matsu na mallakeki gbdy sweet bby .. shiru ....tayi tare da zabga uwar tagumi tana kallonsa batare da tace masa komai "ya kika yi shiru? "babu komai my life kawai tsoro da fargaba ne suka taru suka min yawa, sbd yadda naga kana zumudin nan nasan bazaka taba daga min kafa ba, fatana idan muyi aure duk abinda zaka gani daga gareni zaka min uziri akan sa . "karki damu zan miki fiyye da uzuri sbd nasanki nasan halinki bazaki taba aikata wani abu wanda ba daidaita ba. "mgnr tsoro da fargaba km ki ajiye shi agefe zan biki ahankali bazanyi hurting dinki ba ... tasa hannuwanta duka ta rufe idanunta ala'mun jin kunya wadan nan daddan kalamai masu tsuma zuciya ya dinga gaya mata wanda alokacin har taso manta inda take . hirar soyaya suke atsakaninsu sosai, tsawon lokaci ya dauka yana zaune agurin sallah kadai ke tadashi yayinda zuciyarsa gbdy babu abinda take kwadayin son ganin kmr su'ad amman ko motsin wulgawarta bai gani ba wanda alamu ma sun nuna masa kmr bata cikin gidan hk yakaraci zaman tare da saheebarsa ya wuce gidansa . daren ranar ma yadda Su'ad taga rana hk taga dare sai dai wannan daren tayi shi tare da kaiwa Allah kukanta byn tayi sallahr asuba ta koma ta kwanta akan gadon ammi, tunaninsa ne stll ya sakata gaba da kokarin tarwatsa zuciyarta "tarasa wani irin makohon so takewa abdulkabir......amman shi agurinsa babu abin wulakantawa da kyamata kmrta ya tsaneta ya tsani ganinta. "ina ma zai bar rayuwarta? "ina ma soyayyarsa zata bar tsokar dake makale da kirjinta ta huta da wannan zazzafar soyayyar datake masa ..? "ina ma soyayyarsa zata bar rayuwarta hakika data hakura da abdulkabir hakuri km na har abada ,Allah sarki ammi tana iya bakin kokarinta akan lamarinta da abdulkabir amman kullun kmr tunxira zuciyarsa akeyi akanta. ta janyo daya daga cikin pillow dake kan gado ta rungume akirjinta anya kuwa zata iya rabuwa da abdulkabir wani bangare na cikin yake mata wannan tmbyr wasu zafafan hawaye suka shiga tsiyayowa daga cikin idanunta tabbas takara yarda da mutane ke cewa Son maso wani koshin wahala tarasa wani irin so take wa ak wanda yasanya takasa fitar dashi daga cikin zuciyarta duk da halin ko in kula dayake nuna mata kai ta wani bangaren so kwata kwata bai yi ba arayuwa ta samu tsayin lokaci tana kwance akan gado tana murkususu soyayya babu abinda yake cin zuciyarta kmr soyayar ak juyi kawai take tana tunani iri iri akansa taja numfashi sauke da kyar tana sake matse pillow dake kirjinta "ammi ce jigon komai arayuwarta ahalin yanzu byn mahaifiyarta, yayinda ita kanta bazata so wahalar data sha akansa yatafi hk batare datacima muradinta akansa ba. "zatayi hkr da juriya kmr yadda ammi tasha gaya mata ,za ta daurewa zuciyarta, zatayi komai akan yazamo tmkr bawa gareta abaya ma ta sadaukarwa da rayuwarta gareshi lokacin da bai santa ba, bai san ko wacece ita ba ballantana yanzu dayake shirin zama mallakinta, bacci take son komawa amman yaki zuwa mata dan hk ta runtse idanunta gam kozata samu ya fixgeta. lokacin biki na sake karatowa sosai amman har lokacin AK bai kawo su'ad motarta ba kmr yadda ammi tace sai siya dole. dan hk ammi ta sake nemanshi da kanta akan mgnr koda tayi masa mgnr cewa yayi ya manta amman zai sa a turo motar cikin satin nan kiyi hkr abubuwa ne suka sha kaina bana samun lokacin kaina ..amman yanzu nasan da zarar nayi mgn za'a turo cikin satin nan ba mamaki ma daita zatayi.... kada ka sake ce min komai abdul ammin ta katseshi ta hanyar ce masa hk sannan banason jin wani excuse daga gareka ko wasu kalaman yaudararka gareni kaje duk kayi duk abinda ka tsarawa ranka ," mota km kana kallo zan siya mata amman wallahi azim bazan sake yi maka mgnrta ba ,kayi duk abinda kaga dama ammi takarasa mgnr tana sallamarsa " dan Allah ammi kiyi hkr wlh ki tmbyi mus... abdulkabir ammi takira sunansa a zafafe" na'am ammi tashi kabar min dakina dan girman allah ..... "ammi... oooooo ya rabbi nace ka bar min dakina kafin raina yafi hk baci akanka, ko dole sai naji wani uzirinka? ",ba dai ka zabi farinciki zainab akan nawa farincikin ba duniya ce sakayyar yanzu km tun a duniya akeyinta kajira na sake nemanka akan zance wani abu daya danganci ..dan girman allah ammi karki yi yunkurin furta abinda kike son fada yayi mgnr cike da matsanancin tashin hankali ki taimaki rayuwata ammi dan girman allah karki min baki wallahi yanzu zan fita nemo irin mota na kawo mata ,amman dan darajar Allah kiyi hkr ammi karki min baki ki sanya min albarka arayuwata . tsakanin uwa da sai Allah take km zuciyarta tayi rauni tausayinsa yakamata " amman ta dane tare da hade ranta sosai "bancin wulakanci ka tashi kayiwa zainab kyautar mota ni uwarka bansani ba sannan nace ga abinda nake yazama jidali "ni dai kiyi hkr zan fita neman motar yanzu "kar bashi kawai ni zan saka kudina na siya mata ba dai mota bace kaje ka rike taka wayyyohly..... ammi karki ce hk " tunda bazaka bar dakin ba bari ni na barka, ta yunkura zata mike tsaye yace "no no ammi kiyi zamanki bari na fita yayi mgnr tmkr zaiyi kuka jikinsa a matukar sanyaye ya bar daki xuciyarsa kmr zata buga. tsawon kwananki uku kenan AK bai saka su'ad cikin idanunsa ba wanda yake jin kmr ana buga kirjinsa da zuciyarsa da guduma ne .yayinda su'ad kuwa duk hanyar datasan zata hadasu dashi ta kulleta , inda tasan yana zaune a parlour bata yunkuein zuwa ,duk lokacin datasan yashigo gidan bata zuwa inda yake zata kebance kanta. kwance yake a kan gadonsa idanunsa a runtse duk wani tunaninsa sun koma ga su'ad wace kwata kwata yanzu baya gabanta dan ko kallon arziki ma baya samu daga gurinta abin fa yasoma damunsa, da kokarin taba kwalkwaluwarsa yanzu hk dayake kwance akan gadonsa bacci yake son yi amman baccin yaki kawo masa ziyara balle yayi nasarar daukarsa wata zuciyar ke gargadinsa kar fa yayi saken da zai fada tarkon son yarinyar yayinda wata km na kokarin kara tsudumashi cikin duniyarta tunaninta. wani bangaren na zuciyarsa na sake kokarin hana wannan tunanin tasiri acikin kwalkwaluwarsa . bude mayatattun idanunsa yayi ahankali yana kallon saman dakinsa sannan muryarsa a sanyaye yace "meyasa tunaninta ke yawon zuwan min alhalin ba sonta nake ba ? yayiwa kansa tmbyr wace babu me bashi amsarta sannan ya sake meida idanunsa ya runtse gam. su'ad kuwa duk kwanakin bata samun yin isheshen bacci ko ta kwanta da niyyar bacci sai tagagara yi ,sai dai ta kwanta lamo har asuba fari ko tayi ta nafilfili wanda ammi ta lura da hkn dan hk ammi da kanta ta aika akasiyo mata maganin bacci tabata. ranar datasha maganin kam tasha baccinta sosai byn sun gama shan hirarsu da eiman wace yanzu ta zama itace abokiyar hirarta . hatta sallar asuba sai da ammi ta tasheta, tayi sallahr ta sake komawa sai wajen 10:00 da wasu yan mintina ammi ta sake shigowa ta tasheta tayi break. tunda sanyi safiya AK yakaraso gidansu kasancewar bai samu ishashen bacci ba jiya gbdy zaune suke akan dining har dady suna break amman banda zeey wace tun dawowar su'ad gidan take ware kanta cikinsu matsawar suna tare daita, wanda hkn ke maseefar cin ran ammin amman take dauke kanta akan lamarin sbd daga su'ad din har ita matsayinsu daya agurinta babu wani banbacin . bakajin motsin komai acikin parlour'n sai na karar TV da karar cokulan dake rike a hannuwansu, yayinda su'ad dake zaune kirjinta ya dinga bugawa daf daf sakamakon idanun AK datake jin yana yawo a ilahiri sansar ajikinta ahankali take tsakuran abinci kmr batason ci tana kaiwa bakinta zuciyarta na wani harbawa da sauri sauri ji tayi gbdy zaman gurin ya isheta yaushe rabon tasanya cikin idanunta ita kanta tana son kallon kyakkyawar fuskarsa amman tsoron abinda kallon nata zai jawo mata yasa ta kasa dagowa . "sosai ammi ke lura da yanayin irin kallon da AK kebin su'ad dashi, tabbas ta tabbatarwa kanta yanzu AK yasoma kamuwa da matsanancin soyayyar su'ad.. amman bazata tace komai ba tukun zata saka ido tasha kallo taga iya gudun ruwansa. atsanake su'ad ta ajiye cokalin hanunta tare mikewa tsaye da zumar barin gurin "har kinyi me inji cewar ammi? "na koshi ammi tayi mgnr muryata cike da rauni . "me kika ci anan koma ki karasa cin abinciki , kai km ka tashi kabawa mutane guri ammi takarasa fadar hk tana duban inda AK ke zaune rike da wayarsa yana daddanawa wanda idan akace kallon su'ad yake zaka karyata. ahankali ya dago mayattun idanunsa suka hada ido da ammi tare da dage mata girasa daya , yana mata ala'mun tmby batare da yace komai ba ,ta watsa masa wata uwar harara can km "ya bude bakinsa da kyar me km nayi yanzu ? "ban sani ba, ni dai ka tashi ka wuce dady yayi murmushi tare da cewa "wannan karfin halin