Sashe 84
Noorul Haske Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ido Ammi ta lumshe cike da jin da'din yanda yake bayyana gudun 6acin ran mahaifin sa a zahiri.
Fuskar ta cike da Annuree tace " ka kwantar da hankalin ka komai ya wuce har a wurin sa ma".
" I wish..."
Kai Ammi ta jinjina masa cike da tabbatarwa.
" Ni dai fata na Alhaji kar ya zarge ni da mummunan abu, Ammi kema ai kinsan bazan aikata irin waccen abin ba sam".
Ya 'karasa maganar cikin marairaita ya wani yi kalar tausayi.
Tausayn kuwa ya bawa Ammi dan ta kwantar mai da hankali sai tace " Na sani kuma na yadda da kai, Alhaji ma na fahimtar shi kuma ya gamsu ka daina damun kanka...amma ka kiyaye karka bari ya sake kama ka da laifi makamancin wannan cuz a lokacin ko ni da kaina Mu'een bazan 'daga maka 'kafa ba".
" Insha Allahu ba abinda zai sake faruwa Ammi na".
Murmushin jin da'di tayi masa sannan tace " Allah ya albarkaci rayuwar mai sunan Baba na".
Yah Deen lumshe idanu na yayi yana jin wani sanyin da'di na ratsa shi har brain 'din sa, 'kaunar iyayen sa na sake ratsa shi zuciya da gangar jikin sa, baya fatan har abada ya kasance shine silan 6acin ransu.
Shiyasa ko da wasa baya so ace sunji ainahin irin rayuwar da yake aikatawa balle su san cewa first kyautan da Allah ya bashi na haihuwa ta hanyar alfasha ya same shi sannan da kansa da kuma ku'din sa ya sayo maganin da ya narkar da shi ya zubar da shi a rariya...." *Astaghfirullah ya Rabb* "
Ya fa'di cikin zuciyar sa har launin idanun sa na sauyawa sakamakon tuno babban nawin zunubin dake kansa...zai iya aikata komai dan akan wannan sirrin cuz ya san bayyanar wannan maganar dai-dai yake da rugujewar farin cikin sa da na iyayen sa gaba 'daya...dan yasan baza su ta6a jin da'din faruwar hakan ba.
" Auntyn ka ta 'kira ni jiya da dare tace bata samun layin ka, idan ka samu lokaci please ka ta6o ta dan naji ta damu da rashin jin kan da batayi ba".
Ammi ce ta katse masa tunanin da yake yi da fa'din hakan.
Yana gyara zaman sa yace da ita " Insha Allahu zan 'kira ta....Alhaji fa?"
Ya 'karashe da tambayar ta mahaifin sa.
Sai da ta juya ta kalli mashigar 6angaren Alhajin kafin tace " Yana ciki yau be fito da wuri ba kam..".
Tsaye yayi saurin mi'kewa shima yana fa'din" Bari inje mu gaisa kafin ya riga ni fitowa".
Itama Ammi tashi tayi tsayen tana murmushi tace da shi sai ka fito" Me zan tanadar maka?"
" Karki wahalar da kanki Ammi yau azumi nake yi".
Kai ta girgiza batare da ta 'kara fa'din komai ba ta shigewar ta kitchen.
Da shigar sa sai ya samu Alhaji Baba na 'karasa shiryawa zaune a bakin gado...links 'din hannun rigar sa yake 'ko'karin sawa sai Yah Deen ya yi sallama daga bakin 'kofar.
Alhaji 'dagowa yayi ya kalle shi tare da amsa sallamar da yayi, sai dai kallo 'daya kawai Alhaji Baba yayi masa take ya maida kansa ya cigaba da abinda yake yi.
Da sauri Yah Deen ya 'karasa kusa dashi kan gwiwoyin sa ya dur'kusa 'kasa gaban Alhajin tare da kaiwan hannun sa ya kar6i links 'din Alhaji Baba ma bai hana shi ba ya sake mai batare da ya kalli idanun sa ba illah tunanin " yau kaga damar zuwa kenan" da yake yi cikin ransa, wanda shirun san yabawa Yah Deen damar 'daura masa links 'din duka biyu sannan ya koma ya zauna da6as kamar 'dan yaro yace" Alhaji Baba fatan an tashi lafiya".
" Alhamdulillah"
Alhaji ya bashi amsa a takaice.
Daga haka yayi shiru bai iya sake furta komai ba...yana so yayi magana amma fargaba ta hana shi, tsoron yanda Alhaji Baba zai yanke hukunci akan makarantar sa yake yi, gashi dai fuskar Alhaji wasai take baka ce ga yanayin da yake ciki ba, amma kamala da kwarjinin sa sosai yayi tasiri a zuciyar Mu'een musamman da yake shi 'din babban mai laifi ne a gare shi.
Alhaji Baba kuwa tsaye ya mi'ke ya 'dauki babbar rigar sa dake gefen sa yana warwarewa da niyyan sawa batare da ya sake bi ta takan Yah Deen ba.
Ganin hakan ya sanya Yah Deen sake dai-dai ta nutsuwar sa bayan ya gama harha'da kalmar da zai fa'da cikin kwantar da murya da in ina yace " Alhaji 5days ya rage hutun mu ya 'kare gaba 'daya".
" Abinda da dama ya kawo ka gidan dan kazo ka tuna min kenan ko?"
Alhaji ya fa'di yana mai sanya babbar rigar sa still bai kalle shi ba.
Da sauri Yah Deen ya girgiza kansa tare da fa'din " A a ba haka bane fa Alhaji, yanzu ne na tuno shine nace bari kawai in sanar da kai tunda ina gaban ka".
Murmushin da ko akan fuska bazaka ga bayyanar ta ba Alhaji yayi illah sautin sau'kar numfashi da zaka ji, bai kalli inda yake ba yace " Allah ya kaimu ranar to...ka sanar da Ja'afar ne?"
Yah Deen sai yace " a a sai anjima zan sanar masa".
Shiru Alhaji yayi bai kuma magana ba, Yah Deen ne yayi 'karfin halin tattaro dukkan natsuwar sa tare da dun'kule abinda ya tsaye masa a zuci, tattara kalaman sa yayi wuri guda sai da ya saki ajiyar numfashi kafin cikin muryar masu neman alfarma ya furta " Alhaji dan Allah kayi ha'kuri ka yafe min......".
Alhaji Baba bai barshi ya kai 'karshen maganar tasa bama dan ya riga ya san kwanan zancen, dan haka sai yayi saurin taran sa da fa'din " Kar ka damu kanka da ni, na yafe maka tuntuni, sai dai ka sani duk abinda na riga nayi niyya sam bazan ta6a fasawa ba".
Alhaji Baba yana 'dora hular sa akai ya fa'di hakan cike da tabbatarwa.
Yah Deen cikin muryar Alhajin ya tabbatar da furucin nasan har zuciyar sa ne, sannan baya saurin yanke hukunci akan abu balle fushi amma idan ransa ya 6aci abin ba da'di.
Kwata-kwata sai ya rasa yanayin da ya shiga a lokacin, shin na da'di ne ko kuma akasin haka?
shi kansa ya kasa ganewa, a zahiri yaji da'din kalmar yafiya da Alhaji ya furta masa duk dama tun kan ya iso ga Alhajin Ammi ta riga ta tabbatar masa da cewa Alhaji bai yi fushi da shi ba, amma ji daga bakin Alhajin yafi komai yi mai da'di har zuciya, gashi dai ya yafe masa kuma bai ga alamun zai hana shi komawa makaranta ba, amma abinda ya ringa yawo a 'kwa'kwalwar sa ya kuma rasa sukuni shine 'karshen furucin Alhajin da bai san manufar ta ba _....."....sai dai ka sani...abinda na riga nayi niyya sam bazan ta6a fasawa ba"._
Tuno maganar Alhajin ya sake yi a hankali ya 'dago ya kalle shi yayin da yaga fuskar Alhajin wasai ga dukkan alamu bashi tare da damuwa...Key 'din motar sa ya 'dauka ya nufi hanyar fita daga 'dakin yana fa'din " Na wuce yau na makara sosai".
Cikin 'karfin hali Yah Deen ya iya furta " Allah ya tsare".
Wa Alhajin sannan ya cigaba da tunanin ma'anar maganganun Alhajin amma ya rasa me suke nufi sam, cikin haka ya tuno abinda Ammi tace da shi " _yace muyi fatan faruwar Alkhairi_" .....tuno haka ne ya sanya shi furta " Allah ya tabbatar da Alkhairi akan komai".
A fili ya furta hakan tare da mi'kewa cikin sanyin jiki ya kama hanyar fita.
Koda ya isa parlour Ammi ka'dai ya tarar da itan ma fitowan ta kenan da Alhaji ya 'kira ta sa'ilin da zai fita, ga dukkan alamu Alhajin har ya fita dan babu shi a palourn.
Shima Yah Deen bai zauna ba kawai ya nufi hanyar fita yana fa'din " Bari inje in fara shirin tafiya Ammi hutun mu ya 'kare".
" Wai dagaske azumin kake yi ne?" Ammi ta tambaye shi da mamaki.
Sai ya amsa da fa'din " Erh Ammi dagaske ne mana".
Yayi maganar yana murmushin 'karyar da ya manta cewa ya shirga mata...banda girman kunyar ya zauna gaban su ya ci abinci ba mai zai sa shi wannan 'karyar.
Girgiza kansa yayi yana mai cigaba da tafiya izuwa ga barin palourn.
Har ya 'karasa fita Ammi bata ce da shi komai ba illah idanu da ta raka shi da shi tana tunanin " Ashe komai na iya canza mutum matu'kar abin n da muhimmanci ga rayuwar wanda abin ya same shi, yau ga shi Mu'een na Azumin nafila ta litinin da Alhamis abinda bata ta6a ji yayi ba tunda take da shi...Allah kenan mai juya Al'amura yanda ya ga dama ".
Har cikin ranta taji da'din faruwar hakan ta kuma godewa mahalicci.
_('Dan Ammi sarkin 'karya, sai dai kuma fa yayi sa'a karyar tasa tazo a dai-dai)._
~Comment Vote and share please.~ 👌🏻
*Salmerhn ku ce* 😍
💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
🤞🏻
~KE TA DABANCE NUSEE TA, ALLAH YA 'KARA DAN'KON 'KAUNA...SOSAI NAKE JI DAKE HAR CIKIN JINI NA....~
🤞🏻
~MASOYIYA NANAH INA GODIYA SOSAI, 'KAUNAR KI A KULLUM SAKE YA'DUWA YAKE YI CIKIN ZUCIYA TA~ 😍
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *42*
Yana isa gida ya sanya wayar sa a caji tare da kunna ta, nan take kuwa sa'konni suka dinga shigowa amma ko bi ta kansu bai ba balle ya karanta abinda suke 'kunshe da shi.
Cajin awa 'daya wayar tayi sai ya cire ta, number Unlce Ja'afar ya fara dialling inda ringing 'daya ya 'daga kamar dama can zaman jiran 'kiran yake yi.
Ko amsa sallamar da Yah Deen ke yi masa ma bai yi ba kawai ya fara zazzaga masa masifar kashe waya da yayi tsawon kwanaki.
Fuskar ta cike da Annuree tace " ka kwantar da hankalin ka komai ya wuce har a wurin sa ma".
" I wish..."
Kai Ammi ta jinjina masa cike da tabbatarwa.
" Ni dai fata na Alhaji kar ya zarge ni da mummunan abu, Ammi kema ai kinsan bazan aikata irin waccen abin ba sam".
Ya 'karasa maganar cikin marairaita ya wani yi kalar tausayi.
Tausayn kuwa ya bawa Ammi dan ta kwantar mai da hankali sai tace " Na sani kuma na yadda da kai, Alhaji ma na fahimtar shi kuma ya gamsu ka daina damun kanka...amma ka kiyaye karka bari ya sake kama ka da laifi makamancin wannan cuz a lokacin ko ni da kaina Mu'een bazan 'daga maka 'kafa ba".
" Insha Allahu ba abinda zai sake faruwa Ammi na".
Murmushin jin da'di tayi masa sannan tace " Allah ya albarkaci rayuwar mai sunan Baba na".
Yah Deen lumshe idanu na yayi yana jin wani sanyin da'di na ratsa shi har brain 'din sa, 'kaunar iyayen sa na sake ratsa shi zuciya da gangar jikin sa, baya fatan har abada ya kasance shine silan 6acin ransu.
Shiyasa ko da wasa baya so ace sunji ainahin irin rayuwar da yake aikatawa balle su san cewa first kyautan da Allah ya bashi na haihuwa ta hanyar alfasha ya same shi sannan da kansa da kuma ku'din sa ya sayo maganin da ya narkar da shi ya zubar da shi a rariya...." *Astaghfirullah ya Rabb* "
Ya fa'di cikin zuciyar sa har launin idanun sa na sauyawa sakamakon tuno babban nawin zunubin dake kansa...zai iya aikata komai dan akan wannan sirrin cuz ya san bayyanar wannan maganar dai-dai yake da rugujewar farin cikin sa da na iyayen sa gaba 'daya...dan yasan baza su ta6a jin da'din faruwar hakan ba.
" Auntyn ka ta 'kira ni jiya da dare tace bata samun layin ka, idan ka samu lokaci please ka ta6o ta dan naji ta damu da rashin jin kan da batayi ba".
Ammi ce ta katse masa tunanin da yake yi da fa'din hakan.
Yana gyara zaman sa yace da ita " Insha Allahu zan 'kira ta....Alhaji fa?"
Ya 'karashe da tambayar ta mahaifin sa.
Sai da ta juya ta kalli mashigar 6angaren Alhajin kafin tace " Yana ciki yau be fito da wuri ba kam..".
Tsaye yayi saurin mi'kewa shima yana fa'din" Bari inje mu gaisa kafin ya riga ni fitowa".
Itama Ammi tashi tayi tsayen tana murmushi tace da shi sai ka fito" Me zan tanadar maka?"
" Karki wahalar da kanki Ammi yau azumi nake yi".
Kai ta girgiza batare da ta 'kara fa'din komai ba ta shigewar ta kitchen.
Da shigar sa sai ya samu Alhaji Baba na 'karasa shiryawa zaune a bakin gado...links 'din hannun rigar sa yake 'ko'karin sawa sai Yah Deen ya yi sallama daga bakin 'kofar.
Alhaji 'dagowa yayi ya kalle shi tare da amsa sallamar da yayi, sai dai kallo 'daya kawai Alhaji Baba yayi masa take ya maida kansa ya cigaba da abinda yake yi.
Da sauri Yah Deen ya 'karasa kusa dashi kan gwiwoyin sa ya dur'kusa 'kasa gaban Alhajin tare da kaiwan hannun sa ya kar6i links 'din Alhaji Baba ma bai hana shi ba ya sake mai batare da ya kalli idanun sa ba illah tunanin " yau kaga damar zuwa kenan" da yake yi cikin ransa, wanda shirun san yabawa Yah Deen damar 'daura masa links 'din duka biyu sannan ya koma ya zauna da6as kamar 'dan yaro yace" Alhaji Baba fatan an tashi lafiya".
" Alhamdulillah"
Alhaji ya bashi amsa a takaice.
Daga haka yayi shiru bai iya sake furta komai ba...yana so yayi magana amma fargaba ta hana shi, tsoron yanda Alhaji Baba zai yanke hukunci akan makarantar sa yake yi, gashi dai fuskar Alhaji wasai take baka ce ga yanayin da yake ciki ba, amma kamala da kwarjinin sa sosai yayi tasiri a zuciyar Mu'een musamman da yake shi 'din babban mai laifi ne a gare shi.
Alhaji Baba kuwa tsaye ya mi'ke ya 'dauki babbar rigar sa dake gefen sa yana warwarewa da niyyan sawa batare da ya sake bi ta takan Yah Deen ba.
Ganin hakan ya sanya Yah Deen sake dai-dai ta nutsuwar sa bayan ya gama harha'da kalmar da zai fa'da cikin kwantar da murya da in ina yace " Alhaji 5days ya rage hutun mu ya 'kare gaba 'daya".
" Abinda da dama ya kawo ka gidan dan kazo ka tuna min kenan ko?"
Alhaji ya fa'di yana mai sanya babbar rigar sa still bai kalle shi ba.
Da sauri Yah Deen ya girgiza kansa tare da fa'din " A a ba haka bane fa Alhaji, yanzu ne na tuno shine nace bari kawai in sanar da kai tunda ina gaban ka".
Murmushin da ko akan fuska bazaka ga bayyanar ta ba Alhaji yayi illah sautin sau'kar numfashi da zaka ji, bai kalli inda yake ba yace " Allah ya kaimu ranar to...ka sanar da Ja'afar ne?"
Yah Deen sai yace " a a sai anjima zan sanar masa".
Shiru Alhaji yayi bai kuma magana ba, Yah Deen ne yayi 'karfin halin tattaro dukkan natsuwar sa tare da dun'kule abinda ya tsaye masa a zuci, tattara kalaman sa yayi wuri guda sai da ya saki ajiyar numfashi kafin cikin muryar masu neman alfarma ya furta " Alhaji dan Allah kayi ha'kuri ka yafe min......".
Alhaji Baba bai barshi ya kai 'karshen maganar tasa bama dan ya riga ya san kwanan zancen, dan haka sai yayi saurin taran sa da fa'din " Kar ka damu kanka da ni, na yafe maka tuntuni, sai dai ka sani duk abinda na riga nayi niyya sam bazan ta6a fasawa ba".
Alhaji Baba yana 'dora hular sa akai ya fa'di hakan cike da tabbatarwa.
Yah Deen cikin muryar Alhajin ya tabbatar da furucin nasan har zuciyar sa ne, sannan baya saurin yanke hukunci akan abu balle fushi amma idan ransa ya 6aci abin ba da'di.
Kwata-kwata sai ya rasa yanayin da ya shiga a lokacin, shin na da'di ne ko kuma akasin haka?
shi kansa ya kasa ganewa, a zahiri yaji da'din kalmar yafiya da Alhaji ya furta masa duk dama tun kan ya iso ga Alhajin Ammi ta riga ta tabbatar masa da cewa Alhaji bai yi fushi da shi ba, amma ji daga bakin Alhajin yafi komai yi mai da'di har zuciya, gashi dai ya yafe masa kuma bai ga alamun zai hana shi komawa makaranta ba, amma abinda ya ringa yawo a 'kwa'kwalwar sa ya kuma rasa sukuni shine 'karshen furucin Alhajin da bai san manufar ta ba _....."....sai dai ka sani...abinda na riga nayi niyya sam bazan ta6a fasawa ba"._
Tuno maganar Alhajin ya sake yi a hankali ya 'dago ya kalle shi yayin da yaga fuskar Alhajin wasai ga dukkan alamu bashi tare da damuwa...Key 'din motar sa ya 'dauka ya nufi hanyar fita daga 'dakin yana fa'din " Na wuce yau na makara sosai".
Cikin 'karfin hali Yah Deen ya iya furta " Allah ya tsare".
Wa Alhajin sannan ya cigaba da tunanin ma'anar maganganun Alhajin amma ya rasa me suke nufi sam, cikin haka ya tuno abinda Ammi tace da shi " _yace muyi fatan faruwar Alkhairi_" .....tuno haka ne ya sanya shi furta " Allah ya tabbatar da Alkhairi akan komai".
A fili ya furta hakan tare da mi'kewa cikin sanyin jiki ya kama hanyar fita.
Koda ya isa parlour Ammi ka'dai ya tarar da itan ma fitowan ta kenan da Alhaji ya 'kira ta sa'ilin da zai fita, ga dukkan alamu Alhajin har ya fita dan babu shi a palourn.
Shima Yah Deen bai zauna ba kawai ya nufi hanyar fita yana fa'din " Bari inje in fara shirin tafiya Ammi hutun mu ya 'kare".
" Wai dagaske azumin kake yi ne?" Ammi ta tambaye shi da mamaki.
Sai ya amsa da fa'din " Erh Ammi dagaske ne mana".
Yayi maganar yana murmushin 'karyar da ya manta cewa ya shirga mata...banda girman kunyar ya zauna gaban su ya ci abinci ba mai zai sa shi wannan 'karyar.
Girgiza kansa yayi yana mai cigaba da tafiya izuwa ga barin palourn.
Har ya 'karasa fita Ammi bata ce da shi komai ba illah idanu da ta raka shi da shi tana tunanin " Ashe komai na iya canza mutum matu'kar abin n da muhimmanci ga rayuwar wanda abin ya same shi, yau ga shi Mu'een na Azumin nafila ta litinin da Alhamis abinda bata ta6a ji yayi ba tunda take da shi...Allah kenan mai juya Al'amura yanda ya ga dama ".
Har cikin ranta taji da'din faruwar hakan ta kuma godewa mahalicci.
_('Dan Ammi sarkin 'karya, sai dai kuma fa yayi sa'a karyar tasa tazo a dai-dai)._
~Comment Vote and share please.~ 👌🏻
*Salmerhn ku ce* 😍
💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
🤞🏻
~KE TA DABANCE NUSEE TA, ALLAH YA 'KARA DAN'KON 'KAUNA...SOSAI NAKE JI DAKE HAR CIKIN JINI NA....~
🤞🏻
~MASOYIYA NANAH INA GODIYA SOSAI, 'KAUNAR KI A KULLUM SAKE YA'DUWA YAKE YI CIKIN ZUCIYA TA~ 😍
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *42*
Yana isa gida ya sanya wayar sa a caji tare da kunna ta, nan take kuwa sa'konni suka dinga shigowa amma ko bi ta kansu bai ba balle ya karanta abinda suke 'kunshe da shi.
Cajin awa 'daya wayar tayi sai ya cire ta, number Unlce Ja'afar ya fara dialling inda ringing 'daya ya 'daga kamar dama can zaman jiran 'kiran yake yi.
Ko amsa sallamar da Yah Deen ke yi masa ma bai yi ba kawai ya fara zazzaga masa masifar kashe waya da yayi tsawon kwanaki.