Sashe 89
Noorul Haske Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yah Deen ji yayi tamkar ya sa hannu aka ya tsala ihu, shi sam bai son wani batun aure yanzu, ga shi abin haushin bai ma san wace ake magana akanta ba.
Ammi kam bata bar shi haka nan ba, duba da abinda ya faru tsakanin sa da mahaifin sa kwanaki ya sanya ta ringa yi mai nasiha akan ya kiyaye duk abinda zai aikata ya guji wanda zai yi leading 'din sa da kaucewa mahalicci...sannan ta 'kara garga'din sa akan Husnah, tace tunda yace course mate ce ita to ta tsaya iya matsayin ta ya daina bawa mutane damar da zasu iya shiga tsakanin sa da iyayen sa tunda yasan babu wanda zai so ganin hakan daga 'dan sa, shima ya kiyaye, tace in dama 'dan uwan ka namiji ne ai kaga babu wanda zai damu matu'kar tarbiyar sa tana da kyau amma ita a matsayin mace be kamata ace tana zuwa har muhallin ka ba da sunan course mate...kayi mata magana ta daina please babu kyau, kamata yayi ta ri'ke darajar ta 'ya mace.
Yace " Insha Allahu Ammi zan mata magana bazata 'kara ba".
Zuciyar sa duk acunkushe yake jinta, bai san me ke shirin faruwa da shi ba.
Ga shi kalaman Ammi sun 'kara bayyana masa cewa itama a duhu Alhaji Baba ya barta bai sanar da ita komai ba.
10k Ammi ta 'dauko ta bashi tace ya hau mota da shi, yayi mata godiya sosai sannan ya fita, cikin ransa yake jin wani iri tamkar yayi mantuwa cikin gidan amma ko za'a yanka shi ba zai ce ga abin ba, haka ya daure ya fito ya sake tarar da Alhaji Baba a wurin.
Da ada ne kafin su sami sa6ani irin wannan tafiyar ta kamashi da yasan tare zasu koma cikin gidan da shi amma yanzu kam Alhaji ko ajikin sa kamar ma bai san da batun tafiyar ba, nan ya sake yi mai sallama ya wuce amma ga mamakin sa Alhaji ko sisi bai ciro ya bashi ba abin ya bashi mamaki sosai cuz ba hakan suka saba ba.
Comment
Vote
Share
*Salmerh ce* 😍
💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
Masoya na godiya nake sosai Ubangiji Allah ya cika muku burikan ku na Alkhairi😍
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *44*
Hakan da yafarun ne ya 'kara fahimtar da shi irin 'kuncin da ya sanya Alhaji Baba ciki, gashi dai zai amsa sallamar sa da gaisuwar sa har ma wani sa'in zai 'dan ja shi da hira amma wannan fara'a da sakin fuskan sam babu su.
Tafiya yake yana tunanin abinda zai biyo baya...ya riga ya san zancen auren nan babu fashi tunda har Alhaji ya iya furtawa ga Uncle J, ya san babu mai iya dakatar da shi, cuz tun sanin da ya yiwa mahaifin nasa ya san shine akan magana 'daya tak, duk da'din da kuke da shi kuwa baka isa ka sanya shi canza ra'ayin sa ba, he is the man of his word bashi magana biyu.
Sanin haka ya sanya shi fatan Allah dai yasa ba Husnah bace Alhajin yake shirin aura masa ya kuma sa ba irinta bace ma kwata-kwata, bashi da mafita a yanzu illah komawa ga mahalicci ya ro'ke sa..ko zai tausaya masa ya canza ra'ayin mahaifin nasa.
Da isar sa gida sai ya sa6i jakar sa a kafa'dar sa ya fito tare da kulle ko'ina na gidan yayi gaba abin sa zuwa bakin titi dan samun abin hawan da zai shigar da shi Azare...sai fatan Allah ya tsare hanya kuma.
*****
Kafin cikar sha biyu na rana ya dira Jihar jigawa inda direct ya wuce gidan sa da yake zama bai tsaya 6ata lokaci a ko'ina cikin garin ba, balle ma yanda yake jin sa cikin 'kunci ya sa yafi bu'katar jin sa kawai a muhallin sa shi ka'dai inda babu hayaniyar kowa.
Gidan ya 'danyi 'kura ka'dan ba laifi dan haka bayan ya 'dan huta kafin lokacin sallar Zuhr tayi har ya 'dan kimtsa nasa 'dakin ya watsa ruwa sannan ya wuce masjid...sauran aikin ya barwa isowar Husnah ne idan ta iso sai ta 'karasa duk dama ya riga ya yanke cikin ransa cewa zaman su da ita zai cigaba tare ne bayan ya tabbatar da cewa babu wani ala'kar da taji yake shirin faruwa tsakanin sa da ita da ya danganci maganar aure, amma hakan bazai sashi hana ta kimtsa masa gidan sa ba...koma dan kar ta barshi da uban aikin da bai san yadda zai yi da shi ba.
Koda ya dawo daga masallacin ma 'dakin sa ya kuma shigewa yayi kwanciyar sa dan hutawa, bai ko nemi abinda zai sa a cikin sa ba ya bari sai zuwa yamma idan ya fita...kafin bacci ya 'dauke sa ne sai yaji 'karan Vibration na wayar sa dake gefen kansa.
Tsaki ya saki tare da 'dago wayar yana duban fuskar wayar gami da karanto sunan wanda ke 'kiran sa.
Sai a lokacin ma ya tuna ashe bai 'kira mahaifan sa ya sanar da su isowar sa ba...shaf ya sha'afa ma gaba 'daya.
Tsayawa tunanin da yayi ne ya sanya 'kiran da akayi masa yankewa nan ya ci karo da missedcall 'din da akayi masa 'dazu da yake tunanin fitar sa masallaci ne akayi 'kiran, na Ammi 3missedcall sai na Husnah kuma biyu yayin da na Is'haq kamar yanda yayi saving yake 'daya...sai dai kafin yayi wani yun'kuri take wani 'kiran Ishaq 'din ya sake shigowa while wayar na ri'ke a hannun sa.
*****
Ishaq da Imam abokan juna ne irin na 'kut da 'kut 'din nan su yan asalin jihar Borno ne haifaffun 'karamar hukumar Beinishek.
Sun kasance course mate 'din Mu'een ne dake matu'kar son ganin sun 'kulla abota dashi, musamman saboda ajin sa da kuma sanin yanda brain 'din sa ke kawo light ba da wasa ba.
Hakan yasa suke matu'kar shishshige masa a mafi yawan lokuta sukan so suga sun sako shi cikin shirgin rayuwar su, babu laifi kuma ya 'dan sake musu fuska cuz dama a makaranta ba'a ta6a gudun mutane, dole ne ko kana gudun wasu a wani 6angaren zaka saba da wasu, hakan yasa Mu'een sabawa da su Ishaq a hankali suna 'dan gaisawa, babu laifi har wataran ma sukan 'dan zauna da shi su ta6a hira ka'dan musamman a irin lokutan da ya kasance suna jiran lecturer ya zo ne, ga shi kuma sai akayi sa'a group 'din su yazo 'daya.
Tun lokacin da zasu tafi hutun semester Ishaq ya kar6i phone numbern sa sai dai basu ta6a yin waya da shi ba, babu wanda ya ta6a 'kiran wani cikin su, Ishaq bai 'kira shi ba ko da sau 'daya ne kamar yanda shi da kansa ya san cewa Mu'een ba zai yi 'kiran sa wai dan kawai su gaisa ba, su kan ha'du dai a whatsapp su gaisa sama-sama kuma hakan ma ba kullum ba.
Yau shine rana ta farko da Ishaq ya gwada 'kiran layin Mu'een da bayan yankewar 'kira na farkon ya kuma sake dialling karo na biyu.
Tsaki Deen yayi tare da jan recieve button ya danna wayar a speaker tare da ijiye ta gefen kansa...yana wani cic-cin magani.
" Ya akayi Ishaq?"
Ya fa'di yana ha'de gira, ko daga sautin muryar sa ka'dai zaka iya fahimtar ba'a son ransa yake maganar ba balle idan ka dubi yanayin fuskar sa.
Ishaq kuwa bai damu da yayanyin da ya jishi ba kawai ya cigaba da fa'din" Normal fa Gaye, ka iso ne?"
" No ban taho ba...but may be tomorrow or day after...ban gama kintsawa ba tukunna".
Hankalin sa kwance ya shirga 'karyar hakan cikin ransa yake ayyana" ban son damuwa ni daga dawowa ta".
'Kasa-'kasa ya saki tsuka yana gyara kwanciyar sa.
Ishaq da bai san cewa 'karya bace Mu'een ya shirga masa sai ya saki murmushi tare da fa'din" Kana sha'anin ka Gaye, girman ka ne...mu kam mun diro muna cikin school ma yanzu haka..."
Fa'din Ishaq yana 'yar dariya.
Deen kuwa sai yace" Yayi kyau ya hanya kuma?"
" Alhamdulillah za'a ce gaskiya".
Sai yace
" Owk yayi kyau".
A takaice yana wani lumshe idanun gajiya gami da 'kosawa da yayi da amsa wayar.
Yana so ma ya tambayi Imam amma sai ya mance sunan sa kuma ma bai son hirar tayi tsayi tsakanin su shiyasa kawai ya basar, hakan yasa yayi shiru yayin da Ishaq ya yanke wayar da fa'din" Sai ka iso to".
Ishaq na kashe 'kiran ya 'dago wayar yana mita cikin ransa wai" Mutum sai nacin tsiya..wannan in maye ne shi ha'dama zai yi".
Ammi ya 'kira ya sanar da ita isowan sa, sai Uncle Ja'afar da Alhaji Baba, daga nan bai kuma 'kiran kowa ba kawai ya mi'ke yai bacci abin sa.
*****
Sai bayan sallar la'asar Husnah ta iso, da isowan ta kuwa bai fi hutun 20mins tayi ba kawai ta tashi ta fara aikin gidan zuciyar ta 'daya.
Wanda tun lokacin isowan ta daga" sannu da hanya" babu abinda ya ha'da ta da shi tun isowar tata har izuwa kammala kimtsa gidan bata ga wani annuri tattare da shi ba.
Husnah bata damu ba cuz ta san dama shi tamkar wahainiya yake, launin halayyar sa canzawa take a duk lokacin da ya ga dama....maganar sa kuwa juju ne da ita, idan yaso yin rowar muryar sa kuwa har sai kunyi mamakin yanda yake yin 'dif...in kuwa yan surutun sa na nan ko ita sara masa take yi ta zama 'yar sauraro...'dan ra'ayi ne Mueen ba na wasa ba kuwa.
Sanin halin sa da tayi ne ya sanya sam bata ko damu da sharetan da yake yi ba, mafi yawan lokuta ma sai dai ta saki murmushi kawai ita ka'dai, musamman idan ta tuna irin 'dokin da yake yiwa ha'duwar su da kuma da'da'dan kalaman da yai ta zuba mata cikin satin kafin tahowar su amma ganshi yanzu tamkar ba shi ba yazo yana wani ha'de mata gira...
Ammi kam bata bar shi haka nan ba, duba da abinda ya faru tsakanin sa da mahaifin sa kwanaki ya sanya ta ringa yi mai nasiha akan ya kiyaye duk abinda zai aikata ya guji wanda zai yi leading 'din sa da kaucewa mahalicci...sannan ta 'kara garga'din sa akan Husnah, tace tunda yace course mate ce ita to ta tsaya iya matsayin ta ya daina bawa mutane damar da zasu iya shiga tsakanin sa da iyayen sa tunda yasan babu wanda zai so ganin hakan daga 'dan sa, shima ya kiyaye, tace in dama 'dan uwan ka namiji ne ai kaga babu wanda zai damu matu'kar tarbiyar sa tana da kyau amma ita a matsayin mace be kamata ace tana zuwa har muhallin ka ba da sunan course mate...kayi mata magana ta daina please babu kyau, kamata yayi ta ri'ke darajar ta 'ya mace.
Yace " Insha Allahu Ammi zan mata magana bazata 'kara ba".
Zuciyar sa duk acunkushe yake jinta, bai san me ke shirin faruwa da shi ba.
Ga shi kalaman Ammi sun 'kara bayyana masa cewa itama a duhu Alhaji Baba ya barta bai sanar da ita komai ba.
10k Ammi ta 'dauko ta bashi tace ya hau mota da shi, yayi mata godiya sosai sannan ya fita, cikin ransa yake jin wani iri tamkar yayi mantuwa cikin gidan amma ko za'a yanka shi ba zai ce ga abin ba, haka ya daure ya fito ya sake tarar da Alhaji Baba a wurin.
Da ada ne kafin su sami sa6ani irin wannan tafiyar ta kamashi da yasan tare zasu koma cikin gidan da shi amma yanzu kam Alhaji ko ajikin sa kamar ma bai san da batun tafiyar ba, nan ya sake yi mai sallama ya wuce amma ga mamakin sa Alhaji ko sisi bai ciro ya bashi ba abin ya bashi mamaki sosai cuz ba hakan suka saba ba.
Comment
Vote
Share
*Salmerh ce* 😍
💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
Masoya na godiya nake sosai Ubangiji Allah ya cika muku burikan ku na Alkhairi😍
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *44*
Hakan da yafarun ne ya 'kara fahimtar da shi irin 'kuncin da ya sanya Alhaji Baba ciki, gashi dai zai amsa sallamar sa da gaisuwar sa har ma wani sa'in zai 'dan ja shi da hira amma wannan fara'a da sakin fuskan sam babu su.
Tafiya yake yana tunanin abinda zai biyo baya...ya riga ya san zancen auren nan babu fashi tunda har Alhaji ya iya furtawa ga Uncle J, ya san babu mai iya dakatar da shi, cuz tun sanin da ya yiwa mahaifin nasa ya san shine akan magana 'daya tak, duk da'din da kuke da shi kuwa baka isa ka sanya shi canza ra'ayin sa ba, he is the man of his word bashi magana biyu.
Sanin haka ya sanya shi fatan Allah dai yasa ba Husnah bace Alhajin yake shirin aura masa ya kuma sa ba irinta bace ma kwata-kwata, bashi da mafita a yanzu illah komawa ga mahalicci ya ro'ke sa..ko zai tausaya masa ya canza ra'ayin mahaifin nasa.
Da isar sa gida sai ya sa6i jakar sa a kafa'dar sa ya fito tare da kulle ko'ina na gidan yayi gaba abin sa zuwa bakin titi dan samun abin hawan da zai shigar da shi Azare...sai fatan Allah ya tsare hanya kuma.
*****
Kafin cikar sha biyu na rana ya dira Jihar jigawa inda direct ya wuce gidan sa da yake zama bai tsaya 6ata lokaci a ko'ina cikin garin ba, balle ma yanda yake jin sa cikin 'kunci ya sa yafi bu'katar jin sa kawai a muhallin sa shi ka'dai inda babu hayaniyar kowa.
Gidan ya 'danyi 'kura ka'dan ba laifi dan haka bayan ya 'dan huta kafin lokacin sallar Zuhr tayi har ya 'dan kimtsa nasa 'dakin ya watsa ruwa sannan ya wuce masjid...sauran aikin ya barwa isowar Husnah ne idan ta iso sai ta 'karasa duk dama ya riga ya yanke cikin ransa cewa zaman su da ita zai cigaba tare ne bayan ya tabbatar da cewa babu wani ala'kar da taji yake shirin faruwa tsakanin sa da ita da ya danganci maganar aure, amma hakan bazai sashi hana ta kimtsa masa gidan sa ba...koma dan kar ta barshi da uban aikin da bai san yadda zai yi da shi ba.
Koda ya dawo daga masallacin ma 'dakin sa ya kuma shigewa yayi kwanciyar sa dan hutawa, bai ko nemi abinda zai sa a cikin sa ba ya bari sai zuwa yamma idan ya fita...kafin bacci ya 'dauke sa ne sai yaji 'karan Vibration na wayar sa dake gefen kansa.
Tsaki ya saki tare da 'dago wayar yana duban fuskar wayar gami da karanto sunan wanda ke 'kiran sa.
Sai a lokacin ma ya tuna ashe bai 'kira mahaifan sa ya sanar da su isowar sa ba...shaf ya sha'afa ma gaba 'daya.
Tsayawa tunanin da yayi ne ya sanya 'kiran da akayi masa yankewa nan ya ci karo da missedcall 'din da akayi masa 'dazu da yake tunanin fitar sa masallaci ne akayi 'kiran, na Ammi 3missedcall sai na Husnah kuma biyu yayin da na Is'haq kamar yanda yayi saving yake 'daya...sai dai kafin yayi wani yun'kuri take wani 'kiran Ishaq 'din ya sake shigowa while wayar na ri'ke a hannun sa.
*****
Ishaq da Imam abokan juna ne irin na 'kut da 'kut 'din nan su yan asalin jihar Borno ne haifaffun 'karamar hukumar Beinishek.
Sun kasance course mate 'din Mu'een ne dake matu'kar son ganin sun 'kulla abota dashi, musamman saboda ajin sa da kuma sanin yanda brain 'din sa ke kawo light ba da wasa ba.
Hakan yasa suke matu'kar shishshige masa a mafi yawan lokuta sukan so suga sun sako shi cikin shirgin rayuwar su, babu laifi kuma ya 'dan sake musu fuska cuz dama a makaranta ba'a ta6a gudun mutane, dole ne ko kana gudun wasu a wani 6angaren zaka saba da wasu, hakan yasa Mu'een sabawa da su Ishaq a hankali suna 'dan gaisawa, babu laifi har wataran ma sukan 'dan zauna da shi su ta6a hira ka'dan musamman a irin lokutan da ya kasance suna jiran lecturer ya zo ne, ga shi kuma sai akayi sa'a group 'din su yazo 'daya.
Tun lokacin da zasu tafi hutun semester Ishaq ya kar6i phone numbern sa sai dai basu ta6a yin waya da shi ba, babu wanda ya ta6a 'kiran wani cikin su, Ishaq bai 'kira shi ba ko da sau 'daya ne kamar yanda shi da kansa ya san cewa Mu'een ba zai yi 'kiran sa wai dan kawai su gaisa ba, su kan ha'du dai a whatsapp su gaisa sama-sama kuma hakan ma ba kullum ba.
Yau shine rana ta farko da Ishaq ya gwada 'kiran layin Mu'een da bayan yankewar 'kira na farkon ya kuma sake dialling karo na biyu.
Tsaki Deen yayi tare da jan recieve button ya danna wayar a speaker tare da ijiye ta gefen kansa...yana wani cic-cin magani.
" Ya akayi Ishaq?"
Ya fa'di yana ha'de gira, ko daga sautin muryar sa ka'dai zaka iya fahimtar ba'a son ransa yake maganar ba balle idan ka dubi yanayin fuskar sa.
Ishaq kuwa bai damu da yayanyin da ya jishi ba kawai ya cigaba da fa'din" Normal fa Gaye, ka iso ne?"
" No ban taho ba...but may be tomorrow or day after...ban gama kintsawa ba tukunna".
Hankalin sa kwance ya shirga 'karyar hakan cikin ransa yake ayyana" ban son damuwa ni daga dawowa ta".
'Kasa-'kasa ya saki tsuka yana gyara kwanciyar sa.
Ishaq da bai san cewa 'karya bace Mu'een ya shirga masa sai ya saki murmushi tare da fa'din" Kana sha'anin ka Gaye, girman ka ne...mu kam mun diro muna cikin school ma yanzu haka..."
Fa'din Ishaq yana 'yar dariya.
Deen kuwa sai yace" Yayi kyau ya hanya kuma?"
" Alhamdulillah za'a ce gaskiya".
Sai yace
" Owk yayi kyau".
A takaice yana wani lumshe idanun gajiya gami da 'kosawa da yayi da amsa wayar.
Yana so ma ya tambayi Imam amma sai ya mance sunan sa kuma ma bai son hirar tayi tsayi tsakanin su shiyasa kawai ya basar, hakan yasa yayi shiru yayin da Ishaq ya yanke wayar da fa'din" Sai ka iso to".
Ishaq na kashe 'kiran ya 'dago wayar yana mita cikin ransa wai" Mutum sai nacin tsiya..wannan in maye ne shi ha'dama zai yi".
Ammi ya 'kira ya sanar da ita isowan sa, sai Uncle Ja'afar da Alhaji Baba, daga nan bai kuma 'kiran kowa ba kawai ya mi'ke yai bacci abin sa.
*****
Sai bayan sallar la'asar Husnah ta iso, da isowan ta kuwa bai fi hutun 20mins tayi ba kawai ta tashi ta fara aikin gidan zuciyar ta 'daya.
Wanda tun lokacin isowan ta daga" sannu da hanya" babu abinda ya ha'da ta da shi tun isowar tata har izuwa kammala kimtsa gidan bata ga wani annuri tattare da shi ba.
Husnah bata damu ba cuz ta san dama shi tamkar wahainiya yake, launin halayyar sa canzawa take a duk lokacin da ya ga dama....maganar sa kuwa juju ne da ita, idan yaso yin rowar muryar sa kuwa har sai kunyi mamakin yanda yake yin 'dif...in kuwa yan surutun sa na nan ko ita sara masa take yi ta zama 'yar sauraro...'dan ra'ayi ne Mueen ba na wasa ba kuwa.
Sanin halin sa da tayi ne ya sanya sam bata ko damu da sharetan da yake yi ba, mafi yawan lokuta ma sai dai ta saki murmushi kawai ita ka'dai, musamman idan ta tuna irin 'dokin da yake yiwa ha'duwar su da kuma da'da'dan kalaman da yai ta zuba mata cikin satin kafin tahowar su amma ganshi yanzu tamkar ba shi ba yazo yana wani ha'de mata gira...