Sashe 48
Sai Ka Aureni Dole Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Iska akil gaban Zeey yabada wani tarrrrrrrtsatsar Amman takasa cewa komai Ki lallaba Ki nemeshi domin biyan bukatarki wallahi nima shine yazo min cikin zuciyarta lokacin da boka yake min bayani... Ki nemoshi yayi miki wannan aikin yafi Ki nemo wani wanda bakisani ba gara wannan Kin amince da inganshi. Hk ma, za'ayi kawa kin kawo shawara sai dai ban San yadda zanyi ba .ban san ina zanga akil ba yanzu.. tsaya nan kar Allah yasa Ki sani ni dai nayi me wuya tunda na kaiki gidan boka har da guziri yin sex dani . Ki tsaya ki dinga Abu kmr wata wawiyace..da wannan hirar tasu har suka kawo bakin titi suka shiga motar iyanu paja daga nan suka shiga motar agege vasu suka isa gida ba sai gurin shabiyun dare, agidansu bj Zeey ta kwana km ACikin daren tasoma aiwatar da aikin boka. Yayinda ammi take tunani Tana agege gurin Mama . Itama Maman ke tunanin tana gidansu ammi....kwana tayi tana tunani abdulkabir din tare da karuwa ,karuwar MA wace tayi masa atsiri wayyohhly Allah may be da wannan tsafin Ta nemeshi AI ko itama tashigo sai dai su fafata wanda yafi wani yasamu wayyohhly Allah kasa Nice zan mallakesa.. Duk abubuwan da boka na dutse ya umarce ta aiwatar dashi tayi sauran na sex din Kawai zariya take acikin Dakin tana saka da warwarar yadda Zatayi waya ce rike ahannuta sai tayi dailing numbar wayar akil sai tayi saurin katsewa sbd tsoro,da kyar dai tasamu ta sanyawa jikinta kuzari. barin ma Data tuno da masoyinta Abdulkabir. burin ranta cikon zuciyarta..wayyohhly Allah akansa babu abinda bazanyi ba ta Fadi hk cikin zuciyarta take tashiga Kiran number kirrrrrr kirrrrrr kirrrrrr number Ke ringing Amman babu amsa idanunta ta tsurawa screen din wayar tana sake tantance number hakika batayi kuskure ba wannan number akil ce idan zata manta kowace number arayuwarta banda wannan number datayi sama da shekara uku cikin brain dinta. Amman domin tabbatar da ita din ce ko akasin hk yasa takarasa Inda jakar sirrin ta take rataye ta,zauna daga bakin gefen gado still kunneta manne da wayar tana ringi Amman ba'a daga ba.. Ta janyo jakar ta bude ta fidda wata Yar karamar diary Ta Bude number's ne birjiki a rubuce acikin ahankali take duba numbobin har tazo kan nashi number ta tsurawa ido tmkr akil din take kallo Ta duba ta cikin wayarta Data rubuce acikin diary is the same ita din ce . Dan hk Ta sauke naunauyen ajiyar zuciya Tana sake Kiran number Amman kwata kwata babu alamun zaa daga hankalinta yayi mugu mugun dagawa gabadaya yin ranar akiran number takare Amman babu alamun za'adaga. Kwana biyu Kenan da onye ta sake sabon shirinta akanshi makudan kudi ta ambulawa bokanta Ta yadda zata mallakeshi Wanda yanzu gabadaya AK ya Manta komai ya namata kowa cikin rayuwarsa tmkr baya da wasu family a duniyarsa Itace kawai agabansa sai ita komai tace tana so ,yanzu Jikinsa na rawa zaiyi, shi yake mata komai .yanzu hk shirye shirye birthday party dinta yake wanda itace tace tana son yayi mata na cikarta shekara ashirin da shida bakaramin dadi onye taji ba taso kwarai ace Tana naija ne zatayi wannan birthday din sbd ta nunawa kawayenta ta zartasu a komai yanzu. gsky taso ne ta bugar da zuciyar nene aminiyarta wanda alokacin da saurayinta ya hada mata birthday Ta dinga mata Harbin iska, tazo taga nata hadadden birthday ba irin nata ci ku bamu ba. Duk wani shirye shirye da, zaayi anyi .sai dai AK yace awani katafarin hotel zaa gavatar dake birnin Barcelona Dan hk ya gayyaci abakanansa km kowanne, zaizo gurin da buduwarsa an kammala shirya komai tare da taimakon wani abokin AK me suna Williams tun safiyar yau AK yake jin gabansa na tsananta faduwa Wanda Yarasa dalilin jin hk ya maze batare daya Bari onye Ta fuskanci hk ba. ya dauketa,zuwa wani kamfani Wanda suka kware aharkar gyaran jiki da tsara kwalliya an gyara ma onye jikinta an Yi mata gyaran gashi Duk lungu da sako na cikin jikinta an gyarata tsaf tayi matukar yin kyau tmkr baita ba tana fitowa AK ya dora mayattatun idanunshi akanta nan take yabi Duk ya rude ya rungumeta akirjinsa sweet baby kinga yadda kika sauya tmkr ba Ke ba tai murmushin tana kissing dinsa Kai honey ai kafini kyau nesa ba kusa ba kalleka fa ta dan ja baya kadan Tana kallonsa kalleka fa kmr na cinyeka .....yayi murmushi yana jan kunneta suka nufi cikin mota . misalin karfe tara da Rabi na dare hotel din dazaa gabatar da birthday party din ya cika makil da danzazon abokan AK da yam'matansu cikin swimming pool suke kowane yana sanye da wando short Nike sai aikata Masha'a suke da yam'matansu, sai da aka dauki tsayin mintuna sannan AK suka fito shi da onye tana rungume a gefen jikinsa sauran abokansa dake tssye suka dauki tafi Raf raf raf onye da AK suka Kalli juna suna sakarwa junansu murmushin jin dadi Ta taka ahankali ta motso kusa dashi sosai har tana jin saukar numfashinsa, daddaden kamshin turare jikinsa ya bugi hancinta ta lumshe idanunta bata San sanda takarasa garesa ba ta tungumeshi tsam tsam ajikinta tmkr wace ake shirin kwacewa shi .hanunuwansa duka yasa yazagaye bayanta dashi yana Shafa gashin kanta daya sha gyara Sannan yayi mata rada acikin kunneta muje Ki yanka cake baby. _today is your day I wish you all the joys ur Hrt can hood all the smiles a day can bring all the blessings life may you have God's besty in everything happy birthday baby_ Wayyohhly ..... ai onye batasan sanda ta sake shigewa cikin jikinsa sosai ba tana shakar kamshisa me birkita kwalkwaluwa da gusar da tunani sosai ta ji dadin caring dinsa gareta Duk da tasan ba yin kanshi ba aikin bokanta ke tangaliliya da rayuwarsa. ahankali ya cireta daga jikinsa tare da kissing din goshinta ya kamo hanuta zuwa gurin cake yake ya daura hannuta kan wukar yayi Mata pics kmr guda goma Sannan shima ya dawo kusa daita ya daura nashi hannun ya tayata yanka cake nan gurin ya kaure da ihun taya murna ana daukarsu hoto shima yana daukarsu Duk inda onye tabi kallonta yam'matan gurin suke gani suke kmr ta zartasu akomai NE. tunda tasamu matsayin agurisa murna da tsantsar faricikin Ke yawo daita yayinda shi Kuwa AK Ke tsaye Cikin abokansa yana jin tsikewar zuciya na karuwa har takai daya dafe daidai tsaitin kirjisa . Haka dai akacigaba da cashewa har tsakar dare wanda daga karshe yasa kowa ya watse wasu suka shiga cikin dakunan hotel din suka kwana. AK MA anan ya kwana shi Da onye suna kamkame da juna . a zabure yayi firgigib ya mike zaune yana hada uwar gumi yana fidda numfashi sama sama tmkr Wanda yayi gudun tsare, gume kawai ke tsiyayo masa agabadaya a sansar jikisa ya juyo yana kallon gefen da onye ke kwance tsirara haihuwar uwarta, Take km tunanin mafarkin da yayi yashiga zuwan masa . Marfarki yayi ana turashi cikin wani tafkeken rami ana kokari rufeshi ciki yayinda gefe guda km onye da Zainab sister disa suke diban kasa kowace na kokarin zuba masa. Ganin da onye taga kmr Zainab tafi kokarin zuba kasar yasa haushi yakamata tana dibo kasar ta Wasa mata cikin ido nan dambe kaure atsakaninsu suka shiga duka junansu . wannan ihun da nacin abdullabir nata ne bazaTa yarda ba, wukake yaga kowace Ta zaro daga kungunta tana nufo yar'uwarta dashi cike da hargagi da ihu.. Daga nesa can ya hango tahowar wata kyakkawa yariya fara sol.. Ta nufo gurinsu da mahaukacin gudu tana zuwa bata tsaya wata wata ba. ta damki makoshinsu duka tana wujijjigasu tana ihun cewa abdulkabir.. nawa ne.. Nawa ne abdulkabir... Bazai taba zama naku bane.. Ta fixge wukar hannu Zeey wace tafi ta onye kaifi Ta lumawa onye dake tsaye tana jijjiga tana sakinta tayi kasa luuuuuuuu ta zube sai jini yasoma ambaliya Sannan ta nufo Zeey gadan gadan ai ko Zeey naganin hk Tayo kanta suka shiga dambe kmr zasu kashe kansu inda ita wannan yarinyar tayiwa Zeey duka kokarin fito yake daga ramin Domin taimaka mata Amman yakasa yana Zeey ta kwasa aguje da neman tsira Wannan yarinyar da bai san kowacece ba tabi bayanta da gudu itemA aiko Taku biyu tasamu nasarar cafkota tana juyo da ita . suka fuskanci juna cike da hargagi tace Ki bar min Mijina Ki daina wahalar da kanki kanshi.. Ki daina matsawa kanki Akanshi Dan bazaki taba samunsa ba nawa ne..naWa ne kadai ....Tana gama fadar hk Ta luma mata wukar hannnuta itama sannan ta nufi inda AK ke tsaye cikin wannan ramin. Ta miko masa hannuta ya kama ta fito dashi tana kakkabe masa jikinsa . Ta juya taje ta dauko masa wasu kyawawan bbys ta miko masa Kalli kagani ya'yanmu ne nida kai... Zai karba Kenan ya farka naunauyen ajiyar zuciya ya sauke kana ya sake juyowa inda onye ke kwance gefensa. yabita da kallon gabadaya matsanancin tsoronta ne yashige cikin lokaci daya. Km sai lokacin ya tuna da wata Zainab Arayuwarsa. Shiru yayi yana tunani akan marfarkinsa ya daidai zaune sannan ya janyo agogansa karfe hudu daidai agogon Nigeria ahankali ya koma ya kwanta nesa da onye zuciyarsa na harbawa.. Kwanan zeeey uku tana bulayin neman layin akil.. Har hawaye tashiga xubdawa tana tsuma da Kiran wayyohhly Allah na kasa ya dauka bai dauka ba ta kudircewa zuciyarta fita nemansa tashirya Cikin sauri ta fita. tayiwa ammi dake kan sallaya tana lazimi sallama zata agege Ta dawo.. Kai Ta kada mata Ta fice daga gidan tasoma tafiya domin isa bakin titi... Mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE