Sashe 162
Sai Ka Aureni Dole Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
muguwar shakuwa atsakaninsu daita amman bai kawowa zuciyarsa aurenta ba "pls my life kayi hkr tayi mgnr tare da matsoshi tashige cikin jikinsa ta rungumeshi "is ok komai ya wuce . naunauyen ajiyar zuciya ta sauke na gode sosai "muje kayi wanka kaci abinci ta mike tsaye tare da riko hannuwansa duka cikin nata tana murzawa ahankali ahankali, itace tacire masa kaya jikinsa byn taje ta hada masa ruwan wanka ta kaishi har cikin bathroom sannan ta fito tare da rufo masa kofar. tana ganin fitowarsa ta sake mikewa zumbur tana karairaya tana bin ilahirin surar jikinsa da idanu, kallon fadadden kirjinsa take me wadace da kwantaccen gashin har zuwa cibiyarsa hatta nipple dinsa dake makale da kirjinsa zagaye suke da gashi wani irin tsumamman kallo takewa ajikinsa har ta iso gareshi ,batasan ya'akayi ta kai bakinta ta tsotsi bakinsa ba ,ganin irin kallon daya bita dashi ne yasa tasha jinin jikinta ta waske ta hanyar taimaka masa da goge jikinsa, ya shafa body lotion tare body spare ta dauki singlet dinsa ta feshe da turare sannan ta mika masa tana wani narke masa ,hk ma boxes dinsa gbdy kayan sawarsa sai databi da turare sannan daga bisani ta fashe ilahirin sansar jikinsa takoina da turare ta riko hannunsa zuwa dining area ta zaunar dashi kmr wani karamin yaro hk ta dinga riratashi tashiga bubbude masa foodflask din dake kan daning table kalolin abinci ne iri iri kusan kala biyar banda farfasu kifi tarwada dana kayan ciki dana kaza, zuciyarsa cike da matsanancin fargab ba wai mamakin ganin abinci yake ba kasancewar yasanta gurin iya girki kawai hk ya tsinci zuciyarsa "da wane zaka soma? "da duk wanda kika bani ta dubeshi tana langwabar da kai cikin farinciki ganin zuciyarsa ta fara sanyi, rice ta zuba a plet daban hk ma miyar farfesun kifin daban sai hadin coslow shima daban ta zuba masa ruwa acikin glass cup "bismillah my life ko nabaka abaki ne? ya girgiza kansa sannan ya fara tsakurar abinci ahankali yayinda duk loma daya da zai yi sai zuciyarsa ta hasko masa su'ad da yanayinta, gbdy yanayin yarinyar ya maseefar tsayawa arnsa , bai wani ci abinci kirki ba coslow din ne ma ya dan ci sosai kasancewar yana matukar so. duk abinda zeey tasan zatayi wanda zai faranta ranshi shi tayi wanda hkn yasa zuciyarsa tayi masa sanyi , ko babu komai zeey tana matukar kaunarsa arayuwa zata iya sadaukar da farincikinta akanshi bugu da kari yana ganin kimarta da darajarta acikin idanunsa. da daddare misalin karfe takwas ya shirya ya nufi unguwarsu yana shiga part din ammi ya isketa tare da Eiman bakinsa dauke da sallama yakara shigowa cikin parlour 'n yana gaishe da ammi ta amsa cikin sakin fuska tana tmbyrsa Zainab "tana lfy tace a gaisheki, shi km eiman ta gaisheshi ya amsa a dakile "muryarsa a kasalance yace ammi "ya me jikin a'a ai taji sauki sasai sai dai abinda baza'a rasa ba, tsawon minti goma yana zaune shiru yana jiran ammi tace yashiga ya duba lafiyar jikin su'ad ,amman ta share dashi tacigaba da abubuwanta, gbdy zaman gurin ya gunduresa can ya mike ya nufi dakin yana cewa "ammi bari nashiga dakinki nayi mantuwa , kanta kawai ta iya daga masa dan tasan babu wani mantuwa da yayi. a tsaye yasameta wanda fitowarta kenan daga bayi tana dingisa kafafunta bai san yadda akayi ya karaso gareta da sauri har ya kai hannunsa daya ya dafa kafadar yana mata sannu tayi masa banza kmr bataji abinda yace ba, taciga daga kafafunta da kyar tana cicciza lip's dinta ,ta dan dosana ta zauna gefen bakin gadon tana me runtse fararen idanunta sbd radadin zafin datake jin kasanta ke mata. wata karamar stood ya janyo zuwa gabanta ya zauna yana fuskantarta tare da tsura mata idanunsa yana kallonta yana jin yadda zuciyarsa ke harbawa da sauri sauri akanta, tsawon minti goma ya dauka zaune yana kallonta kmr zai cinyeta , bai sanda ya kai hannunsa ya kamo hannuta cikin nasa ya fara murzawa ahankali ahankali cike da wani irin shauki na daban still idanunsa na cikin nata. a matukar firgice ta fixge hannunta cikin nashi muryarta cike da in.. ina. don't don't try in your dirty life to touch me again ....yayi wani sororo yana kallonta ya sake kai hannunsa zai tabata ta sake buge masa hannu tana kallonsa a banzace tare da aika masa da wani kallon banza me cike da tsantsar tsana sbd duk ammi tagaya abinda komai daya faru daita alokacin da taji yanayin jikinta ya sauya definitely tasan yayi wani abu daita shiyasa ta tmbye ammi, ta yunkura da kyar zata mike "yace ina km zaki? cikin dakakkiyar muryarsa me firgita zuciyar wanda ya saurara. "zan barmaka dakin ne sbd bana kaunar sanyaka cikin idanuna, "ni din? yayi mgnr yana nuna kirjinsa "kai din fa? "akan wani dalili? "kaji min dan rainin wayo yana wani waskewa kmr bai san abinda ya aikata min ba, yayinda azahirance cewa "tayi akan natsaneka bana son ganinka me kaunarka ma na tsaneshi kai.. "short up ya katseta a tsawace "ya isa stupid karki cika min kunne da wadan nan banzaye magangun naki wama yace yana sonki uhm? "tmbyarki nake waye yace yana sonki? " i think kece kike wahalar da kanki abanza akaina, daidai da rana daya kin taba jin na furta miki kalmar ina sonki yar raini hankali ? ",dan kinga ana lallabaki shine zaki tsirowa mutane da salon iskanci ko kina son ganina ko bakya son ganina matsawar kina cikin gidan nan dolenki ki ganni dan gidan ubana ne bana ubanki ba wawiya yariya kawai yana karasa fadar hk ya mike tsaye yana gyara zaman rigar jikinsa tare da tsura mata mayatattun idanunsa . "da ki koma ki kwanta da kiyi zamanki wannan ba matsalar abdulkabir bace dan ni wucewa zanyi sbd banida lokacinki monkey resemble person kawai . "nima da nake sonka wannan zance da ne ,dan yanzu baka gabana idan aka bude zuciyar su'ad za'a iske babu burbushin sonka cikinta dan ta daina sonka dan hk ka daina fadi da dagawa kana cika baki su'ad ta daina sonka, wani irin kallo yake aika mata dashi na rainin hankali sannan yace "karya kike munafukar Allah, "karya kike kice kin daina son abdulkabir ko yanzu ga soyayyar abdulkabir nan ina hangowa acikin kwayar idanunki km ko zaki shekara kina furta wannan kalmar bazan taba yarda ba, sai ma na daukeki amatsayin dakikiyar makaryaciya km kika sake ganganci sake gaya min wannan bazanr kalmar sai na shake miki wuya kin mutu kowa ya huta tana jin duk bakaken maganganusa masu taba zuciya amman ta dake ta masa banza tare jan tsaki . "dan ubanki ubawan kike jawa tsaki ..? tayi baya da sauri jikinta na rawa sbd ganin yadda yanayinsa ya canza da wani irin sauri ya cafko kafafuwanta duka cikin hannunsa zuciyarsa na harbawa,"dan Allah kabarni karka min komai tayi mgnr agigice hankalita a tashe. "a she dai ke karamar yar jagaliya ce ai na dauka har yanzu akwai sauran wulakanci yakarasa mgnr yana janyota ahankali sbd raunin jikinta sai dai ransa sam babu dadi abinda yayi mata a halin yanzu, "kisan irin maganar dazata dinga fitowa daga cikin bakinki sbd kinsa abdulkabir bai cika daukar rainin hankali ba yayi mgnr kasa kasa yana gyara mata manta a tsanake sannan ya zare hannunwasa daga kafafunta yana me juyawa . "dan iska kawai me zuciyar fir'auna ,da wani irin sauri ya juyo xuwa gareta yana kallonta" me kikace ? yayi mata mbyr muryarsa a fusace. jikinta na rawa "bance komai ba fa........ is better dan wallahi da kinga yadda zan yi da namanki, bazan duba halin da kike ciki ba gurin koya miki hankali, dan da alamun wacen gyatumar taki bata koya miki yadda ake biyayya ba sai yadda ake haukan so... "wallahi azim kika sake naji motsin bakinki kin mutu dan sai na mayar dake suya acikin gidan na yana karasa fadar hk ya juya a matukar harzuke ya fito daga dakin zuciyar nan nasa kmr zata buga tsabar fushi cikin rawar murya "yace ammi ni ...ni na wuce,bata damu da ganin yanayinsa ba tace " Allah ya tashemu lfy .. byn fitarssa yasha zagi iri iri agurin su'ad har dasu allah ya isa. atsanake ammi take sake sanar mata da yanayin yadda zata dinga tsinci kanta a duk sanda AK ya kuaanceta cikin yanayi cutar farfadiya dan tasan yadda zata dinga tsarkake kanta , ta sunkuyar da kanta kasa sosai tana kuka ta kasa dagowa ta kalli fuskar ammi dake mata bayani dalla dalla sbd matsanancin kunyarta daya mamayeta ji tayi kmr tana daure gbdy santsar jikinta da igiya ne. bugu da kari ga bakinciki budurcinta da amsa cikin sauki ga bakaken kalamansa gareta wanda duk lokacin data tunasu take jin kmr tayi hauka wanda take datasanin fadawa cikin tafkin soyayyarsa , tundaga wannan lokacin take gudun ak tare da boye masa kanta idan yana zaune guri kuwa kwata kwata bata zama, tashiga wasan buya dashi yayinda shi km rashin ganinta ya damu zuciyarsa ,kewarta ta addabi ruhinsa babu abinda yake kaunar gani ahalin daya ke ciki kmrta gida da office tunanita ne. gashi ko yazo gidan baya ganinta ita kuwa da zarar ta ji motsin shigowarsa gidan take shigewa batroom ta kulle kanta har zuwa sanda ya bar gidan ,ta bangaren raunin da AK yayi mata shima ta warke sumul babu inda ke mata ciwo sai ciwon zuciya da bakincikin har wannan lokacin daya mallaki jikinta alhalin bata cikin duniyarsa ,shi kuwa kullun kwanan duniya da tunanita yake raya daren batare da ya runtse ba. yanzu hk rungume yake da zeey ajikinsa amman gbdy tunanin yarinyar ya hana ruhinsa sukuni yayinda ita km zeey take maseefar jin haushinsa sbd yaki kusantarta dan hakurinta ya kusan karewa akanshi kawai batason ta nuna masa zalamarta ne fili. kullun cikin nazartarsa take sbd gbdy taga yanzu ya sauya bai wani dokinta akan kafin suyi aure duk dadden kalamansa daya gaya mata babu abinda taga ya aikata iyakacinta dashi romancing shima sama sama baya zurfafa wanda hkn dyake kmr tsokanota yake ya barta cikin maye shauki daga karshe sai da ta koma dakinta nan zata kwana tana fingarin din kanta da kanta tare da