Sashe 197
Noorul Haske Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ganin cewa dukiyar ta sake ninkuwa ne ya sanya Alhaji Baba neman 'karin bayani nan Barrister ya sanar da shi be 6oye masa ba, sosai Alhaji ya yadda da gaskiyar sa nan take ya yi 'ko'karin ware wani abu daga ciki ya bashi da tunanin idan ya koma zai yiwa mai dukiyar bayani amma 'kememe Abban Jidda ya 'ki amsar komai yace wanda suka rayu a ciki ma yana neman afuwa akanta su yafe mai amma ba zai sake yadda yaci dukiyar su ba koda kuwa da amincewar su ne.
Hakan ma yasan sun mai halacci domin yasan da wasu daban ne da babu abinda zai hana shi cin prison baya ga haka ma gashi dokar aikin sa ya karya.
Amma duk suka rufa mai asiri kawai aka yi maganar akan cewa mahaifin Ammi ya rasu ne ya bar dukiyar sa a hannun Barristern sai yanzun ya dawo mata da shi bayan ya samu labarin inda suke...daga 'karshe Uncle Ja'afar ya sake yi masa babban kashedi kan cewa duk abinda ya samu 'daya daga cikin familyn sa to kuwa ya kuka da kansa yace ya amince indai ta 6angaren sa ne bashi da matsala.
Da haka suka rabu da Barrister yana ta zuba musu godiya.
Duk wannan hada-hadan da aka tayi babu abinda ya ha'da Uncle Ja'afar da Mu'een magana, duk yadda yaso ya ga ya shiga jikin sa Uncle Ja'afar kawar da kai ya ringa yi sam Mu'een bai ji da'di ba, ga shi ana gama case 'din ya koma Taraba abinsa.
Wannan dalilin ya tabbatarwa Mu'een da cewa sosai Uncle 'din nasa ke fushi dashi.
Abin tsaye masa arai yayi sosai.
Ga shi a kullum Ishaq na sake bashi shawaran komawa bakin aikin sa shima 'din zuwa yanzun yayi na'am da wannan shawaran..Sati biyu bayan case 'din su Jiddah ya tattara ya koma Abuja...kafin hakan kuwa sosai Alhaji ya zaunar da shi yayi masa nasiha cikin natsuwa ta yadda zai fi fahimtar sa, shi kam ma yana jin yanzu ai ko hauka yake bazai sake ra6ar 'yar wani ba..Burin sa kawai ya dawo da Noor 'din sa cikin rayuwar sa ne yanzu.
Noor ma yanzu hankalin ta ya 'dan kwanta cuz Ammi duk ta yi mata bayanin komai da ya faru sai alokacin ta 'dan ji natsuwa amma still kewar su Ammin na dumun ta.
Gefe guda shima Yah Deen a kullum baya gajiya da gwada 'kiran layin ta amma baya samun ta...haka ma Anty Zainab ya daina samun layin ta sam hakan dai ya daure ya cigaba da aikin sa yana lalla6awa, idan yace lafiyar sa 'kalau ma yayi 'karya ne, cuz tun rasuwar Jasmine har yau 'din nan bazai ce ga ranar da yaji shi garau ba, sai dai Alhamdulillah ba laifi gaskiya.
Da ciwon sa yake tafiya sai dai ramar da ke yi har yanzun sake bayyana take yi, yana kuma 'kiran sa mahaifan sa akai akai suna gaisawa inda a kullum nasiha ce ke 'kara ha'da su..basu gajiya da yi masa.
Comment
Vote
Share
*Salmerh ce* 😍💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_*Daga marubuciyar Littafin CAPTAIN ABBAS*_
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *89*
Baya yin cikakken wata biyu bai zo gida ba..haka zai zo yayi weekend 'din sa ya koma lafiya lau, duk yanda zai ji ciwon sa na damun sa baya bari kowa ya fahimta sai dai in abin yafi 'karfin sa ne.
Sai dai ko a fahimta ta yanayin 'karfin jikin sa ko kuma rashin walwalar sa amma da kansa kam baya furtawa ga kowa cuz gani yake kamar shine ya jawa kansa da kansa...
'Bangaren Jiddah kuwa ta riga ta sanyawa ranta ha'kuri yanzu, tayi kuka, kuka sosai fiye da zaton mai karatu har sai da ta raaa mai lallashin ta ma, da 'kyar ta daure ta fara rage damuwar dake cikin zuciyar ta akan Mu'een.
'Ko'kari sosai tayi wajen ganin ta cire shi cikin zuciyar ta domin ta fahimci tana son wanda ba zai ta6a zama mallakin ta bane, 'kila 'kaddarar ta kenan shine 'dumbin 'kaunar sa da tayi tasan har abada bazata iya ta6a son wani kamar yadda ta so shi ba, amma ya zama ta ha'kura da shi, badan komai ba sai dan labarin da mahaifin ta ya bata, abu guda 'daya tak ne ya taka mata birki ya kuma yi mata katanga tsakanin ta da shi baya ga da babu abinda zai sa ta janyewa har sai inda 'karfin ta ya 'kare domin tana son shi sosai, amma kunyar abinda mahaifin ta ya aikata musu ka'dai ma ba zai barta ta sake kusantar inda Mu'een yake ba har abada.
Sam ta'ki mahaifin ta ta 'ki komawa inda yake kamar yadda mahaifiyar ta ma ta'ki...duk da cewa tana da masaniya akan irin 'kaunar da yake mata amma hakan bai hana ta jin haushin sa ba.
Mahaifin Jiddah lokuta da dama ya kan zauna ne yayi kuka da hawayen sa kamar yaro 'karami ganin cewa duk ahalin sa sun gushe shi ne saboda mugun halin da ya shuka tun abaya, ji yake dama lokacin ya dawo baya ya kasance bai aikata hakan ba, yasan da yanzu yana zaman sa cikin farin ciki da iyalan sa kamar kowa...tsananin tausayin Jiddah yake ji a koda wani lokaci, dan ya san abin ita zai fi ta6awa, gashi bata kusa da shi balle ya san halin da take ciki har ya samu daman tausan ta yana bata ha'kuri.
Cikin cousins 'din ta ta samu wani Bilal ke son ta..da farko 'kin bawa kowa fuska tayi wanda daga baya da kanta tayi tunani taga dacewar bawa wani dama ko dan ta rage ra'da'din damuwar da ke cin ta ma a kullum game da Mu'een hakan yasa ta amince da shi sai dai ba sosai take bashi fuska ba sai lokacin da ta ga dama...a hakan har manya suka sanya baki cikin maganar ta su.
Tambayar auren tane ya kai wasu daga cikin dangin mahaifiyar ta wajen Barrister nan suka tarar da shi ya koma abin tausayi, ciwon diabetes yake fama da shi gashi babu wani da ke kula da shi.
Koda suka tambayi auren batare da 6ata lokaci ba ya basu ya kuma ce da su duk lokacin da suka ga ya dace kawai su sanya ba sai sun sake dawowa wurin sa ba.
Shikam ma farin ciki yayi da jin batun auren Jiddah ya taso cikin 'kan'kanin lokaci haka kuma Allah ya nufe shi da bada auren da kansa.
Ko da suka koma gida hankalin su kasa kwanciya yayi haka suka dinga yiwa Mummyn Jiddah nasiha da yake manyan yayun tane da kuma kawunan ta bazata iya yi musu gardama ba dole haka ba dan taso ba ta dawo gidan mijin ta amma Jidda 'ki tayi tayi zaman ta can wurin dangin mahaifiyar ta.
*****
_Bayan wasu watanni_
Lokaci ya 'dan ja sosai dan 'yan biyun Ammi duk sun kammala makarantar su yanzu saura bautar 'kasa...sun girma sun zama manyan samari dasu.
Ishaq kuwa na nan har a lokacin bai kuma 'dago zancen aure ba tun da aka raba shi da wancan yarinyar shikenan ya fawwalawa Allah komai, da farko ma gani yake kamar zata dawo watarana amma da yaga har anci shekara guda shiru shikenan ya saki ransa ya manta da ita, ya kanzo Shuwarin ya gaida su Alhaji Baba duk lokacin da ya samu dama, kuma ba 'karamin da'di yake ji ba da yanda suka 'dauke shi kamar 'dan su na cikin su...abu da ke tsaya masa arai a kullum kan rashin matar Deen ne, gaba 'daya ya rasa har ina su Ammi ke son jan maganar dan har ga Allah shi ba 'kaunar rabuwar sun yake ba, gefe guda kuma da kansa ya 'daukan ma Alhaji Baba cewa idan yayi masa kyauta yayi al'kawarin baze mayar masa da kyautar sa ba, duk da be san miye ba amma ya amince masa yanzu kuma abin na damun sa bayan fahimtar da yayi cewa kyautan da Alhajin ke fa'di na aure ne bana komai ba nd be san wace ba.
Alhaji Baba da kansa ya bashi labarin dukiyar Ammi da aka dawo da ita sosai yayi murna 'kwarai da gaske ya kuma sanya albarkar sa a ciki...
Sani ma yazo Shuwarin kamar yadda yayi al'kawari, abin tausayi yanzu hannun sa 'daya sai hannun riga 'daga dake lilo amma babu hannu ciki, sosai ya sake neman afuwar su Ammi sun kuwa yafe masa, rashin sa'ar da yayi shine duk be tarar da Deen da Noor a gida ba balle ya 'kara basu ha'kuri, haka ya koma zuciyar sa babu da'di, kyautar 10k Alhaji Baba ya bashi yayin da su Zaidu ke ta banka masa uwar harara, ji suke kamar su sha'ko banza...haushin sa suke ji sosai.
Yah Deen kam jiki ya'ki yin da'di sai dai ace Alhamdulillah kawai, tun yana dannewa har ta kai shi ga kwanciya a asbiti, wanda zuwa lokacin hatta Saif yafi shi kaurin jiki, tausayin sa sosai Saif yake ji kamar ya 'dauke masa ciwon..shine ma ya tafi Abujan lokacin da labarin rashin lafiyar tasa ya iso kunnuwan su.
Hankalin sa 'kara tashi yake yi idan yaga Yayan nasa na aman jini, kuka yake yi yana share masa, duk sai ya galabaita ya fita a hayyacin sa gaba 'daya, Saif sai yake ganin tamkar kowa baya tausayin Yayan nasa ne...ya kan yawan ambatan sunan Uncle Ja'afar da Noor wanda da kanshi ya fahimci cewa sune ka'dai damuwar zuciyar sa a yanzu shiyasa baya iya 6oyewa.
Uncle Ja'afar ya 'kira ya sanarmawa yana kuka, hankalin sa sai yaji ya tashi nan take, duk da baya kula shi har yanzun amma sosai yake jin sa aransa, kuma shima yasan be kyauta ba da yaja tsawon wannan lokacin yana fushi da shi.
Hakan ma yasan sun mai halacci domin yasan da wasu daban ne da babu abinda zai hana shi cin prison baya ga haka ma gashi dokar aikin sa ya karya.
Amma duk suka rufa mai asiri kawai aka yi maganar akan cewa mahaifin Ammi ya rasu ne ya bar dukiyar sa a hannun Barristern sai yanzun ya dawo mata da shi bayan ya samu labarin inda suke...daga 'karshe Uncle Ja'afar ya sake yi masa babban kashedi kan cewa duk abinda ya samu 'daya daga cikin familyn sa to kuwa ya kuka da kansa yace ya amince indai ta 6angaren sa ne bashi da matsala.
Da haka suka rabu da Barrister yana ta zuba musu godiya.
Duk wannan hada-hadan da aka tayi babu abinda ya ha'da Uncle Ja'afar da Mu'een magana, duk yadda yaso ya ga ya shiga jikin sa Uncle Ja'afar kawar da kai ya ringa yi sam Mu'een bai ji da'di ba, ga shi ana gama case 'din ya koma Taraba abinsa.
Wannan dalilin ya tabbatarwa Mu'een da cewa sosai Uncle 'din nasa ke fushi dashi.
Abin tsaye masa arai yayi sosai.
Ga shi a kullum Ishaq na sake bashi shawaran komawa bakin aikin sa shima 'din zuwa yanzun yayi na'am da wannan shawaran..Sati biyu bayan case 'din su Jiddah ya tattara ya koma Abuja...kafin hakan kuwa sosai Alhaji ya zaunar da shi yayi masa nasiha cikin natsuwa ta yadda zai fi fahimtar sa, shi kam ma yana jin yanzu ai ko hauka yake bazai sake ra6ar 'yar wani ba..Burin sa kawai ya dawo da Noor 'din sa cikin rayuwar sa ne yanzu.
Noor ma yanzu hankalin ta ya 'dan kwanta cuz Ammi duk ta yi mata bayanin komai da ya faru sai alokacin ta 'dan ji natsuwa amma still kewar su Ammin na dumun ta.
Gefe guda shima Yah Deen a kullum baya gajiya da gwada 'kiran layin ta amma baya samun ta...haka ma Anty Zainab ya daina samun layin ta sam hakan dai ya daure ya cigaba da aikin sa yana lalla6awa, idan yace lafiyar sa 'kalau ma yayi 'karya ne, cuz tun rasuwar Jasmine har yau 'din nan bazai ce ga ranar da yaji shi garau ba, sai dai Alhamdulillah ba laifi gaskiya.
Da ciwon sa yake tafiya sai dai ramar da ke yi har yanzun sake bayyana take yi, yana kuma 'kiran sa mahaifan sa akai akai suna gaisawa inda a kullum nasiha ce ke 'kara ha'da su..basu gajiya da yi masa.
Comment
Vote
Share
*Salmerh ce* 😍💕 *NOORUL* 💕
(Haske nah)
By
*Salmerh MD*
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASSOCIATION*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_*Daga marubuciyar Littafin CAPTAIN ABBAS*_
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *89*
Baya yin cikakken wata biyu bai zo gida ba..haka zai zo yayi weekend 'din sa ya koma lafiya lau, duk yanda zai ji ciwon sa na damun sa baya bari kowa ya fahimta sai dai in abin yafi 'karfin sa ne.
Sai dai ko a fahimta ta yanayin 'karfin jikin sa ko kuma rashin walwalar sa amma da kansa kam baya furtawa ga kowa cuz gani yake kamar shine ya jawa kansa da kansa...
'Bangaren Jiddah kuwa ta riga ta sanyawa ranta ha'kuri yanzu, tayi kuka, kuka sosai fiye da zaton mai karatu har sai da ta raaa mai lallashin ta ma, da 'kyar ta daure ta fara rage damuwar dake cikin zuciyar ta akan Mu'een.
'Ko'kari sosai tayi wajen ganin ta cire shi cikin zuciyar ta domin ta fahimci tana son wanda ba zai ta6a zama mallakin ta bane, 'kila 'kaddarar ta kenan shine 'dumbin 'kaunar sa da tayi tasan har abada bazata iya ta6a son wani kamar yadda ta so shi ba, amma ya zama ta ha'kura da shi, badan komai ba sai dan labarin da mahaifin ta ya bata, abu guda 'daya tak ne ya taka mata birki ya kuma yi mata katanga tsakanin ta da shi baya ga da babu abinda zai sa ta janyewa har sai inda 'karfin ta ya 'kare domin tana son shi sosai, amma kunyar abinda mahaifin ta ya aikata musu ka'dai ma ba zai barta ta sake kusantar inda Mu'een yake ba har abada.
Sam ta'ki mahaifin ta ta 'ki komawa inda yake kamar yadda mahaifiyar ta ma ta'ki...duk da cewa tana da masaniya akan irin 'kaunar da yake mata amma hakan bai hana ta jin haushin sa ba.
Mahaifin Jiddah lokuta da dama ya kan zauna ne yayi kuka da hawayen sa kamar yaro 'karami ganin cewa duk ahalin sa sun gushe shi ne saboda mugun halin da ya shuka tun abaya, ji yake dama lokacin ya dawo baya ya kasance bai aikata hakan ba, yasan da yanzu yana zaman sa cikin farin ciki da iyalan sa kamar kowa...tsananin tausayin Jiddah yake ji a koda wani lokaci, dan ya san abin ita zai fi ta6awa, gashi bata kusa da shi balle ya san halin da take ciki har ya samu daman tausan ta yana bata ha'kuri.
Cikin cousins 'din ta ta samu wani Bilal ke son ta..da farko 'kin bawa kowa fuska tayi wanda daga baya da kanta tayi tunani taga dacewar bawa wani dama ko dan ta rage ra'da'din damuwar da ke cin ta ma a kullum game da Mu'een hakan yasa ta amince da shi sai dai ba sosai take bashi fuska ba sai lokacin da ta ga dama...a hakan har manya suka sanya baki cikin maganar ta su.
Tambayar auren tane ya kai wasu daga cikin dangin mahaifiyar ta wajen Barrister nan suka tarar da shi ya koma abin tausayi, ciwon diabetes yake fama da shi gashi babu wani da ke kula da shi.
Koda suka tambayi auren batare da 6ata lokaci ba ya basu ya kuma ce da su duk lokacin da suka ga ya dace kawai su sanya ba sai sun sake dawowa wurin sa ba.
Shikam ma farin ciki yayi da jin batun auren Jiddah ya taso cikin 'kan'kanin lokaci haka kuma Allah ya nufe shi da bada auren da kansa.
Ko da suka koma gida hankalin su kasa kwanciya yayi haka suka dinga yiwa Mummyn Jiddah nasiha da yake manyan yayun tane da kuma kawunan ta bazata iya yi musu gardama ba dole haka ba dan taso ba ta dawo gidan mijin ta amma Jidda 'ki tayi tayi zaman ta can wurin dangin mahaifiyar ta.
*****
_Bayan wasu watanni_
Lokaci ya 'dan ja sosai dan 'yan biyun Ammi duk sun kammala makarantar su yanzu saura bautar 'kasa...sun girma sun zama manyan samari dasu.
Ishaq kuwa na nan har a lokacin bai kuma 'dago zancen aure ba tun da aka raba shi da wancan yarinyar shikenan ya fawwalawa Allah komai, da farko ma gani yake kamar zata dawo watarana amma da yaga har anci shekara guda shiru shikenan ya saki ransa ya manta da ita, ya kanzo Shuwarin ya gaida su Alhaji Baba duk lokacin da ya samu dama, kuma ba 'karamin da'di yake ji ba da yanda suka 'dauke shi kamar 'dan su na cikin su...abu da ke tsaya masa arai a kullum kan rashin matar Deen ne, gaba 'daya ya rasa har ina su Ammi ke son jan maganar dan har ga Allah shi ba 'kaunar rabuwar sun yake ba, gefe guda kuma da kansa ya 'daukan ma Alhaji Baba cewa idan yayi masa kyauta yayi al'kawarin baze mayar masa da kyautar sa ba, duk da be san miye ba amma ya amince masa yanzu kuma abin na damun sa bayan fahimtar da yayi cewa kyautan da Alhajin ke fa'di na aure ne bana komai ba nd be san wace ba.
Alhaji Baba da kansa ya bashi labarin dukiyar Ammi da aka dawo da ita sosai yayi murna 'kwarai da gaske ya kuma sanya albarkar sa a ciki...
Sani ma yazo Shuwarin kamar yadda yayi al'kawari, abin tausayi yanzu hannun sa 'daya sai hannun riga 'daga dake lilo amma babu hannu ciki, sosai ya sake neman afuwar su Ammi sun kuwa yafe masa, rashin sa'ar da yayi shine duk be tarar da Deen da Noor a gida ba balle ya 'kara basu ha'kuri, haka ya koma zuciyar sa babu da'di, kyautar 10k Alhaji Baba ya bashi yayin da su Zaidu ke ta banka masa uwar harara, ji suke kamar su sha'ko banza...haushin sa suke ji sosai.
Yah Deen kam jiki ya'ki yin da'di sai dai ace Alhamdulillah kawai, tun yana dannewa har ta kai shi ga kwanciya a asbiti, wanda zuwa lokacin hatta Saif yafi shi kaurin jiki, tausayin sa sosai Saif yake ji kamar ya 'dauke masa ciwon..shine ma ya tafi Abujan lokacin da labarin rashin lafiyar tasa ya iso kunnuwan su.
Hankalin sa 'kara tashi yake yi idan yaga Yayan nasa na aman jini, kuka yake yi yana share masa, duk sai ya galabaita ya fita a hayyacin sa gaba 'daya, Saif sai yake ganin tamkar kowa baya tausayin Yayan nasa ne...ya kan yawan ambatan sunan Uncle Ja'afar da Noor wanda da kanshi ya fahimci cewa sune ka'dai damuwar zuciyar sa a yanzu shiyasa baya iya 6oyewa.
Uncle Ja'afar ya 'kira ya sanarmawa yana kuka, hankalin sa sai yaji ya tashi nan take, duk da baya kula shi har yanzun amma sosai yake jin sa aransa, kuma shima yasan be kyauta ba da yaja tsawon wannan lokacin yana fushi da shi.