Sashe 245
Sai Ka Aureni Dole Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
you know how i..... katse shi tayi ta hanyar cewa "idan kayi kuskuren dana kamaku tare kanayin wani abu daita zan kasheta . sannan byn na kasheta zance kaine ka aikata da kanka, su'ad tayi saurin zaro idanu waje tana rufe bakinta da tafukan hannuta . jikinsa na kirrma yace " karki damu my zeey hakan bazai ta'ba kasancewa ba yashiga moving daita zuwa bathroom yana ta'ba labulen da su'ad ke tsaye ciki tare da yi mata ala'mun tayi maza ta fice daga dakin . yana karasa shigewa toilet tareda zeey su'ad ta fito tana bin kofar bayin da kallo na 2second sannan ta fita ta dade kwance a dakinta tana sake sake aranta can taja tsaki tare da mikewa tsaye tana zagaye dakin "dole na nunwa wannan matar karshenta na numata kishi irin zamani na lura shiru shirun danake mata baya mata duk yadda naso mu zauna lafiya bataso wato ma kennan itace ke hanashi zuwa gareni sai dai yasato jiki yazo? zan doma nuna mata wacece da kalar duniyancin dayafi nata tayi maganar tana sake jan tsaki. ******* tundaga wannan lokacin duk wata shigar da su'ad tasan zatayi domin ta dauki hankalin abdul akanta shi takeyi ,ta fanin gurin abinda tasan yafi bukatar ci,shi take dafawa da gurin tsaftace jikinsa dan tasan babu abinda yafi tsana kmr kazanta, yanzu haka ma fiowar kenan daga d'akinta sanye cikin wasu had'addun kanana kaya rigar body hug ce sai wandon 3quater iya gwiwarta ta tufke gashin kanta atsakiyar kanta, kayan sun maseefar yi mata kyau sun matse mata jiki dan idan ban ace maka tana da ciki ba wallahi zaka karyata hakan ,dan har lokacin da cikinta ke matsayin wata biyar bai bayyana ba sai dai nonuwanta da sukayi wani irin girma tamka ana hurasu . zeey dake kwance a akan ciyar ak ta lura tunda su'ad ta fito ya daina shafa mata kirjinta da hannusa ke kai ,ta d'ango ahankali taga su'ad yake kallo. wata uwar harara ta banka masa wanda yasa yayi saurin d'auke idanunsa . tashi tayi tashige dakinta . tana shiga ya janyo suad jikinsa yashiga kissing dinta "baby you look attractive bata hanashi abinda yake ba sai ma biye masa datayi suka shiga romancing din juna. "bby ,am still bby to you but plz stop calling me cal md wit that special name you gave me ta fadi haka tana kamo fuskarsa tana bashi kiss "am ur hrt beat say it let me hear from you kasa cewa haka yayi sai kansa daya tura tsakankanin kirjinta yana goga mata gashin fuskarsa akirjinta inda take taji wani irin yarrrr ajikinta zuciyarta tashiga harbawa da sauri sauri ,ta saman rigarta ya ciro brest dinta jin ya d'aura bakinsa kan nipple dinta yana sucking dinsu yana fitar da numfashi me tattare da shaukinta yasa ta sake sakar masa jiki d'aukar zaiyi , yaji motsin fitowar zeey da sauri ya mikar daita daga jikinsa cikin sauri ya gyara mata rigarta ta tsaya tana meida numfashi . shi kuma ya koma kwanta, zeey ta fito sanye da wasu kaya irin shigen na su'ad tana yauki takarasa ta zube jikinsa "my life yakaga kayan jikina suyi maka kyau? "sosai ma kuwa. su'ad ta juya cikin fushi zata bar gurin ya riko hannuta cikin tafin hannunsa yana murza ahankali yana rungume da Zeey ajikinsa, karfinta tasanya ta fixge hannuta da karfin tsiya ta nufi dakinta can bayan kamar minti goma sai gata ta sake fitowa sanye da wasu kayan still riga ne sai wando iya cinyata ya tsaya kana kallon yadda cinyoyinta ke fidda sheki rigar kuma me budedan gaba wanda hatta bra din dake tallabe da brest dinta ana iya hangowa ga suntuma suntuma brest dinta suma sai sheki suke ta canza stly din pak din gashinta daga tsakiyar kanta zuwa gefen kanta da rebon kalar rigar jikinta. ak na hango abubuwan dayafi so atattare daita ya kamkame zeey ajikinsa yana jin tmkr su'ad ce atare dashi. kai tsaye gaban TV ta isa ta dauki remut tana girza jiki tashiga chennnel wanda tasa zeey banbare jikinta tana daura idanunta akan su'ad taji wani irin matsanancin faduwar gaba a zabure ta gyara zamanta tana dubanta kirjinta na bugawa ta dafe goshinta tana tinani "anya kuwa bazata raba su'ad da gidan ba ko duniyar gbdy ta huta ba ,duk fa ranar da AK ya dawo haiyacinsa zai iya barinta akan yarinyar nan, yarinya sai shegen kyan maseefa awa aljana komai tayi sai bada tsari me ma'ana atare daita. ,kai itama bari taje ta sauya wasu kayan ai bafinta kaya tayi ba ta zabura ta mike tashige cikin dakinta shi kuwa ak gyara zamansa yayi yana kallon every step of her yana jin kamr yaje ya fixgota garesa yashiga aika mata zafafan wasanninsa kusan min goma tsakani zeey ta sake fito wa da wasu kayan bombom short da riga hamless ta turo brest dinta da suka zube sama da bra sabani su'ad danata ke tsaye cak sannan ruguza ruguza suke. su'ad ta tsaya shiru tare da ciza lips dinta "aa kardai wannan banzar mata competitinon zatayi daita aiko data saka kanta cikin wahala idanunta ta meida kan tv tacigaba da kallo tana mamakinta tare da tinanin abinda zatayi ta kular daita so that zuciyar ta buga. tana tsaye har sanda taji ala'mun ta fada jikin ak shi kuma har lokacin su'ad yake kallo rada tashiga masa "ka d'auke wad'an nan idanun naka akanta tun raina ba tunzura ba, bansan meyasa kadamu da kallo ajikinta ba? duk abinda jikina akwai shi ajikina . aransa yace ina ,akwai abubuwa dayawa dabaki dashi sannan ko an fada miki bazaki taba gane haka ba ammam azahirance cewa yayi haka ne my zeey kina da komai na daukar hankali . ahankali su'ad tasoma bada wani irin step tana tafiya kugudunta na juyawa dole tasa AK sake meida idanunsa akanta yana kallonta bayanta yafi kurawa ido yana kallon yadda take juya kugunta har tashige dakinta sannan ya sauke ajiyar zuciya a bioye .. hankalin AK bai tashi ba sai daya idanunsa suka sauka akan su'ad tsaye abakin kofarta tana girgiza masa jiki tana cizan lip's dinta na kasa hannuta daya rike da kungunta while tana narkar masa da idanunta cikin nashi take jikinsa ya hau tsuma yashiga kirrma ajikin zeey zandarinya ta kunbura ta mike tashiga harbawa sakamakon idanunsa da hango masa su'ad wace bada mara ba da tsirara riga ce me sharara sai pent kalar rigar brest a tsaye csk babu bra daga inda yake yana hango kan nipple dinta, ganin yadda jikinsa da hankinsa kacokan ke kanta yasa zeey juyowa ai zeey na daura idanunta akanta ta daura duka hannuwanta bisa kanta alamun tana cikin tashin hankali ,can kuma ta kurma wata irin razananniyar ihu "wayyo nashiga uku me zangani yau karuwanci zaki kawo min a gida? su'ad tasoma takowa ahankali tana kad'a jiki kana tace "alhamdullahi ko karuwancin nayi mijina nayiwa kuma yana son salon karuwancin nawa gashi nan zaune ki tmbyeshi idan baya so . zeey ta juya inda yake a zaune a firgice tana kallonsa "wai kana so irin shigarta? har ya d'aga mata kai yaga ta zaro ido waje sai kuma yashiga girgiza mata kai, ala'mun a'a ya kamo hannuta, fexge hannuta tayi kasan Allah yau wannan yar iskar yarinyar zatabar min gidana . "babu inda zani nan gidan mijina ne idan kinji baki iya zama tare dani sai dai ke kibar min gidan. "ni kike gayawa haka? "angaya miki me zakiyi nace me zaki iskancinki ya tsaya iya kansa shi da kika meidashi abin kwantace amman bada su'ad ke kanki kinsa banda Allah ya kawo sauyin lamari kinyi kankatar dazaki dubeni kigaya min son ranki, ban halakaki ba "da ubanwa kike? cikin zafin rai zeey tayi mgnr . su'ad tace "da ubanki nake banza kawai shasha da bata iya kishi da jikin ba sai da mallaka karki sake ki kawo min rainin hankali ko yanzu zan iya canzawa zuwa wacan su'ad din dakikasani "idan kika sakeyin magana anan zan miki jina jina tsohuwar kilaki ,"ke idan ba yan'uwatataka ba da had'in asiri me ak zai yi da mace kamarki an daiyi asarar kudin tara da asarar haihuwa stupid kawai ni dake ne cikin gidan nan shege ka fasa ta juya zata bar gurin. zeey najin su'ad tagama gaggaya mata mgn kuma zata tafi ta barta da miki tace "dan kutumar ubanki kina zaune gidan da mijina ya gina da suna kike gaya min maganganun banza su'ad ta dawo har inda take tace "an gaya miki i kutumar ubanki keda gidan danke zaune . zeey ta yi kusa tana son ta mari su'ad amman tsoro ya hanata har su'ad ta juya ta kasa marinta . tana gin ta juya tasa karfin halin zata tureta da duka hannunwanta gashi ita su'ad din tarigada ta juya baya da sauri ak ya fixgota jikinsa ya rungumeta "plz my kiyi hkr kibarta zan mata azaba me radadi shi yayi hakan dan yasan su'ad ba ita kadai bace, zeey ce dai har lokacin batasan su'ad na dauke da cikinsa ba ita dai su'ad batasan wainar dasu ke toyawa ba maganar ak ce ta sanyata tsayawa takasa juyowa wani irin haushin zeey take ji saboda abubuwan da AK yakefurta mata akanta . juyowa tayi cikin sauri ta isa inda suke ta fixge zeey daga jikinsa ta tsaya agabansa tana huci tare da cewa "kije ki kwance asirin kika masa muzuba kishi ni dake kigani zaki sha a hannuna ... mmn sudais ce SAI KA AURENI DOLE